Sashe 70
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ta karaahe maganan tana shigewa ɗakin su anan ta tarar Mamar ta
Mamar ta kalleta tace "wai ke meyasa bakida kunya ne wai Ahamed ba yayanki bane".
turo baki tayi tana cire shijabin islamiyar ta
da sauri ni kaina jattko naja da baya wow yarinya tacika maccen da dole Nasir ya shige ma dan duk wani abinda Nasrim takeji dashi to yariyar tana dashi saide muce masha Allah dan tsaya tsara kyan Sadiya ɓata lokacine
malam da Nasir suna zaune malam yana facin wani babur wani mutum yayi musu sallama malam yana ganin sa cikin rawan jiki yace "Alhaji da kanka sannu da zuwa mushiga daga zaure ko".
ya karashe maganan yana meƙewa tsaye
mutumin wanda malam yaƙira da Alhaji yawani haɗe
Fuska
yace "Ladan ba wannan ne yakawoni ba zaure kuma ai ko bakace na ahiga ba idan ina da ra ayi zan ahiga nida gidana Ladan ina maka uzuri ne saboda kanada ƙima a idon mutanen anguwa amma duk bakaga haka ba to nace maka nasa gidana akasuwa kuma dillalai sunce baza su shiga gidan matan aure ba nabaka nan da awa 2 ku kwashe duk abinda kukasan nakune kufita idan ƴan anguwan su matsu dakai saka wani yabaka nasa gidan nide gidana na sai dawane".
atake moment din Ladan ya canza cikin roƙo yace "Ahaji kasan ina da iyali dan Allah ka ƙaramin lokaci koda zuwa satine dan Allah".
"wllh bawani lokaci da zan iya badawa".
Nasir da yake tsaye cikin ɓacin rai
yace " haka ake tada mutum agida ba wani bada notice kuma haka ake saka gida akasuwa ba tare da anyiwa wanda yake ciki magaba ba ko yanada ikon tsaya,
aƙa ida idan mutum ya tashi saida gida sai yayiwa maƙota magana ida da mai so mai s kuma maƙoci bawai najiki kaɗai ba a a sai ka irga gida 40 a dukan gefe hudu na jikin gidan sannan kafita a hakkin maƙoci
ANNABI da yazauna yana karantawa sahabban sa hakkin maƙoci akan maƙocin sai da sahabbai sukaji kamar daga karshe Annabi zaice idan ka mutu maƙocin kane zai gajeka sabo kakkin maƙoci,
balle wanda yake cikin gidan baka masa magana ba kasa gida akasuwa kana ga baka shiga hakkin saba".
mutumin yace "ba hadisi nazo jiba gidana nazo na kwata awajen wanda yake ganin kamar gidan yasama nasa sama da shekara 30 tun auren fari kuma da kake maganan nayiwa makota magana akwai wanda zai iya sayan gidan nan ne cikin su kasan nawa nake son ayiwa gidan kuɗi ne".
numfawa Nasir yayi yace "maganan hakki nake gaya maka ba batun zasu iya ko baza su iyaba kuma nawane gidan naka" ?
Alhaji yace miliye 2 nakeso amin kudin sa lakasan".
Nasir ya kalli zoben hannnu sa nadana wanda aka zana (NN) jiki girgiza kai yayi afili yace bashiba
yaciro na hannnun sa na hadu
yace "gashi ka saida ka dauki kuɗin ka kakawo wa Baba ragowar kuɗin".
mutumin dariya ya kece dashi yace " nizaka renawa hankali zobe nanne zai biya kudin gidana".
nasir yace "muje kasuwar da ake saida gol idan ansaya abaka "
ko da sukaje mesayan gol gigicewa yayi da yaga farin gol irin wanda ake musu tallan su samo ko waya daya ne gram za atsaya miliyoyin kudi saida ya dauki hoton sa yatura a companyn three brother na Dubai sukace konawa ne yasaya su zasu bashi kudin
ya kalli nasir yace na saya 3 million".
kallon sa nasir yayi ido cikin ido yace " idan baka bukatan saya ka bamu muyi gaba kawai".
da sauri mutumin yace "shikenan zan saya 5 million".
