Sashe 69
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"yes".
Nasrim tace badan ta gane me maganan ba
"ok Halima ni kuma Rafi'at Yakubu mrs barrister Fu'at Jiji dan Allah zan iya ganin ki a yanzu dan Allah ."
cikin sakin murmushi kamar agaban ta tace ayya ba damuwa sister ina kikeson mu hadu zaki zo gidan mu ko ni kikeson nazo".
ajiyar zuciya Rafi'at ta sauƙe tace " kinsan mu matan aure ba kasafe mukafiye samun daman fita ba zamu iya haduwa a gidana".
murmushi Nasrim tayi bata dauki maganan ta dawata manufa ba dan ita bata da saurin farssara abu
tace Ok zanzo ai nasan gida naje rannan akan wani cese da nake son sako barrister aciki sai Allah banyi samu haduba baƙanan amma insha Allah gani dan zuwa".
fitowa tayi sanye da doguwar riga dankwalin rigan ne akata iya kafadun ta kawai yarufe kasan cewar rigan bubu ne maroon colour yazauna sosai a fatar ta key din motan tane da wayan ta sai jakan hannu sauri take zata shiga mota ta hango Izza da Humaira suna ɗaga mata gannu shiga motan tayi ta zauna tana jiran isowar su suma zuna zuwa izza ta shoga front seat Humaira ta zauna a back seat
murmushi Nasrim tayi tace kun tuna baya kenan dan Allah mudawo da moment dinmu irin na da".
Izza tace har kin tunomin da wayyo Allah ƙuruciyar mu daɗi muyi wanka tare muyi komai tare".
wani irin dariya Haumaira tasaka tace " wanka tare wai ashe da wata idan ta zage wllh sai mutum yafita da gudu".
Izza ma dariya tayi tace "wllh kuwa su kwaila an bada mamaki".
daure fuska Nasrim tayi tace "i dade yanzu ba shegiyar data fini wani abu ai mahaƙurci mawataci da kuke cemin kwailan yanzu ai nayi shidan ku wllh".
dariya Humaira ta sakeyi tace "mai rakacaniya kenan".
itama Nasrim dariya tayi tace "har kin tunomin Zahra zanda Zahar ta fara fito da nono Izza ce ta fara gani ta gaya min na fasa ihu ina cewa mundena wanka da ita tunda tazama karuwa".
dariya sukayi suna turo ƙuruciyar su har Nasrim tayi parking a cikin gidan barrister jijjji
a babban parloun suka tadda matar gidan da bazata wuce sa'ar suba cikin mutumci ta Ƙarɓe su
can ta nisa tace "kada na shagalar daku dalilin kirana fa shine HALIMA meye tsakanin ki da mijina jiya yake gayamin wasu magan ganu a kanki wanda banajin zan yarda dashi".
shiru Nasrim tayi batace komai ba
Izza tace " Halima da mijin ki wa yafi can canta kiyiwa wannan tambayar".
cikin wani irin tsawa Rafi'at tace dakata malama bada ke nake ba da MAGE nake mai kwanciyar daukan rai ko nace macijiya wanda bata da ramin kanta tun farko Agrif ma ai saurayin ƙawar tane tayi ƙwanta ƙwanta da tagaji dashi saboda tana son auren kwarton ta wanda suka saba harka ta kashe Agrif din waye baisan irin ƙazamin rayuwar da ake agidan ba da auren ki kika hanawa mijin auren ki kanki kike bawa ƙwarto har kuka haifi yara 3 wanda ba ko tantama NASIR ne uban su bayan asirin yatonu ya gudu ya barki shine ni za lik........
