Sashe 10
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajja tana kula da duk motsin mommy ba jimawa Dr hafsa ta k'araso mommy har lokacin ciwon bai wani dameta sosai duk da dauriya yarta yafi yawa part din Hajja suka wuce tana tafiya dak'er da misalin k'arfe biyar darabi mommy ta haifo yaranta ukku wanda tsakanin su bawani b'ata lokaci murna awajen hajja da mutan gidan Abu da Daddy ma suna gidan bayan an waki yaran Abu da Daddy suka shiga suka dauki yaran daddy yace"sannu Fanna Allah yabaki lafiyar shayar dasu Abu ya dauki babban yamasa K'iran sallan tareda huduba ya mekawa Hajja yace "gashi sunan sa Abdulsamad yasake karban me binsa bayan yamasa yamek'awa Mama yace sunan sa Abdulraham dayan ma yace Abdulmajid Ummu tana juya Abdulmajid da yake hannuta tace "ni yaron nan kamar bashida cikekken lafiya Dr Hafsa tace'' nima abinda zance kenan daga yanayin kukan suma zaka gane duk ba suda cikekken lafiya amma bari mukira doctor Yusuf likitan yara tayi maganan tana zaro wayanta ajaka bayan doctor Yusuf yazo yaduba su yace gaskiya basuda lafiya dole za akai su hospital dan su samu kulawa ta musamman abin tausayi yaran duk wani irin kuka suke haka aka tar katasu zuwa asbiti,
Nasir suna zuwa a islamiya sukaji mommy ta haifu amma duk yan gidan suna asbitin sai Ummu kadai aka bari agida rigima suka sa mata dole tasa driver yakaisu
Nasuru sai murna suke da suka ga jarirai har ukku suka sa rigima sai da akabawa kowa d'ai d'ai Kamal yace "la ni mekama dani aka bani Agrif ma yace nima muna kama da wannan Nasir yace"dalla ai su ba bak'ake bane kamar ku kamar nida mommy na sukayi dukkan su dariya akasa na hannu Nasir yafara kuka Kamal yace "woo kaga baya sonka yana maka kuka".
Mama tace'' "to duk ku kawo su basu da lafiya idan sun warke kowa shi zai na renon nashi".
da dare yayi kowa ya watse anbar Hajja da mommy anyi anyi da Nasir ya tafi gida yak'i sai zazza gawa
"Mommy surutu yake akan murnan samun k'anne ita ko bin sa take da eh ko a a dan da abubun da suke damun ta sosai shima Nasir yarin tane
''yawwa mommy ai da safe kince yaune birthday dina na cika shekara 8 ko".?
Tace'' "Eh my sweet boy amma bazamuyi party ba saboda gaka ba ayi shekara da rasuwar Abba ba amma nex insha Allah sai amuku kai da k'annen ka ga a lokacin kai kana shekara 9 su kuma 1 Allah ya hada birthday dinku har lokacin haifuwar ba kusan dayane da mintuna kawai ka zuce su zan shirya muk......
