Sashe 45
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
*Dan Allah kuyi hakuri rashin yawan typing dalilin wani uzzu'a nagode sosai da comment din ku Allah yabar kauna*
Bj
S&R kayan Mata
Assalamu Alaikum shin Kuna da labarin S and R kayan mata, Kaya masu inganci da sauki daga sokoto Sai angwada akan San na kwarai, Muna da Gumba, Gumbar Aya, Gumbar nonon rakumi, Gumba aya, kwakwa da dabino, Gumbar mallaka, akwai kaska, ko kurma ne, Issasar mace, tsimin maqale mata, tsimin ridi, tsimin dabino, Dahuwar kaza, Dahuwar tantabaru 'yanshila da sauransu, Muna aika Kaya a duk inda mutum yake. Distance is not a barrier.
Wallahi duk macen da bata gyara kanta tana tare da ganin bacin rai gun mijinta, Hajiya ki cire komai kike ji ki gyara kanki, gyara shine mace, gyara gaskiya ne, mudai mun gyara Kuma mun gani. Akwai da yawa matan da kullum zakaji basu da matsala Sai ta miji da ya shiga ya kawo some ko 2 minutes basayi🙈🙈hajiya wallahi hada rashin gyara na Kara haddasa wannan matsalar ki Sayi Kaya kiyi amfani dasu ke da kanki Zaki bada labari .
07014149410 S and R kayan Mata Sai na jiku.
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*15*
Mommy bin motan take tana rusa kukan ita akwawo mata y'arta walahi Nasrim tafi k'arfin shiga motan Police tana binsu har kusan babban get tana faduwa tana tashi Barira da mainunau masu ai'kin ta ne suka rik'eta suna ta kuka mainunau tace ''dan Allah mommy kar ki bisu a haka ki bar Adamu yakai ki a mota Allah yana ji yana gani da k'er suke rike ta Allah sarki mommy sai sunbatu take tayi tayi da hausa tayi da turanci tayi da barbarci tayi da asalin yarenta na ibo Barira ce tafito da waya ta kira Dr Hafsa ta mata baya yanda zata iya
Har ambulances na asbitin yazo tafiya da gawar wakin dan ayi musu gwaji daga mutane gidan har ma'aikatan gidan bame ko bakin kuka gaba daya an hargitse suna gani aka dauki su Khafulan da Agrif aka fita dasu itako Ummu jitake ba awannan duniyar take ba gaba daya kwakwalwar ta takasa daukan abin
Hajja tace'' inna'lillahi wannan wacece iriyar musifa Allah ya tsaukar a gidan nan bana zaton ko a tashin duniya zamu shiga cikin irin wannan yanayin Abdulmajid me ka haifa mana irin zuciyar kafurai ko ashe kwara da Allah yakashe yara ukku maza da wannan dangin kafuran ta Haifa ashe ba al'kairi bane da sun rayu ba gashi k'anwar su mace ma tayi haka da suna nan da duk sun kashe mu
me yasa baki kashe iya yaran ki ba dan kirage mana mugun iri kika kashe Haruna da baiji ba bai gani ba nifa dama wllh ba wani gamsuwa nayi da wannan Fanna din ba kawai dan naga Abdulsamad yana sonta ne nabari ya shigo mana da ita cikin zuri'a mu...........
Kamal yace " Hajja ki dena fadan haka baki da wani hujjan da zaki daurawa Nasrim al'hakin kisan nan Nasrim bazata taba iya kisan kai ba musamman yaran ta idan ta kashe Agrif saboda kishi to yaran ta fa?".
"haba Baba na rashin Ima'ni mana bakasan marar Ima'ni kansa ma sai ya kashe ai irin kafurai ce ba bakaji abin da ita kafuran uwar ta tace ba wai ko duk dukiyar da ta tara zai k'are yarta Ko person bazatayi ba ni kuma na dau alk'awarin tare za a jera gawan su a kabari daya ita dasu Haruna ....
jin rin wannan kalaman na Hajja yasa Barira da maimuna suka janye mommy da bata ma cikin hankalin ta zuwa compound dinta suna ta tofa mata duk adduar da tazo bakin su har dr Hafsa tazo ita dawata k'anwar ta da yarinyar ta Amira k'awar su Nasrim ce matar Aliyu abokin Nasir
Allah mai iko dubi yanda cikin k'an'k'anin lokacin wannan ahalin sun koma kamar basu taba farin ciki a duniya ba tun ba afi 30 minutes da yin abin har abu yazaga duniya abun ka da gidan da dama ansan sa a duniya duk wani kafa na labaru da social
Media da duk wani kafafun yada labarai ba idda zance bai jeba duk inda kashiga a Media to hotunan su da bayanan sune duk da haka wai Kamal yasa masu gadi sun hana kowane yan jarida ahigowa yan uwa ma idan ba najikin 3A full bane sosai to ba kowa ne yake samu yashigo ba
*Dubai*
Aliyu ne yafara gani a
fece book cikin dabara yakira gida aka tabbatar masa da gaskiya ne cikin dabara ya kwace wayoyn Nasir ya kashe wayayoyin
ya samesa akwance zama yayi abakin gadon yace "yade my friend yanzu ba lokacin kwanciyar ka bane yau duk na ganka wani iri very slowly kode aikin ne".