Nasir kallon sayi yana girgiza kai wai zoben sa ake yiwa wannan tayin wulaƙancin zoɓen da yayi 50 million ake tayawa 5 tota yaya Nigeria zatayi albarka,
amma kawai dan bayason jayayya
yace "shikenan kawo".
godiya mutumin yayi tayi atake yaba
suna komawa anguwar mai anguwa yatara mutane shedu gida yazama na mlm Ladan
murna awajen mlm Ladan da iyalen gidan sa ba acewa komai abin da basu taɓa tsammani ba
Nasir yafito da dan kayansa cikin jakan keda
yazube agaban malam da matan sa da yaran sa da suke ta murna
yace " malam nagode sosai da karamcin ku bazan taba mantawa da kuba nakoyi abubuwa dayawa daga gidan nan wanda kuɗi bazai tsayesu ba Baba ga ragowar kuɗin kaja *jari*
ni yau zanyi gaba Allah yasaka muku da alkairi".
cikin sauri Umma da Mama sukace kamar yaya Ahamed ina zaka."?
" Umma bazan iya rayuwa a gidan da akasaya akuɗin wannan zoɓen bane daganan ya kwashe tarishin rayuwar sa yagaya musu amma bai ce shi daga 3Afull ya fito ba
da zaifita daga yaran har iyayen kuka suke sosai
matsawa yayi kusa da sadiya cikin sanyin murya yace " my HALIMA yau de shi'shigi zai tafi amma kisa aranki zan zo".
cikin kuka yaran suke cewa dan Allah yaya ka dawo mu bamason gidan kai mukeso dan Allah kar ka tafi shima Malam yameƙe yace " inde gidane mun hakura Ahamed daw..........
*******************
cikin murmushi Nasrim da tayi parking tace " au kana nan kenan ranka shi dade
".
ta ƙarahe maganan tana dauko jakar t abayan mota tareda juyowa tana kallon kyakkyawan saurayin da yake azaune
a saman motan durƙowa yayi yana murmushi
yace " ke kuma baki so hakan bako tunda naga alaman guduna kike ko".
ba haka bane
Habib kawai de ban zaci zan zon dawuri ba sorry".
"bawani sorry da zaki cemin Halima tun yaushe nake bin bayanki kike wani wulaƙantani to koke ƴar golce na hakura dake ki auri tsohon korton naki da kije jira yazo banda ba so makaho me zanyi dake ina dan gidan shugaban ƙasa banyi auren fariba na tsaya ina kulaki banza karuwa dake to dama i..........
"Habib ni kake kira da karuwa".
" au har dan nace miki karuwa kike jin haushi dan ban kiraki da asalin sunan naki ba kefa galefin zina gana cin amanan aure gana haifuwan yara shegu gana kisan kai soboda kada yaran su girma susan gaskiya kika kashe su saboda kina nason ko mawa wajen kortonki kika kashe mijin ki da hadin bakin ki kortona ki shi ya gudu da asiri yatonu k............
"da kata Habib wllh ni ban taba aikata *zina* ba asali ma ba abin dana tsana irin aikata zina amma kaine mutum na hudu da sukamin wannan gorin bazan dauka ba yanzu zan nemi hakkina na ƙazafin zina a wajen ka ba ɗan hugaban ƙasa ba ko ɗan majalisan ɗinkin duniya ne kai b".
cikin tsawa shima Habib yace "dalla malama ki rufawa mutane baki waye bai san da wannan ba afadin ƙasan nan ."
daganan yafara bata rabarin tiryan tiryan kamar a
gaban sa akayi harda video din jayayyar da Nasir da Agrif sukayi dayake Kamal alokacin ya watsa duniya aɓoye saide an dakatar da abin dawuri
amma shi Habib da yake amin nin Kamal ne har video din ranan da aka haifi Zainab yana dashi da amsan da Nasir ya bawa Agrif nacewa Zainab ma tashi ce da kuma tambayar da shi Agrif din yamata duk an gajerun videos
abin kamar shirin film take gani har
murmushi yayi yace
"to akolacin da Kamal ya turomin wannan wllh jinayi kamar ni kike aure dan haushi har nayiwa Kamal faɗan meyasa yafito dashi saboda son da nake miki tun kina prison nayiwa kai na alƙawarin kina fitowa zan aureki ashe ke daduron ki kikeso shi kike jira ayanzu da kaina zan sake ya ɗa wannnan video tunda anyi delete din wancan wannan nawan zaifi jan hankalin mutane ma idan baki yamiki cah naga ta jirar kwarto".
Nasrim wani irin duhu ta fara gani jin zata fadi yasa tayi saurin dafa mota tana gani Habib ya shiga mota jami'an tsaron sa suka taka masa baya suka fice a gidan da motocin su
NASRIM cikin wani irin murya tace" me yake faruwa? !!!!!!!!..................
