← Book details Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 20 OF 100

Sashe 20

Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Nasrim a dai-dai babban parlourn suka kusan cin karo da mommy da shigowar ta gidan kenan daga wajen aiki da gudu ta k'arasa ficewa ko mommy bata gani ba amma taji murya ta tana cewa lafiya
bata juyo ba kai tsyaye part din Hajja ta nufa bata tsaya a k'asa ba tawuce sama Hajja da take zaune da wasu bak'i tana ta fad'an ke marar hankali wannan gudun fa kin ibi k'ugu kamar wata uwar mata".
bata kula taba ta wuce bedroom din Hajja direct zubewa tayi akan gadon Hajjan
har yanzu kuka yak'i zuwa mata wani irin bugawa zuciyar ta take mata gaba daya tunanin ta ya d'auke cikin k'an k'anin lokaci kanta da jikin ta yad'au wani irin zafi wani irin kar karwa takeyi
Hajja da tama manta da Nasrim ta shigo sai da tashigo alwalan magariba taga mutum kwance akan gadon ta sai wani irin karkarwa takeyi ja Hajja tayi da baya tace
"la'ilaha'ilallahu me zan gani ni Mariya dama wannan y'a tana da mutane boye ban sani ba nabari ta shigo min dasu d'aki dan mugun ta har kan gadon bacci na yau nashiga ukku a gidan nan inane gun kwana na na gadona tun na Abdulsamad na hana acan zamin wani dan idan nazo kwanciya kullum sai na tuna dashi na masa addua Allah sarki da hannun saya kafamin gadon nan kafin ya kwanta dama shine zaki shigomin da mutanen boyen ki
Ina Barira Barira".!
ta k'arashe maganan tana kwallah wa me'aikin ta k'ira amma tana sake ja dabaya wai tana tsoro
da sauri Barira ta shigo tana
cewa " Hajja Mama lafiya".?
''ina ko lafiya an shigo min da masifa".
ta nuna Nasrim da bata cikin hayyacin ta
da sauri Barira ta hau gadon tana dafa Nasrim ta zaro ido cikin tsoro tace'' Hajja wani irin zazzabi ne ajikin ta kamar garwashin wuta" .
Hajja tace'' zazzabi ko far fadiya kiga yanda take girgiza gadon nan ba ita daya bace Kira uban ta ya nemo me ruk'iya".
da sauri Barira ta fita takira Mama atare suka shigo dasu Humairah Mama kuka tasa a sanda ta dafa jikin nata haka zahra da Humairah jiki na rawa Habiba takira family doctor din su
Dr yana auna BP dinta yace" subbahanalla Hajiya ya akayi jinin ta yayi mugun hawa lokaci daya haka me yasame ta da girma haka".?
cikin kuka suka ce basu sani ba
haka aka wuce da ita hospital
********************
a hankali ta bude idon ta da take jin ya mata nauyi idon ta ne ya sauk'a akan nasa yana rike da hannuta wanda ake mata k'ren ruwa dashi shima idon sa akan ta juyawa tayi tana kallon sauran mutane mommy Mama Ummu da Abu da daddy
Daddy yayi saurin cewa "daughter daughter ya kika ji jikin naki me yake damun ki meye damuwar ki me kike so".?
Murmushi tayi tare da tura lips dinta na k'asa cin bakin ta ta matsa a hankali tace
"Daddy kawai dama jinayi kaina yana min ciwo amma yanzu banajin komai dan Allah mutafi gida".
Mama tace'' damana fada bawani abin da yake damun Nasrim to meye ma zai dameta kawai fa rashin bacci ne ni nasan kwananan tana ta faman shirye shiyen zuwan Agrif bata zama sam itace wankin kai da kitso kunshi shekaran jiya fa da kanta ta tafi kasuwa wai baza a mata yanda take so ba gashi agarin burgr Agrif y'ata zata sawa kanta ciwo".
dariya sukayi amma banda Agrif da mommy ita mommy daya ke likita ce tabbas tasan da akwai abin da yake damun ta
Nasrim kallon hannu Agrif dayake cikin nata tayi a hankalin ta zame hannun ta tasa daya hannuta ta finciko drip din yafice kafin wani ya yunkura yace wani abu har ta sauko Abu yace" subahanallah ya haka Halima?".
"Abu bana son hospital din mutafi gida".
Daddy da Abu za suyi magana mommy ta dakatar dasu da cewa "a a Abu mu tafin kawai bawani abu zan kula da ita ko agidan ne".
part din mommy aka wuce da ita har cikin bedroom din ta da misalin Sha daya na dare bayan kowa ya watse mommy ta zauna abakin gadon tana kallon Nasrim da tayi sanyi sosai tace'' what is it you're doing Nasrim
kau da kanta Nasrim tayi cikin sanyi murya tace"
everything happens to meye ma bai faru dani bane mommy amma ke ba uwar data dace tasan damuwar y'arta bace".?
"Why zaki fadamin haka Nasrim me kika nema kika rasa a wajena".
Mommy so so na rasa soyayyar ki mommy kin fison wani daban bani ba tun ina jaririya kika yakice ni ajikin ki kika nisan ceni ban jima da sanin wai kece kika haifeni da cikin ki ba azatona Wanda kike so shi kika haifa nikuma Mama ce uwa ta to mommy nasamu labarin yanda keda da'n ki kuka azaftar dani ina tuna wani lokaci da yazo kikace kar na sake shiga part dinki har sai ya tafi idan gaisuwa ne namiki idan mun hadu wajen cin abinci a parlourn Hajja tun daga lokacin na dena zuwa part dinku sai de idan na ganki na gaisheki kin taba damuwa da wannan wani lokacin zamuyi kawana 3 bamu hadu ba musamman san da muke secondary kafin kutashi mun tafi idan mun dawo kungama cin abincin dare kowa yakoma part din sa kwanaki nawa nakeyi bangan kiba so bawani shak'uwa da yake tsakanin mu wanda zaki ji damuwata ba
bakya sona Agrif ne yakare rayuwata daga sherrin da'nki kuma yanzu gashi shima Agrif na rasa shi shikenan".
"Nasrim please finish ba dogo magana na tambaye kiba because ban taba ganinki cin wannan yanayin ba Nasrim ba uwar da zataki y'ar data haifa ina da nawa manufar na janyewa a jikin ki but bazan iya jurewa ganin ki haka ba mek'e damun ki Nasrim hankali na a tashe yake akan ciwon da naga yana barazanan samun ki Nasrim zuciyar ki cefa ta kusa bugawa wanda tsananin nisan kwana ne yake sa mutum ya tashi tabbas wani abu ne yafaru dake me girma Nasrim bani da kowa sai ke da Nasir a kullum burina Allah ya hadamin kan ku kuso junan ku shine buri na kuma ni nasan duk dare gari zai waye wata rana shida kansa zai furta yana son ki dan shima bashi da wanda yafiki a rayuwa Nasrim ki gaya min damuwar ki?.".
ta k'arashe maganan cikin kuka me tsanani tare da rungume Nasrim din tasa ta ajikin ta sosai
Nasrim ajiyar zuciya ta sauk'e jinta ajikin mommy taji wani sanyi aranta wanda sai yanzu taji hawayen data kasa fito dashi tun dazu ya fara fitowa da k'arfi