juyi Nasir yayi yana yamutsa fuska yace " gabana yana faduwa kuma kasan me misani 1 pm naga kiran Khafulan ba adadi atunanin na sunyi abinda suka sabane shida Fayyat amma da na kwanta nake ta mafarkin yaran abin ba dadi kuma kasan wayan su games ne ba waya bane basu kai rike waya ba nasa anyi setting na yanda nida A A. kawai wayan zata iya k'ira da nayi mafarkin nayi da K'iran number A'A baya picking Khafulan kuma ba daman na kirashi saide shi ya kira na kira Kamal mommy da Abu da daddy duk bawanda yayi picking".
Aliyu yace'' inaga basu tashi bane amma ai kaima yanzu zakaje 9j din nagama shirya mana kaya har wayoyinka na kashe nabawa P'A danmu samu
mu shiryar dawuri jet na jiran mu tashi mutafi".
"Nigeria kuma kasan me kake cewa Ali".
Aliyu yace'' Eh zanyi surprise din Ameera ne yanzu muka gama waya da ita take cewa wai ni Inata maka bauta amma da zannemi alfarman lokaci daya baza ka iya min ba sai nace meye alfarman sai tace tana son ganina yanzu idan na isa kuma tana da matsayi shine ni kuma naci mata alwashin bani ba har kaima yau breakfast din mu yana hannun ta dan Allah sir kar ka nuna ban isa da kai ba kamin wannan alfarman mutafi yanzu".
tsaki yaja yace " bani da wani lokacin b'atawa akan wata macce kude da kuka daurawa kanku kuje kuyi tayi wancen shegen ma daga zuwa aikin da baifi na 1 week ba yace dole sai 1 months zayyi kuka duk kan macce ne nasani".
ajiyar zuciya Aliyu ya sak'e azuciyar sa yace inda kasan halinda yake ciki da bazaka ce haka ba
Afili kuma yace" to ai rayuwar duniya sai da mata shi kansa neman dan suwa mukeyi yanzu de zan samu wannan alfarman"?.
tattare fuska yayi yana mek'ewa yace " ba dole na ba inde ina son amin aiki da nusuwa bayi mata kawa".
"Thanks so much my friend".
ko ajirgi a zaton Aliyu Nasir zai nemi wayan sa amma ina ko tambaya bayyi ba kawai wantar da kansa yayi akan kujera tare da lumshe ido ya sauk'e numfashin a hankali
Bj
S&R kayan Mata
Assalamu Alaikum shin Kuna da labarin S and R kayan mata, Kaya masu inganci da sauki daga sokoto Sai angwada akan San na kwarai, Muna da Gumba, Gumbar Aya, Gumbar nonon rakumi, Gumba aya, kwakwa da dabino, Gumbar mallaka, akwai kaska, ko kurma ne, Issasar mace, tsimin maqale mata, tsimin ridi, tsimin dabino, Dahuwar kaza, Dahuwar tantabaru 'yanshila da sauransu, Muna aika Kaya a duk inda mutum yake. Distance is not a barrier.
Wallahi duk macen da bata gyara kanta tana tare da ganin bacin rai gun mijinta, Hajiya ki cire komai kike ji ki gyara kanki, gyara shine mace, gyara gaskiya ne, mudai mun gyara Kuma mun gani. Akwai da yawa matan da kullum zakaji basu da matsala Sai ta miji da ya shiga ya kawo some ko 2 minutes basayi🙈🙈hajiya wallahi hada rashin gyara na Kara haddasa wannan matsalar ki Sayi Kaya kiyi amfani dasu ke da kanki Zaki bada labari .
07014149410 S and R kayan Mata Sai na jiku.
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*15*
Mommy bin motan take tana rusa kukan ita akwawo mata y'arta walahi Nasrim tafi k'arfin shiga motan Police tana binsu har kusan babban get tana faduwa tana tashi Barira da mainunau masu ai'kin ta ne suka rik'eta suna ta kuka mainunau tace ''dan Allah mommy kar ki bisu a haka ki bar Adamu yakai ki a mota Allah yana ji yana gani da k'er suke rike ta Allah sarki mommy sai sunbatu take tayi tayi da hausa tayi da turanci tayi da barbarci tayi da asalin yarenta na ibo Barira ce tafito da waya ta kira Dr Hafsa ta mata baya yanda zata iya
Har ambulances na asbitin yazo tafiya da gawar wakin dan ayi musu gwaji daga mutane gidan har ma'aikatan gidan bame ko bakin kuka gaba daya an hargitse suna gani aka dauki su Khafulan da Agrif aka fita dasu itako Ummu jitake ba awannan duniyar take ba gaba daya kwakwalwar ta takasa daukan abin
Hajja tace'' inna'lillahi wannan wacece iriyar musifa Allah ya tsaukar a gidan nan bana zaton ko a tashin duniya zamu shiga cikin irin wannan yanayin Abdulmajid me ka haifa mana irin zuciyar kafurai ko ashe kwara da Allah yakashe yara ukku maza da wannan dangin kafuran ta Haifa ashe ba al'kairi bane da sun rayu ba gashi k'anwar su mace ma tayi haka da suna nan da duk sun kashe mu
me yasa baki kashe iya yaran ki ba dan kirage mana mugun iri kika kashe Haruna da baiji ba bai gani ba nifa dama wllh ba wani gamsuwa nayi da wannan Fanna din ba kawai dan naga Abdulsamad yana sonta ne nabari ya shigo mana da ita cikin zuri'a mu...........