shiru tayi gani yanda babban d'an yake ta wani irin hamma addua tafara tofa masa ahankali yake hamman har ya rufe bakin sa shafashi tayi tako ina taji baya numfashi ajiyar zuciya ta sauke taja ta rufeshi tana kokarin mayar da hawayen idon ta dan kar Nasir yagani sai karamin cikin su yasa kuka daukan sa tayi tana diga masa ruwan zam-zam amma baya iya hadiya sai dawo dashi yake da asuba shima yabi dan uwan sa sakin wani irin kukan tausayin kanta tayi tana shafa dayan da shima numfashi sa yake fita ahankali shima ba alamun zai rayu cikin kuka tace'' yarabbi na gode maka da wannan jarrabawan da kamin da safe kam su hajja sunsha kuka dan mutuwan jaririn ya sabon ta musu da rashi Abdulsamad daga su har likitaci kuma kulawar su yakoma kan Abdulmajid jaririn da yarage amma ayanmacin ranan shima yabi yan uwan sa mommy kam kowa yagan ta yasan tana cikin tashin hankali bayan watanni ukku Hajja tace'' tabara fita aiki koda campany shikafar ta ne dan tasamu sauki idan tana fita aiki zata rage wasu damuwar hakan ko akayi ta fara fita aiki sosai tafara cakewa da aikin ga company yana samun cigaba sosai har fiye da da anan fa maza suka fara mata ca har samari ba wanda take kulawa dan atunanin ta kawai dukiyar ta suke hari ba ita ba
*Bayan shekara daya*
yanzu kam komai ya dedeta kowa yayi kokarin dawo da walwalan sa saide mommy dannewa kawai take bata da abin farin ciki sai Nasir shi kadai take gani taji dadi yau ma birthday party dinsa ake har dare ana ta ciye-ciye Nasir yaro dan shekara tara amma dayake yana da tsawon kafa za azata masa fin haka
a dare ranan mommy han tayi shirin kwanciya taji ana mata knocking murmushi tayi afili tace "kai my Son tea dinka ko duk wannan ciye-ciye amma baza ka kwan ta ba sai kasha tayi maganan tana mek'ewa amma sai taga Hajja ce cikin sauri taja shijabinta ta saka tana cewa
"Hajja da kan ki ai dakin ce nazo".
Hajja ma murmushi tayi tace'' a a zuwan nawane me musihmmanci Fanna magana nake son muyi na fashimtar juna game da mazan da suka miki ca duk da nasan ba kyason maganan amma yazama dole dan kedin yarinya ce idan muka zuba ido kika zauna an shiga hakkin k'uruciyar ki Sarai ina sane da yanda maza suka takuraki har da abokan mijin ki to gaskiya a ganina yawancin sufa bake suke soba dukiyar da yake hannuki suke hari dan duniya ta gama sanin kaso 80 daga cikin dukiyar Alhaji naki ne duk da ba raba gado akayi ba ansan idan aka raba dole za acire kason yaran ki maza har ukku da suka rasu kuma ga tumilin takaban ki ma dayawa ne sai nida Nasuru Wanda baifi kaso 20 ba aci da zamu samu tabbas bazaki gane waye yake sonki da gaskiya ba to bawai bana son ki aure wani bane a a Fanna ina gudu kawo wani b'arakan ne ayanda gidan nan ya ginu da son juna da kwanciyar hankali da zumunci ba zamu so bare ya shigo ba shiyasa muka zauna muka yanke shawaran zamu nemi alfarma a wajen ki duk da muyi da yaran agobe zamu tunkare ki amma naga yana da kyau nafara jin ta bakin ki nida yaran nan mun yanke shawaran zaki auri daya daga cikin su dan gujewa wannan matsalolin da zamu iya shiga idan kika auri bare".
da sauri mommy ta d'ago kai tana kallon hajja
hajja taci gaba "amma idan hakan bai miki ba abar zancen".
cikin karyewar muryar mommy tace'' Hajja kamar yanda bani da kowa sai ku haka bani da wani zafin da zan bijirewa shawaran ki ni ina daukar kine a matsayi uwa mahaifiya umarnin kawai zaki bani ba shawara ba".
Hajja rungume mommy tayi tasa kuka tana sa mata albarka
tace'' kuma Abdulmajid ne fara nuna ra'ayin hakan cikin kwana kin nan yayi mugun takurani akan na fada miki tunda yaga alh Yahaya yazo da batun yana son ki ya gigice abinda na fuskanta Abdulmajid yana sonki sosai son da banajin ko marigayi yana miki shi
kuma Abdulraham ma da muka gaya masa yayi murna da abin sosai".
dasafe bayan an gama breakfast hajja tace'' tana sonyin magana dasu a main parlour bayan yara sun tafi makaranta Hajja ta umarci Abu da yabude taro da addua cikin shikima tayi musu bayanin abinda yake faruwa da kuma amincewar Fanna
da sauri mommy ta d'aga kai ta kalli Mama sai taga murmushi take ita tafara cewa "Alhamdulillah Hajja hakan shine dai-dai dama muma baza muji dadi ba idan a kace yau mommy ta fita acikin mu insha Allah zanci gaba da daukan mommy amatsayin tana yar uwata kamar da Allah yabamu zaman lafiya".?