cikin kuka tace'' mommy ya Agrif yace bani yake soba Izza yake so mommy idan yasan bani yake soba meyasa ya zalinci zuciya ta ya dasa mata son sa b.....
awani irin zabure mommy tayi tare da mek'ewa tsaye tace''me !?
Izza a a wllh ko kaffara bazan yiba ke yake so ya gayamin wannan tun ranan da aka haifeki kuma ko kwana nan maya gayamin ke yake so bari na kirashi".?
tayi maganan tana daukan wayan ta dayake kan bedside da sauri Nasrim tada katar da ita
"Mommy ya riga ya furta Izza yake so kuma yace har cikin zuciyar sa har yana cewa _shi baki dan aike ne abin da yake cikin zuciya yake furtawa_
wllh mommy na hakura dashi ko yanzu yace ni yake so bazan so shi ba ni ina da kishi bazan auri wanda ya furta yana son wata ba ki min addua Allah yabani wanda zan so shi fiye da shi kuma wanda bazai min kishiya ba".
Mommy tace'' gaskiya ni ban yarda da wai baya son ki ba saide da abinda ya can za masa ra ayi".
Nasrim tace''mommy kyan ta yagani".?
"tsak'i mommy tayi tace'' Izzar banda farin fata me ta isa ta nuna miki ke abu nawa kika fita idan ana maganar kyau ta isa ta tunkaro inda kike ma dade abin da ya sauya Agrif amma ba wai kyanta ba kuma har yanzu Agrif yana miki tsananin son".
ta k'arashe maganan tana danna wayar ta da nunawa Nasrim wani pic din ta ire iren wanda Agrif yake daurawa a status din sa da kalaman soyayyar da yake daurawa Nasrim duk da tun ranan daya d'aura ta gani amma jitayi yanzu ma tana son sake karanta kalman da yarubuta kamar haka
_ME RIGUNA DUBU HALIMA AI KWALLIYAR KICE ME HALI DABU HALIMA AI MARTA BAR KI CE

sai wani da yasa
BURIN HARUNA HALIMA ARA NA KE DAYA CE A ZUCIYA KIRIK'E KI AJIJ DADI WUYA NA D'AU ANIYA_

sai wani wanda ya rubuta
_i na son ki na yaba da halin ki k'yan jiki da suran ki_
Chapter 20 · 0% Book details