*tofa masoya anzo kusa zuwa wajen fa 👯👯 comments dunku yafara sanyi nima typing dina yafara sanyi yawan comments yawan typing*
*SORRY SIS NAYI TYPING network ya hana bansamu nayi posting ba ni ina ganin duk messages din ku nawa baya tafiya jiya har 12 ina online naga ko grp daya yaje amma bai samu ba sorry*
*B JATTKO*
08062383072
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
( *rikincin babban gida*)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*26*
*GIDAN*
*MALAM LADAN*
Malam Ladan yace "Ahamed shikenan mubar gidan mukoma wani gidan ina da wani babban gona da nagada tun iyaye da kakanni yanzu yakusa shiga gari har anfari gine gine awajen zan saida goban sai mubar ko fuloti shida ne na dauki fuloti daya na gina suran kuma kai da ƙannen ka idan kuntashi kowa yayi nasa ginin".
nisawa Nasir yayi yace "Malam abinda baka gane ba shine daga yau idan ban bar gidan nan ba za azo nemana dalilin wannan zoben dana saida bakajiba mutumin yayi waya da company three brother nan zai kai zoben kuma yana kaiwa ansan nawane akwai yan uwana suna nemana dole su matsawa Alhajin da yakai musu yafada musu inda nake kuma gasan wanda yasayi zoben da sanayya sosai tsakaninsa da Alhaji mai gidan nan kaga dole asan inda nake nikuma bana buƙatan hakan yanzu saboda Mommy ta tace bata son ganina bata ƙaunan sake ganina arayuwa nikuma duk abinda bataso na barshi kenan banason ta sake ganina saide inason ƴan uwana ina musu adduar fadan alkairi MALAM tafiya ta baya nufin nun rabu har abadan zan dinga ziyaran ku insha Allah kuma ku daukeni a matsayin ɗa bani da wanda yafiku a yanzu".
ajiyar zuciya Malam Ladan ya sauƙe
yace " shikenan AHAMED Allah yamaka albarka ya kare gabanka da bayanka ALKAIRIN ALLAH ya sauka aduk inda zakaje ya rabbi kamar yanda akayi tuggu aka rabaka da masoyan ka da dukiyar da mahaifin ka ya tara ya Allah yabaka fiyeda abinda ABDULSAMAD yatara
Allah kuma yasa kwanciyar hankali cikin rayuwar ka".
Amin Amin matan da duk yaran suka hada baki suka faɗa
Malam yace "ina zuwa..
Mamar ta kalleta tace "wai ke meyasa bakida kunya ne wai Ahamed ba yayanki bane".
turo baki tayi tana cire shijabin islamiyar ta
da sauri ni kaina jattko naja da baya wow yarinya tacika maccen da dole Nasir ya shige ma dan duk wani abinda Nasrim takeji dashi to yariyar tana dashi saide muce masha Allah dan tsaya tsara kyan Sadiya ɓata lokacine
malam da Nasir suna zaune malam yana facin wani babur wani mutum yayi musu sallama malam yana ganin sa cikin rawan jiki yace "Alhaji da kanka sannu da zuwa mushiga daga zaure ko".
ya karashe maganan yana meƙewa tsaye
mutumin wanda malam yaƙira da Alhaji yawani haɗe
Fuska
yace "Ladan ba wannan ne yakawoni ba zaure kuma ai ko bakace na ahiga ba idan ina da ra ayi zan ahiga nida gidana Ladan ina maka uzuri ne saboda kanada ƙima a idon mutanen anguwa amma duk bakaga haka ba to nace maka nasa gidana akasuwa kuma dillalai sunce baza su shiga gidan matan aure ba nabaka nan da awa 2 ku kwashe duk abinda kukasan nakune kufita idan ƴan anguwan su matsu dakai saka wani yabaka nasa gidan nide gidana na sai dawane".
atake moment din Ladan ya canza cikin roƙo yace "Ahaji kasan ina da iyali dan Allah ka ƙaramin lokaci koda zuwa satine dan Allah".
"wllh bawani lokaci da zan iya badawa".
