Sashe 38
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Shikenan Aliyu nagode amma dan Allah ka kula min dashi kafin gobe in Sha Allah ina hanya".
ta kashe wayan tana dialing wayan sarkin gida
Bala sarkin gida yana daukan wayan yace "ranki shi dade mommy Allah ya kara miki yawan rai".
"Yawwa Bala kasamu password d'ina dan Allah ka shiyamin tafiya Dubai yanzu idan ba jirgin a yiwa Aiban magana yaturo min jet".
"Ok ma'am za ama samu dan yanzu Ado yake cemin zai tafi amma sai 4 na yammma jirgin zai tashi insha Allah nan da mintuna 40 zan shirya komai ki shiga cikin masu tafiyar ."
"shikenan nagode sarkin gida".
Agrif kwance cikin bathtub idon sa alumshi yarasa me zai fassara abin da yake ji farin ciki ko bak'in ciki ashe dama haka jinsin mata yake da sanya nutsuwa a jinki bai taba sanin haka saduwa yake ba sai jiya da ya kasance a cikin wata duniya ashe da duk shime yake da yake kwatan ta abin aransa ashe duk ba haka bane ahankali yake shafa maran sa da yake jin yayi masa wani sakayau shi kansa ji yake kamar an rage masa yawan nauyin jikin sa ahankali yafurta Al'hamdulilih Ala kulli halin
ALLAH mun gode maka daka alakta mana jinsin Mata suka zama ababen nutsuwar mu
sai idan ya tuna da FURUCIN Nasir na cewa _ni na kwashe romon farko duk Wanda zaka samu to bazai kai ko rabinnawa ba_
dafe kansa yayi yana ci gaba da tariyo kalaman Nasir na ranan kaman yanzu yake gaya masa
inda yake cewa
_sai de ina maka albishir da matar ka komai yayi zam zam bawai kyan fuska da sura kadai Allah ya bata ba tana da sirrin boye Wanda yafi na zashiri in ganci_
wani irin k'ara yasa tare da dunk'ule hannu sa yadaki bathtub
tabbas bai San meye kishi ba sai yanzu inde zai cigaba da nuno wannan abin aransa to zai iya zama ajalin sa
Afili ya furta Nasir ka cuceni ka gina zuciya ta da tabon da bazai taba gogewa ba ka b'ata duniya ta Nasir
Dak'er yasamu ya lallashi kansa yatashi ya d'aura towels ya d'auki na goge jiki ya yafito yana goge jikin sa ahankali yake kinsawa yana kokarin mantawa da damuwar yana janyo farin cikin har yagama yana murmushi ya k'arasa bakin gadon ya zauna yana murmushi yaja blanket din ahankali har yanzu bacci take daga kansa yayi yana kallon agogon da yake lik'e ajikin bangon 11 pm lokaci ya tafi ya kama ta ace taje taga halinda yaran ta suka kwana ga kuma baccin gajiya da takeyi Wanda idan yayi duba da yanda ta ai'katu bai ci ta tashi yanzu ba amma ya ya iya dole ya tasheta azuciyar sa yace Allah ya isa Nasir
hannun sa ya d'aga ya d'aura a goshinta ahankali yadinga shafawa har ta fara bude Ido cikin muryar bacci Sosai tace'' Abban Khaldum bacci".
hannun ta ya matsa da daya hannun sa dayan kuma yana cigaba da shafa goshin ta yace "sorry mamyn Khaldum kar mu shiga hakkin su Khafulan kinga zasu buk'aci abincin su kinga yaciga taf shima yana buk'atan arageshi yayi maganan yana cusa hannun sa cikin rigan nata wani irin Nishi mai tsuma jiki ta sakar masa asan da taji tattausan hannun sa cikin rigan nata atake yagigice amma tunowa da yaran yasa yayi control din kansa ya mek'e yace" kiyi wanka ina jiran ki a parloun".