HUMAIRA tayi wani irin tsalle ta cafo wuyan RAFI'AT
*MU KASANCE A 25 DAN ALLAH NAGODE SOSAI*
*BJ*
*FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_ )
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*25*
da sauri Nasrim tashiga tsakanin su tana jan Humaira daƙer tarabasu tace izza kaita mota Izza gaban Rafi,'at tazo tana murmushi tace " mrs Fu'ad kinyi kokari kuma acikin gidan ki keke mu munsan doko dan mu muke kafata ba afada da mutum acikin gidan sa duk abinda yameka kai katako amma idan a wani wajen ne baki isa ki daga ido ki kallemu bama ke idan a three brother ne wllh saide ki tsinci brain din ki a wajen kanki ai duk maccen da tayarda da kanta bata fada akan namiji"
"kut ni Rafi'ta Yakubu ƴar sarki jikar sarki wata take gaya magana haka garin nawaye dan uban mutum kuɗin ku din banza me da kuɗin naku inba rigima da rikici ba waye bai san har kisa kukeyi akan kuɗin ba ".
Nasrim jan Izza tayi tana dafa kafaɗan Rafi'at
idon ta cin nata tace " my sis kiyi hakuri dan Nasir ya haifi ɗan Agrif duk daya ne kede kiji da kan ki kuma ki gargaɗi mijinki muddin yaci gaba da ruɗani da kalaman sa masu rikitarwa to ina gaf da shiga rayuwar ku kuma idan kika sake nashiga cikin rayuwar ku to sunan ki sorry".
ta ƙaraahen maganan tareda jan hannun izza da humairah suka fice
har auka ƙarasa ficewa a parlour suna jin zage zagen Rafi'at
Nasrim tana cikin tuƙi ganin yanda duk moment din izza da humaira ya janza ahankali ta gangara gefen titi tayi parking ta juya ta kalli Humaira sannan ta sauƙe idon ta akan Izza tace meye haka sister dan Allah karku bari abinda Rafi'a tayi ya dameku dama yanda su khafulan sukayi kama da Nasir dole nawaje wanda baisan cikeken halaƙar muba ya zargi wani abu ko kunsan nima ada ina mugun mamakin yanda suka dauko komai nasa amma yanzu da aka gano momy da mahaifiyar Nasir ciki daya suka fito sai na dena mamaki kinga yarana mommy suka biyo dan de suma mazane shine ake ganin kamar tasu da nasir din kuma nima ai farine kawai ban dauko na mommy ba amma ai hancinmu da idon mu iri daya ne so meye abin damuwa zargine kuma Allah yasani".
tacikin mirror Humairah da Izza suka hada ido suka sauƙe atare izza tace "badamuwa tayi mugun cin zarafin mune taƙiraki har gida".
Nasrim tace "ba damuwa ta tada motan dan ta kauda nunanin su tace ". gobe thursday za ayi fulani's day na Rashida ku zaɓa mana ɗaya wanda zamuje a cikin Pattyn din tun bazamu iya zuwa duka ba" .
da sauri Humaira tace ".bride bath".
Izza tace " shegiya ƴar bidi'a to sister day zamuje ko Allah zaisa musamu ana walima".
Nasrim ta gyaɗa kai tafarayin rawa tana cewa "sai bidi'a sai bidi'a".
harsuka ƙarasa gida Nasrim tana cikin nishaɗi su Izza suna biyeta amma awani ɓangaren suba matuƙar tausaya mata ranan da gaskya zatayi halinta
Nasir awani anguwa da akayi sallan isha'i yaci gaba da zama acikin masallacin kama da misalin 11 wani mutum yashigo yace " ah waye kuma a masallaci har iyanzu lokacin rufe masallaci yayi kuma sai 4 na asuba idan ALLAH yakai ranmu".