Ameen sukace dukkan su suna murmushi Hajja tace'' ai Aisha dama nasan bakida matsala balle Fanna Allah yamuku albarka kuma zan kafa na tsare muku daga kuba k'ari.'
ta k'arashe maganan cikin raha
Ummu tayi saurin cewa "Yawwa hajiyarmu mun gode Allah yabar manake".
Hajja tace'' bar saurin godiya kema sai yayi biyun eshe".
tak'arashe maganan tana ged'a kai
duk murmushin sukayi banda mommy data sunkuyar da kai
bayan mazan sun fita Hajja mata tashi ta haura sama dan gabatar da walha Ummu ma tace " bara naje zanyi bak'i ta tashi takoma part din daga mommy sai Mama awajen ganin yanda mommy ta kasa sakewa ne yasa Mama ta mek'e ta koma inda take kamo hannan ta tayi cikin sanyi murya
tace'' mommy dan Allah kar kisa wani abu aranki inde tani ce ba damuwa ni tunkafi Abdulmajid ya aureni ya gaya min cewa bashi da ra ayin zama da mace daya saboda yana son yara dayawa dan dun kafin nashigo nasan ba ni daya bace
kuma dadin da dawa ma a haifuwar bari aka ciremin mahaifa dan
haka kullum cikin baza idon wacece abokiyar zamana nake ta ina zata fito ya halinta yake kullum sai nayi addua Allah yakawomin wanda zamu hada kai kuma gashi Allah ya amsamin nasan ki nasan wacece ke insha Allah zaman mu zai burgr kowa ki Allah yasa nan da shekara ki kawowa Kamal k'anne ukku".
shiru mommy tayi dan bata san me zata ce mata ba ita gaba daya kunyar ta takeji
Dr Hafsat da mommy ne cikin office din mommy Dr Hafsa tace'' wllh ni hjy Fanna banga wani abin damuwa ba Hajja tayi gaskiya dan duk wanda zaice zai aureki dukiyar ki kawai yakeso kiga de cikin mene manki Alhaji Lawan dan uwa na ne
uwa daya uba daya amma bisa amana Abdulmajid shi yafi can canta gashi alk'ali malami masani bazai cuceki ba kuma kinsan halinsa".
Numfasawa mommy tayi tace'' ummm ni kawai abin yana dauremin kai mutuwar mijina ko shakara 2 ba ayi ba amma awani damu sai nayi aure kuma wllh ina mutukar jin nauyin hjy Aisha duk data nuna abin bai dameta ba amma ai kishi kishi...
da gatar da ita Dr tayi dacewa ''a a Maman Nasir karki sa wannan aranki kisa aranki bautan Allah zakijeyi ba jin nauyin wata ba".
Nasir suna zuwa a islamiya sukaji mommy ta haifu amma duk yan gidan suna asbitin sai Ummu kadai aka bari agida rigima suka sa mata dole tasa driver yakaisu
Nasuru sai murna suke da suka ga jarirai har ukku suka sa rigima sai da akabawa kowa d'ai d'ai Kamal yace "la ni mekama dani aka bani Agrif ma yace nima muna kama da wannan Nasir yace"dalla ai su ba bak'ake bane kamar ku kamar nida mommy na sukayi dukkan su dariya akasa na hannu Nasir yafara kuka Kamal yace "woo kaga baya sonka yana maka kuka".
Mama tace'' "to duk ku kawo su basu da lafiya idan sun warke kowa shi zai na renon nashi".
da dare yayi kowa ya watse anbar Hajja da mommy anyi anyi da Nasir ya tafi gida yak'i sai zazza gawa
"Mommy surutu yake akan murnan samun k'anne ita ko bin sa take da eh ko a a dan da abubun da suke damun ta sosai shima Nasir yarin tane
''yawwa mommy ai da safe kince yaune birthday dina na cika shekara 8 ko".?