Nasir da yake tsaye cikin ɓacin rai
yace " haka ake tada mutum agida ba wani bada notice kuma haka ake saka gida akasuwa ba tare da anyiwa wanda yake ciki magaba ba ko yanada ikon tsaya,
aƙa ida idan mutum ya tashi saida gida sai yayiwa maƙota magana ida da mai so mai s kuma maƙoci bawai najiki kaɗai ba a a sai ka irga gida 40 a dukan gefe hudu na jikin gidan sannan kafita a hakkin maƙoci
ANNABI da yazauna yana karantawa sahabban sa hakkin maƙoci akan maƙocin sai da sahabbai sukaji kamar daga karshe Annabi zaice idan ka mutu maƙocin kane zai gajeka sabo kakkin maƙoci,
balle wanda yake cikin gidan baka masa magana ba kasa gida akasuwa kana ga baka shiga hakkin saba".
mutumin yace "ba hadisi nazo jiba gidana nazo na kwata awajen wanda yake ganin kamar gidan yasama nasa sama da shekara 30 tun auren fari kuma da kake maganan nayiwa makota magana akwai wanda zai iya sayan gidan nan ne cikin su kasan nawa nake son ayiwa gidan kuɗi ne".
numfawa Nasir yayi yace "maganan hakki nake gaya maka ba batun zasu iya ko baza su iyaba kuma nawane gidan naka" ?
Alhaji yace miliye 2 nakeso amin kudin sa lakasan".
Nasir ya kalli zoben hannnu sa nadana wanda aka zana (NN) jiki girgiza kai yayi afili yace bashiba
yaciro na hannnun sa na hadu
yace "gashi ka saida ka dauki kuɗin ka kakawo wa Baba ragowar kuɗin".
mutumin dariya ya kece dashi yace " nizaka renawa hankali zobe nanne zai biya kudin gidana".
nasir yace "muje kasuwar da ake saida gol idan ansaya abaka "
ko da sukaje mesayan gol gigicewa yayi da yaga farin gol irin wanda ake musu tallan su samo ko waya daya ne gram za atsaya miliyoyin kudi saida ya dauki hoton sa yatura a companyn three brother na Dubai sukace konawa ne yasaya su zasu bashi kudin
ya kalli nasir yace na saya 3 million".
kallon sa nasir yayi ido cikin ido yace " idan baka bukatan saya ka bamu muyi gaba kawai".
da sauri mutumin yace "shikenan zan saya 5 million".
Nasir kallon sayi yana girgiza kai wai zoben sa ake yiwa wannan tayin wulaƙancin zoɓen da yayi 50 million ake tayawa 5 tota yaya Nigeria zatayi albarka,
amma kawai dan bayason jayayya
yace "shikenan kawo".
godiya mutumin yayi tayi atake yaba
suna komawa anguwar mai anguwa yatara mutane shedu gida yazama na mlm Ladan
murna awajen mlm Ladan da iyalen gidan sa ba acewa komai abin da basu taɓa tsammani ba
Nasir yafito da dan kayansa cikin jakan keda
yazube agaban malam da matan sa da yaran sa da suke ta murna
yace " malam nagode sosai da karamcin ku bazan taba mantawa da kuba nakoyi abubuwa dayawa daga gidan nan wanda kuɗi bazai tsayesu ba Baba ga ragowar kuɗin kaja *jari*
ni yau zanyi gaba Allah yasaka muku da alkairi".
cikin sauri Umma da Mama sukace kamar yaya Ahamed ina zaka."?
" Umma bazan iya rayuwa a gidan da akasaya akuɗin wannan zoɓen bane daganan ya kwashe tarishin rayuwar sa yagaya musu amma bai ce shi daga 3Afull ya fito ba
da zaifita daga yaran har iyayen kuka suke sosai
matsawa yayi kusa da sadiya cikin sanyin murya yace " my HALIMA yau de shi'shigi zai tafi amma kisa aranki zan zo".
cikin kuka yaran suke cewa dan Allah yaya ka dawo mu bamason gidan kai mukeso dan Allah kar ka tafi shima Malam yameƙe yace " inde gidane mun hakura Ahamed daw..........
*******************
cikin murmushi Nasrim da tayi parking tace " au kana nan kenan ranka shi dade
".
ta ƙarahe maganan tana dauko jakar t abayan mota tareda juyowa tana kallon kyakkyawan saurayin da yake azaune
a saman motan durƙowa yayi yana murmushi
yace " ke kuma baki so hakan bako tunda naga alaman guduna kike ko".
ba haka bane
Habib kawai de ban zaci zan zon dawuri ba sorry".
"bawani sorry da zaki cemin Halima tun yaushe nake bin bayanki kike wani wulaƙantani to koke ƴar golce na hakura dake ki auri tsohon korton naki da kije jira yazo banda ba so makaho me zanyi dake ina dan gidan shugaban ƙasa banyi auren fariba na tsaya ina kulaki banza karuwa dake to dama i..........
"Habib ni kake kira da karuwa".