Kamal yace " Hajja ki dena fadan haka baki da wani hujjan da zaki daurawa Nasrim al'hakin kisan nan Nasrim bazata taba iya kisan kai ba musamman yaran ta idan ta kashe Agrif saboda kishi to yaran ta fa?".
"haba Baba na rashin Ima'ni mana bakasan marar Ima'ni kansa ma sai ya kashe ai irin kafurai ce ba bakaji abin da ita kafuran uwar ta tace ba wai ko duk dukiyar da ta tara zai k'are yarta Ko person bazatayi ba ni kuma na dau alk'awarin tare za a jera gawan su a kabari daya ita dasu Haruna ....
jin rin wannan kalaman na Hajja yasa Barira da maimuna suka janye mommy da bata ma cikin hankalin ta zuwa compound dinta suna ta tofa mata duk adduar da tazo bakin su har dr Hafsa tazo ita dawata k'anwar ta da yarinyar ta Amira k'awar su Nasrim ce matar Aliyu abokin Nasir
Allah mai iko dubi yanda cikin k'an'k'anin lokacin wannan ahalin sun koma kamar basu taba farin ciki a duniya ba tun ba afi 30 minutes da yin abin har abu yazaga duniya abun ka da gidan da dama ansan sa a duniya duk wani kafa na labaru da social
Media da duk wani kafafun yada labarai ba idda zance bai jeba duk inda kashiga a Media to hotunan su da bayanan sune duk da haka wai Kamal yasa masu gadi sun hana kowane yan jarida ahigowa yan uwa ma idan ba najikin 3A full bane sosai to ba kowa ne yake samu yashigo ba
*Dubai*
Aliyu ne yafara gani a
fece book cikin dabara yakira gida aka tabbatar masa da gaskiya ne cikin dabara ya kwace wayoyn Nasir ya kashe wayayoyin
ya samesa akwance zama yayi abakin gadon yace "yade my friend yanzu ba lokacin kwanciyar ka bane yau duk na ganka wani iri very slowly kode aikin ne".
juyi Nasir yayi yana yamutsa fuska yace " gabana yana faduwa kuma kasan me misani 1 pm naga kiran Khafulan ba adadi atunanin na sunyi abinda suka sabane shida Fayyat amma da na kwanta nake ta mafarkin yaran abin ba dadi kuma kasan wayan su games ne ba waya bane basu kai rike waya ba nasa anyi setting na yanda nida A A. kawai wayan zata iya k'ira da nayi mafarkin nayi da K'iran number A'A baya picking Khafulan kuma ba daman na kirashi saide shi ya kira na kira Kamal mommy da Abu da daddy duk bawanda yayi picking".
Aliyu yace'' inaga basu tashi bane amma ai kaima yanzu zakaje 9j din nagama shirya mana kaya har wayoyinka na kashe nabawa P'A danmu samu
mu shiryar dawuri jet na jiran mu tashi mutafi".
"Nigeria kuma kasan me kake cewa Ali".
Aliyu yace'' Eh zanyi surprise din Ameera ne yanzu muka gama waya da ita take cewa wai ni Inata maka bauta amma da zannemi alfarman lokaci daya baza ka iya min ba sai nace meye alfarman sai tace tana son ganina yanzu idan na isa kuma tana da matsayi shine ni kuma naci mata alwashin bani ba har kaima yau breakfast din mu yana hannun ta dan Allah sir kar ka nuna ban isa da kai ba kamin wannan alfarman mutafi yanzu".
tsaki yaja yace " bani da wani lokacin b'atawa akan wata macce kude da kuka daurawa kanku kuje kuyi tayi wancen shegen ma daga zuwa aikin da baifi na 1 week ba yace dole sai 1 months zayyi kuka duk kan macce ne nasani".
ajiyar zuciya Aliyu ya sak'e azuciyar sa yace inda kasan halinda yake ciki da bazaka ce haka ba
Afili kuma yace" to ai rayuwar duniya sai da mata shi kansa neman dan suwa mukeyi yanzu de zan samu wannan alfarman"?.
tattare fuska yayi yana mek'ewa yace " ba dole na ba inde ina son amin aiki da nusuwa bayi mata kawa".
"Thanks so much my friend".
ko ajirgi a zaton Aliyu Nasir zai nemi wayan sa amma ina ko tambaya bayyi ba kawai wantar da kansa yayi akan kujera tare da lumshe ido ya sauk'e numfashin a hankali