Tace'' "Eh my sweet boy amma bazamuyi party ba saboda gaka ba ayi shekara da rasuwar Abba ba amma nex insha Allah sai amuku kai da k'annen ka ga a lokacin kai kana shekara 9 su kuma 1 Allah ya hada birthday dinku har lokacin haifuwar ba kusan dayane da mintuna kawai ka zuce su zan shirya muk......
shiru tayi gani yanda babban d'an yake ta wani irin hamma addua tafara tofa masa ahankali yake hamman har ya rufe bakin sa shafashi tayi tako ina taji baya numfashi ajiyar zuciya ta sauke taja ta rufeshi tana kokarin mayar da hawayen idon ta dan kar Nasir yagani sai karamin cikin su yasa kuka daukan sa tayi tana diga masa ruwan zam-zam amma baya iya hadiya sai dawo dashi yake da asuba shima yabi dan uwan sa sakin wani irin kukan tausayin kanta tayi tana shafa dayan da shima numfashi sa yake fita ahankali shima ba alamun zai rayu cikin kuka tace'' yarabbi na gode maka da wannan jarrabawan da kamin da safe kam su hajja sunsha kuka dan mutuwan jaririn ya sabon ta musu da rashi Abdulsamad daga su har likitaci kuma kulawar su yakoma kan Abdulmajid jaririn da yarage amma ayanmacin ranan shima yabi yan uwan sa mommy kam kowa yagan ta yasan tana cikin tashin hankali bayan watanni ukku Hajja tace'' tabara fita aiki koda campany shikafar ta ne dan tasamu sauki idan tana fita aiki zata rage wasu damuwar hakan ko akayi ta fara fita aiki sosai tafara cakewa da aikin ga company yana samun cigaba sosai har fiye da da anan fa maza suka fara mata ca har samari ba wanda take kulawa dan atunanin ta kawai dukiyar ta suke hari ba ita ba
*Bayan shekara daya*
yanzu kam komai ya dedeta kowa yayi kokarin dawo da walwalan sa saide mommy dannewa kawai take bata da abin farin ciki sai Nasir shi kadai take gani taji dadi yau ma birthday party dinsa ake har dare ana ta ciye-ciye Nasir yaro dan shekara tara amma dayake yana da tsawon kafa za azata masa fin haka
a dare ranan mommy han tayi shirin kwanciya taji ana mata knocking murmushi tayi afili tace "kai my Son tea dinka ko duk wannan ciye-ciye amma baza ka kwan ta ba sai kasha tayi maganan tana mek'ewa amma sai taga Hajja ce cikin sauri taja shijabinta ta saka tana cewa
"Hajja da kan ki ai dakin ce nazo".
Hajja ma murmushi tayi tace'' a a zuwan nawane me musihmmanci Fanna magana nake son muyi na fashimtar juna game da mazan da suka miki ca duk da nasan ba kyason maganan amma yazama dole dan kedin yarinya ce idan muka zuba ido kika zauna an shiga hakkin k'uruciyar ki Sarai ina sane da yanda maza suka takuraki har da abokan mijin ki to gaskiya a ganina yawancin sufa bake suke soba dukiyar da yake hannuki suke hari dan duniya ta gama sanin kaso 80 daga cikin dukiyar Alhaji naki ne duk da ba raba gado akayi ba ansan idan aka raba dole za acire kason yaran ki maza har ukku da suka rasu kuma ga tumilin takaban ki ma dayawa ne sai nida Nasuru Wanda baifi kaso 20 ba aci da zamu samu tabbas bazaki gane waye yake sonki da gaskiya ba to bawai bana son ki aure wani bane a a Fanna ina gudu kawo wani b'arakan ne ayanda gidan nan ya ginu da son juna da kwanciyar hankali da zumunci ba zamu so bare ya shigo ba shiyasa muka zauna muka yanke shawaran zamu nemi alfarma a wajen ki duk da muyi da yaran agobe zamu tunkare ki amma naga yana da kyau nafara jin ta bakin ki nida yaran nan mun yanke shawaran zaki auri daya daga cikin su dan gujewa wannan matsalolin da zamu iya shiga idan kika auri bare".
da sauri mommy ta d'ago kai tana kallon hajja
hajja taci gaba "amma idan hakan bai miki ba abar zancen".
cikin karyewar muryar mommy tace'' Hajja kamar yanda bani da kowa sai ku haka bani da wani zafin da zan bijirewa shawaran ki ni ina daukar kine a matsayi uwa mahaifiya umarnin kawai zaki bani ba shawara ba".