Nasir ya ɗaga kai yana kallon mutumin da shi ba tsoho ba shiba yaro ba babba de haka ƙaton kwaɗo a hannu sa
yace "Babba karufeni
ni baƙone bani da wajen kwana".
mutumin cikin nazartan yanayin Nasir can yace "ayya ai bazai yuwu ba ƙa idane rufe masallaci amma kai baƙo daga ina".?
ahiru Nasir yayi yanayin saya canza
mutumin yace "shikenan ko zaka iya bina akwai shagon da yarana samari suke kwana a jikin gidana dan daganin ka bakayi kama da wanda zaka cutar da wani ba zaka iya bina".
ba musu Nasir ya maƙe yabi bayan mutumin har yakashi fanka da ƙwan suka fita yarufe, gidan nasa bani sa da masallacin
suna ƙarasawa bakin shagon mutumin yace " Hamza Ali Ibrashim Umar...
atare matasan samarin guda hudu suka fito cikin ladabi suka zube suna cewa gamu Baba
"yawwa ga baƙo nan kumasa shinfida kunga yafiku ku girmamashi".
daganan ya dafa ƙafadan Nasir yace "sai da safe ko".
gyada kawai yayi yabi samarin cikin shagon da taciki babba ne harda bathroom aciki
washe gari da safe aka kawowa nasir breakfast kokko da danwake da ruwa fure water 2 yaji dadin yanda yaran suke girmanashi
bude kwanon samiran yayi yaga danwake duk da bai san ma meye bane cokali ya dauka yana juyawa dan yasa aransa zai koyawa kansa cin kowane irin abinci yana son ya manta da rayuwar da yayi abaya bayan ya gama juyawa ya yakai bacin sa yana rintse ido yafara tauna ai baisan sanda yayi saurin dawowa dashi ba atake yafara wani irin shaƙuwa yana shaƙuwa yana firfita bakin sa dayake ji kamar an hura masa wuta aciki fito da harshen sa yayi yana girgiza kai
Umar yace " subbahanallashi Yaya ya haka yaji ne?
yayi maganan ya ɓula masa ruwan da sauri ya karɓa ya kafa kai yafara sha duk ya kwankwaɗe amma ko second ruwan bayyi acikin saba yadawo dashi
cikin gigicewa su Hamza suke tambayan sa bashida lafiya ne saida yadan samu nutsuwa ya kalli jikin sa duk yaɓaci da aman ruwa
yace "dan Allah ko zan samu nayi wanka.."
da sauri Ali yace " bari na ebo maka ruwa".
ya ƙarashe mafanan yana lekawa banɗakin ya dauko bokatin yafita Nasir ko dayayi wankan kayan mai gidan aka bashi yasa dan na yaran bazai masa ba darana shinkafa da wake akayi iya magi aha saka masa yadan ci balefi
bayan wata 2
Nasir kam sosai yasaba da mutanen gidan har cikin gida yake ahiga malam Ladan yayi mugun yarda dashi sosai,
Nasir kam zai iya cewa yana rayuwa cikin farin ciki amma yana tausayi yanayin talaucin rayuwar da sukeyi sosai
Malam ladan yana da mata biyu da yara 17 maza da mata malam ladan bashida wani sana'a sai na facin mashin a kofar gidan sa yaran sa wasu suna tayashi irin sana'ar sa wasu kuma suna zuwa kasuwa dan koyon wasu sana'o in,
sosai nasir yake jin daɗin rayuwar gidan musamman yaran yanda suke girmamashi yaya yaya abu ɗaya ne Nasir yakasa sabawa dashi shan ruwa ko fure water ba ya iya sha yayi yayi ya koyawa kansa saboda yana ganin wahalan da malam yake sha wajen saya masa ruwan roba na roban ma ba kowanne yake iya sha ba
Hamza yace
"Umma wllh wannan Ya AHAMED ɗinnan tausayi sa kawai nakeji gashi shiru shiru".
Umma da take tuƙin tuwo tace haka Umar ma yace amma sadiya tace tsoron sa takeji ko jiya da kuna kasuwa nace ta kai masa abincin sa wllh sai waje tafita tasamo yara suka kai masa".
Sadiya da take gefi tace " Allah Umma yafiye kallon mutane ga shegen tambaya ranan fa wai yake tambaya na wanne makaranta nake zuwa ina da saurayi ko ina ruwansa ni wllh kaman ninsa ma tsoro yake bani ga shegen shishigi".