" au har dan nace miki karuwa kike jin haushi dan ban kiraki da asalin sunan naki ba kefa galefin zina gana cin amanan aure gana haifuwan yara shegu gana kisan kai soboda kada yaran su girma susan gaskiya kika kashe su saboda kina nason ko mawa wajen kortonki kika kashe mijin ki da hadin bakin ki kortona ki shi ya gudu da asiri yatonu k............
"da kata Habib wllh ni ban taba aikata *zina* ba asali ma ba abin dana tsana irin aikata zina amma kaine mutum na hudu da sukamin wannan gorin bazan dauka ba yanzu zan nemi hakkina na ƙazafin zina a wajen ka ba ɗan hugaban ƙasa ba ko ɗan majalisan ɗinkin duniya ne kai b".
cikin tsawa shima Habib yace "dalla malama ki rufawa mutane baki waye bai san da wannan ba afadin ƙasan nan ."
daganan yafara bata rabarin tiryan tiryan kamar a
gaban sa akayi harda video din jayayyar da Nasir da Agrif sukayi dayake Kamal alokacin ya watsa duniya aɓoye saide an dakatar da abin dawuri
amma shi Habib da yake amin nin Kamal ne har video din ranan da aka haifi Zainab yana dashi da amsan da Nasir ya bawa Agrif nacewa Zainab ma tashi ce da kuma tambayar da shi Agrif din yamata duk an gajerun videos
abin kamar shirin film take gani har
murmushi yayi yace
"to akolacin da Kamal ya turomin wannan wllh jinayi kamar ni kike aure dan haushi har nayiwa Kamal faɗan meyasa yafito dashi saboda son da nake miki tun kina prison nayiwa kai na alƙawarin kina fitowa zan aureki ashe ke daduron ki kikeso shi kike jira ayanzu da kaina zan sake ya ɗa wannnan video tunda anyi delete din wancan wannan nawan zaifi jan hankalin mutane ma idan baki yamiki cah naga ta jirar kwarto".
Nasrim wani irin duhu ta fara gani jin zata fadi yasa tayi saurin dafa mota tana gani Habib ya shiga mota jami'an tsaron sa suka taka masa baya suka fice a gidan da motocin su
NASRIM cikin wani irin murya tace" me yake faruwa? !!!!!!!!..................
*tofa masoya anzo kusa zuwa wajen fa 👯👯 comments dunku yafara sanyi nima typing dina yafara sanyi yawan comments yawan typing*
*SORRY SIS NAYI TYPING network ya hana bansamu nayi posting ba ni ina ganin duk messages din ku nawa baya tafiya jiya har 12 ina online naga ko grp daya yaje amma bai samu ba sorry*
*B JATTKO*
08062383072
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
( *rikincin babban gida*)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*26*
*GIDAN*
*MALAM LADAN*
Malam Ladan yace "Ahamed shikenan mubar gidan mukoma wani gidan ina da wani babban gona da nagada tun iyaye da kakanni yanzu yakusa shiga gari har anfari gine gine awajen zan saida goban sai mubar ko fuloti shida ne na dauki fuloti daya na gina suran kuma kai da ƙannen ka idan kuntashi kowa yayi nasa ginin".
nisawa Nasir yayi yace "Malam abinda baka gane ba shine daga yau idan ban bar gidan nan ba za azo nemana dalilin wannan zoben dana saida bakajiba mutumin yayi waya da company three brother nan zai kai zoben kuma yana kaiwa ansan nawane akwai yan uwana suna nemana dole su matsawa Alhajin da yakai musu yafada musu inda nake kuma gasan wanda yasayi zoben da sanayya sosai tsakaninsa da Alhaji mai gidan nan kaga dole asan inda nake nikuma bana buƙatan hakan yanzu saboda Mommy ta tace bata son ganina bata ƙaunan sake ganina arayuwa nikuma duk abinda bataso na barshi kenan banason ta sake ganina saide inason ƴan uwana ina musu adduar fadan alkairi MALAM tafiya ta baya nufin nun rabu har abadan zan dinga ziyaran ku insha Allah kuma ku daukeni a matsayin ɗa bani da wanda yafiku a yanzu".
ajiyar zuciya Malam Ladan ya sauƙe
yace " shikenan AHAMED Allah yamaka albarka ya kare gabanka da bayanka ALKAIRIN ALLAH ya sauka aduk inda zakaje ya rabbi kamar yanda akayi tuggu aka rabaka da masoyan ka da dukiyar da mahaifin ka ya tara ya Allah yabaka fiyeda abinda ABDULSAMAD yatara
Allah kuma yasa kwanciyar hankali cikin rayuwar ka".
Amin Amin matan da duk yaran suka hada baki suka faɗa
Malam yace "ina zuwa..