Hajja rungume mommy tayi tasa kuka tana sa mata albarka
tace'' kuma Abdulmajid ne fara nuna ra'ayin hakan cikin kwana kin nan yayi mugun takurani akan na fada miki tunda yaga alh Yahaya yazo da batun yana son ki ya gigice abinda na fuskanta Abdulmajid yana sonki sosai son da banajin ko marigayi yana miki shi
kuma Abdulraham ma da muka gaya masa yayi murna da abin sosai".
dasafe bayan an gama breakfast hajja tace'' tana sonyin magana dasu a main parlour bayan yara sun tafi makaranta Hajja ta umarci Abu da yabude taro da addua cikin shikima tayi musu bayanin abinda yake faruwa da kuma amincewar Fanna
da sauri mommy ta d'aga kai ta kalli Mama sai taga murmushi take ita tafara cewa "Alhamdulillah Hajja hakan shine dai-dai dama muma baza muji dadi ba idan a kace yau mommy ta fita acikin mu insha Allah zanci gaba da daukan mommy amatsayin tana yar uwata kamar da Allah yabamu zaman lafiya".?
Ameen sukace dukkan su suna murmushi Hajja tace'' ai Aisha dama nasan bakida matsala balle Fanna Allah yamuku albarka kuma zan kafa na tsare muku daga kuba k'ari.'
ta k'arashe maganan cikin raha
Ummu tayi saurin cewa "Yawwa hajiyarmu mun gode Allah yabar manake".
Hajja tace'' bar saurin godiya kema sai yayi biyun eshe".
tak'arashe maganan tana ged'a kai
duk murmushin sukayi banda mommy data sunkuyar da kai
bayan mazan sun fita Hajja mata tashi ta haura sama dan gabatar da walha Ummu ma tace " bara naje zanyi bak'i ta tashi takoma part din daga mommy sai Mama awajen ganin yanda mommy ta kasa sakewa ne yasa Mama ta mek'e ta koma inda take kamo hannan ta tayi cikin sanyi murya
tace'' mommy dan Allah kar kisa wani abu aranki inde tani ce ba damuwa ni tunkafi Abdulmajid ya aureni ya gaya min cewa bashi da ra ayin zama da mace daya saboda yana son yara dayawa dan dun kafin nashigo nasan ba ni daya bace
kuma dadin da dawa ma a haifuwar bari aka ciremin mahaifa dan
haka kullum cikin baza idon wacece abokiyar zamana nake ta ina zata fito ya halinta yake kullum sai nayi addua Allah yakawomin wanda zamu hada kai kuma gashi Allah ya amsamin nasan ki nasan wacece ke insha Allah zaman mu zai burgr kowa ki Allah yasa nan da shekara ki kawowa Kamal k'anne ukku".
shiru mommy tayi dan bata san me zata ce mata ba ita gaba daya kunyar ta takeji
Dr Hafsat da mommy ne cikin office din mommy Dr Hafsa tace'' wllh ni hjy Fanna banga wani abin damuwa ba Hajja tayi gaskiya dan duk wanda zaice zai aureki dukiyar ki kawai yakeso kiga de cikin mene manki Alhaji Lawan dan uwa na ne
uwa daya uba daya amma bisa amana Abdulmajid shi yafi can canta gashi alk'ali malami masani bazai cuceki ba kuma kinsan halinsa".
Numfasawa mommy tayi tace'' ummm ni kawai abin yana dauremin kai mutuwar mijina ko shakara 2 ba ayi ba amma awani damu sai nayi aure kuma wllh ina mutukar jin nauyin hjy Aisha duk data nuna abin bai dameta ba amma ai kishi kishi...
da gatar da ita Dr tayi dacewa ''a a Maman Nasir karki sa wannan aranki kisa aranki bautan Allah zakijeyi ba jin nauyin wata ba".