Nasrim tace badan ta gane me maganan ba
"ok Halima ni kuma Rafi'at Yakubu mrs barrister Fu'at Jiji dan Allah zan iya ganin ki a yanzu dan Allah ."
cikin sakin murmushi kamar agaban ta tace ayya ba damuwa sister ina kikeson mu hadu zaki zo gidan mu ko ni kikeson nazo".
ajiyar zuciya Rafi'at ta sauƙe tace " kinsan mu matan aure ba kasafe mukafiye samun daman fita ba zamu iya haduwa a gidana".
murmushi Nasrim tayi bata dauki maganan ta dawata manufa ba dan ita bata da saurin farssara abu
tace Ok zanzo ai nasan gida naje rannan akan wani cese da nake son sako barrister aciki sai Allah banyi samu haduba baƙanan amma insha Allah gani dan zuwa".
fitowa tayi sanye da doguwar riga dankwalin rigan ne akata iya kafadun ta kawai yarufe kasan cewar rigan bubu ne maroon colour yazauna sosai a fatar ta key din motan tane da wayan ta sai jakan hannu sauri take zata shiga mota ta hango Izza da Humaira suna ɗaga mata gannu shiga motan tayi ta zauna tana jiran isowar su suma zuna zuwa izza ta shoga front seat Humaira ta zauna a back seat
murmushi Nasrim tayi tace kun tuna baya kenan dan Allah mudawo da moment dinmu irin na da".
Izza tace har kin tunomin da wayyo Allah ƙuruciyar mu daɗi muyi wanka tare muyi komai tare".
wani irin dariya Haumaira tasaka tace " wanka tare wai ashe da wata idan ta zage wllh sai mutum yafita da gudu".
Izza ma dariya tayi tace "wllh kuwa su kwaila an bada mamaki".
daure fuska Nasrim tayi tace "i dade yanzu ba shegiyar data fini wani abu ai mahaƙurci mawataci da kuke cemin kwailan yanzu ai nayi shidan ku wllh".
dariya Humaira ta sakeyi tace "mai rakacaniya kenan".
itama Nasrim dariya tayi tace "har kin tunomin Zahra zanda Zahar ta fara fito da nono Izza ce ta fara gani ta gaya min na fasa ihu ina cewa mundena wanka da ita tunda tazama karuwa".
dariya sukayi suna turo ƙuruciyar su har Nasrim tayi parking a cikin gidan barrister jijjji
a babban parloun suka tadda matar gidan da bazata wuce sa'ar suba cikin mutumci ta Ƙarɓe su
can ta nisa tace "kada na shagalar daku dalilin kirana fa shine HALIMA meye tsakanin ki da mijina jiya yake gayamin wasu magan ganu a kanki wanda banajin zan yarda dashi".
shiru Nasrim tayi batace komai ba
Izza tace " Halima da mijin ki wa yafi can canta kiyiwa wannan tambayar".
cikin wani irin tsawa Rafi'at tace dakata malama bada ke nake ba da MAGE nake mai kwanciyar daukan rai ko nace macijiya wanda bata da ramin kanta tun farko Agrif ma ai saurayin ƙawar tane tayi ƙwanta ƙwanta da tagaji dashi saboda tana son auren kwarton ta wanda suka saba harka ta kashe Agrif din waye baisan irin ƙazamin rayuwar da ake agidan ba da auren ki kika hanawa mijin auren ki kanki kike bawa ƙwarto har kuka haifi yara 3 wanda ba ko tantama NASIR ne uban su bayan asirin yatonu ya gudu ya barki shine ni za lik........
HUMAIRA tayi wani irin tsalle ta cafo wuyan RAFI'AT
*MU KASANCE A 25 DAN ALLAH NAGODE SOSAI*
*BJ*
*FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_ )
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*25*
da sauri Nasrim tashiga tsakanin su tana jan Humaira daƙer tarabasu tace izza kaita mota Izza gaban Rafi,'at tazo tana murmushi tace " mrs Fu'ad kinyi kokari kuma acikin gidan ki keke mu munsan doko dan mu muke kafata ba afada da mutum acikin gidan sa duk abinda yameka kai katako amma idan a wani wajen ne baki isa ki daga ido ki kallemu bama ke idan a three brother ne wllh saide ki tsinci brain din ki a wajen kanki ai duk maccen da tayarda da kanta bata fada akan namiji"
"kut ni Rafi'ta Yakubu ƴar sarki jikar sarki wata take gaya magana haka garin nawaye dan uban mutum kuɗin ku din banza me da kuɗin naku inba rigima da rikici ba waye bai san har kisa kukeyi akan kuɗin ba ".
Nasrim jan Izza tayi tana dafa kafaɗan Rafi'at
idon ta cin nata tace " my sis kiyi hakuri dan Nasir ya haifi ɗan Agrif duk daya ne kede kiji da kan ki kuma ki gargaɗi mijinki muddin yaci gaba da ruɗani da kalaman sa masu rikitarwa to ina gaf da shiga rayuwar ku kuma idan kika sake nashiga cikin rayuwar ku to sunan ki sorry".
ta ƙaraahen maganan tareda jan hannun izza da humairah suka fice
har auka ƙarasa ficewa a parlour suna jin zage zagen Rafi'at
Nasrim tana cikin tuƙi ganin yanda duk moment din izza da humaira ya janza ahankali ta gangara gefen titi tayi parking ta juya ta kalli Humaira sannan ta sauƙe idon ta akan Izza tace meye haka sister dan Allah karku bari abinda Rafi'a tayi ya dameku dama yanda su khafulan sukayi kama da Nasir dole nawaje wanda baisan cikeken halaƙar muba ya zargi wani abu ko kunsan nima ada ina mugun mamakin yanda suka dauko komai nasa amma yanzu da aka gano momy da mahaifiyar Nasir ciki daya suka fito sai na dena mamaki kinga yarana mommy suka biyo dan de suma mazane shine ake ganin kamar tasu da nasir din kuma nima ai farine kawai ban dauko na mommy ba amma ai hancinmu da idon mu iri daya ne so meye abin damuwa zargine kuma Allah yasani".
tacikin mirror Humairah da Izza suka hada ido suka sauƙe atare izza tace "badamuwa tayi mugun cin zarafin mune taƙiraki har gida".
Nasrim tace "ba damuwa ta tada motan dan ta kauda nunanin su tace ". gobe thursday za ayi fulani's day na Rashida ku zaɓa mana ɗaya wanda zamuje a cikin Pattyn din tun bazamu iya zuwa duka ba" .
da sauri Humaira tace ".bride bath".
Izza tace " shegiya ƴar bidi'a to sister day zamuje ko Allah zaisa musamu ana walima".
Nasrim ta gyaɗa kai tafarayin rawa tana cewa "sai bidi'a sai bidi'a".
harsuka ƙarasa gida Nasrim tana cikin nishaɗi su Izza suna biyeta amma awani ɓangaren suba matuƙar tausaya mata ranan da gaskya zatayi halinta
Nasir awani anguwa da akayi sallan isha'i yaci gaba da zama acikin masallacin kama da misalin 11 wani mutum yashigo yace " ah waye kuma a masallaci har iyanzu lokacin rufe masallaci yayi kuma sai 4 na asuba idan ALLAH yakai ranmu".
Nasir ya ɗaga kai yana kallon mutumin da shi ba tsoho ba shiba yaro ba babba de haka ƙaton kwaɗo a hannu sa
yace "Babba karufeni
ni baƙone bani da wajen kwana".
mutumin cikin nazartan yanayin Nasir can yace "ayya ai bazai yuwu ba ƙa idane rufe masallaci amma kai baƙo daga ina".?
ahiru Nasir yayi yanayin saya canza
mutumin yace "shikenan ko zaka iya bina akwai shagon da yarana samari suke kwana a jikin gidana dan daganin ka bakayi kama da wanda zaka cutar da wani ba zaka iya bina".
ba musu Nasir ya maƙe yabi bayan mutumin har yakashi fanka da ƙwan suka fita yarufe, gidan nasa bani sa da masallacin
suna ƙarasawa bakin shagon mutumin yace " Hamza Ali Ibrashim Umar...
atare matasan samarin guda hudu suka fito cikin ladabi suka zube suna cewa gamu Baba
"yawwa ga baƙo nan kumasa shinfida kunga yafiku ku girmamashi".
daganan ya dafa ƙafadan Nasir yace "sai da safe ko".
gyada kawai yayi yabi samarin cikin shagon da taciki babba ne harda bathroom aciki
washe gari da safe aka kawowa nasir breakfast kokko da danwake da ruwa fure water 2 yaji dadin yanda yaran suke girmanashi
bude kwanon samiran yayi yaga danwake duk da bai san ma meye bane cokali ya dauka yana juyawa dan yasa aransa zai koyawa kansa cin kowane irin abinci yana son ya manta da rayuwar da yayi abaya bayan ya gama juyawa ya yakai bacin sa yana rintse ido yafara tauna ai baisan sanda yayi saurin dawowa dashi ba atake yafara wani irin shaƙuwa yana shaƙuwa yana firfita bakin sa dayake ji kamar an hura masa wuta aciki fito da harshen sa yayi yana girgiza kai
Umar yace " subbahanallashi Yaya ya haka yaji ne?
yayi maganan ya ɓula masa ruwan da sauri ya karɓa ya kafa kai yafara sha duk ya kwankwaɗe amma ko second ruwan bayyi acikin saba yadawo dashi
cikin gigicewa su Hamza suke tambayan sa bashida lafiya ne saida yadan samu nutsuwa ya kalli jikin sa duk yaɓaci da aman ruwa
yace "dan Allah ko zan samu nayi wanka.."
da sauri Ali yace " bari na ebo maka ruwa".
ya ƙarashe mafanan yana lekawa banɗakin ya dauko bokatin yafita Nasir ko dayayi wankan kayan mai gidan aka bashi yasa dan na yaran bazai masa ba darana shinkafa da wake akayi iya magi aha saka masa yadan ci balefi
bayan wata 2
Nasir kam sosai yasaba da mutanen gidan har cikin gida yake ahiga malam Ladan yayi mugun yarda dashi sosai,
Nasir kam zai iya cewa yana rayuwa cikin farin ciki amma yana tausayi yanayin talaucin rayuwar da sukeyi sosai
Malam ladan yana da mata biyu da yara 17 maza da mata malam ladan bashida wani sana'a sai na facin mashin a kofar gidan sa yaran sa wasu suna tayashi irin sana'ar sa wasu kuma suna zuwa kasuwa dan koyon wasu sana'o in,
sosai nasir yake jin daɗin rayuwar gidan musamman yaran yanda suke girmamashi yaya yaya abu ɗaya ne Nasir yakasa sabawa dashi shan ruwa ko fure water ba ya iya sha yayi yayi ya koyawa kansa saboda yana ganin wahalan da malam yake sha wajen saya masa ruwan roba na roban ma ba kowanne yake iya sha ba
Hamza yace
"Umma wllh wannan Ya AHAMED ɗinnan tausayi sa kawai nakeji gashi shiru shiru".
Umma da take tuƙin tuwo tace haka Umar ma yace amma sadiya tace tsoron sa takeji ko jiya da kuna kasuwa nace ta kai masa abincin sa wllh sai waje tafita tasamo yara suka kai masa".
Sadiya da take gefi tace " Allah Umma yafiye kallon mutane ga shegen tambaya ranan fa wai yake tambaya na wanne makaranta nake zuwa ina da saurayi ko ina ruwansa ni wllh kaman ninsa ma tsoro yake bani ga shegen shishigi".