yafita
Idon ta ta bude tana murmushi tana tone lips dinta na k'asa tafara birgima tana cewa "wayyo rayuwa aure dad'i ya Allah kasa Haruna ya zauna dani daya b'ata fuska tayi tana turo baki afili tace'' kajini da wani wawan dan iskan tunani da dawa zamu zauna ai ni dan ni aka hallici Agrif dani kadai zai zauna
Mek'ewa tayi tanayin hanyan bathroom din sai da ta tashi ta gane cewa ashe Agrif ya mata d'anye aiki ahankali ta fara takawa
ta b'ata lokaci Sosai wajen tsala make-up wanda tasan zata murgesa dama tasan Agrif dan son gayu ne
cikin nusuwa riga da siket tasaka nawani swwiss atumfa yagama zama ajikin ta sosai pink color ne bak'in takali files tasa bata daura dan kwali ba taja rolling da wani yaluluyin mayafin ta bak'i shima ta daura agogon ta na golden tsake juyawa tayi taga gomai yayi ido daya ta kannewa kanta tareda jujjuyawa afili tace na yarda ni me kyau ce anya banfi IZZA kyau ba ummmm aikuma tafini fari kai hakama nagode Allah kowai yayi yanda nakeso a jikina tace tare da fara kwada takun dafiyar da zatayi a gaban Agrif ta canza tafi yafi kala 7 sannan tajuya tafita tana sakin murmushi ganin yana parlou a zaune da jarida ahannu yasa bata san sanda ta canza tafiyar da bata masan ta iya ba a haka take taka steps din duk jikinta yana wani rawan daukan hankali k'amshin turaren tane ya sanar masa zuwanta tundaga k'afanta yafara kallon ta ahankali yake Jan kansa har ya sauk'e a fuskan ta mek'ewa yayi Yana cewa "Masha Allah matar dan gata".
murmushi tayi tace'' sannu da hutawa mijin y'ar gata".
shama takawa yayi ya k'arasa inda take yana cewa
"ban san dame zan kwatan taki ba wajen iya ado ke kenan komai naki ado ne komai kikayi mekyu ne farin ciki da kika bani inde zaki cigaba da bani to tabbas idan nak'ira kaina da dan gatan mazan duni banyi kuskure ba Nasrim kece duniya ta da gaskiya kin can_can ci akiraki NASRIN MINALLAHI WA FUTUHAN KARIBA kinci sunan ki NASARA ce daga Allah NASRIN me kwamshin da sa nutsuwa gaskiya mommy ta zaba miki sunan da yadace dake".
turo baki tayi tace'' nide wllh sunan bai min ba tunda mommy ta gaya min wancen bayahuden ne ya zab'amin sunan tun ina ciki".
shiru Agrif yayi yana tunuwa tabbas Nasir ne ya zabi sunan tun kafin a haifi Nasrim sai kawai yaji ya tsani sunan kuma yayiwa kansa alk'awarin bazai k'ara k'iranta dashi ba
murmushi yayi yana d'an janyewa ajikin ta yace"ok my honey tunda bakyaso daga yau nadena K'iran ki dashi halimatus Sadiya me hali dubu Halima ai mar taban kice".
murmushi tayi tana sakar masa kiss akumata tace'' su Khafulan".
gyad'a mata Kai yayi tare da kama hannun ta suka shiga d'aki masu renon yaran Fayyat ne kawai yake baccin Khafulan yana hannun Adama Khaldum kuma Shatu da sallama suka shiga duk zubewa sukayi suna gashesu cikin mutunci suka amsa Nasrim tayi inda Fayyat yake acikin gadon sa
tace " Allah sarki Alhaji Abu na baccin yake ko me hakuri ba irin Khafulan ba masifaffe". ta k'arashe maganan tana sakar masa kiss goshin sa
Agrif ma ya k'arasa yana cewa "ai Abban kike cewa masifaffe to wllh kulldin ki kar Hajja tajiki yanzu tamiki sharrin kin zagi original din
shima ya k'arashe maganan yana shafa kan Fayyat din ahankali dan karyatashi
Nasrim ta kalli Fayyat na dan tsawon lokaci ta d'aga kai tana kallon Agrif sai taga shima yaron yake kallon "Yaya kana kallon kyau ko Allah jaririn nan kamar mommy ce ta haifesu".
Agrif da yalula zangon tunani ya sake ajiyar zuciya shi tausayin yaran nan yake yana tsoron kar ace wata rana asiri ya tonu ya zasuyi insha Allah yayiwa kansa alk'awarin boye wannan sirrin har tsawon rayuwar sa zasu amsa sunan sa tunda dama shari'a tabashi hujjojin Nasir bai isa ya kamsar da kotun musulumci har abashi yaran ba yara nasane tunda da auren sa akanta tasamu cikin ajiyar zuciya ya sauk'e
Afili kuma yace " Eh mana sun fiyo kyan mommy".
yajuya ya karbi Khafulan ita kuma ta karbi Khaldum suka fita zuwa part din Hajja
suna shawo kwana sukaci karo da Baba yakubu " kai Kai Kai Haruna kafin k'asan randa yawan wanka Haruna kan d'aki bade hannu daya ba Haruna ng'ororo anbaka kabawa yaran baya me kyauta adad'a na fadan NASARA 3 A full duniyar Allah mijin nasiriya y'ar Mama me tafiyar k'asaita Baban masu gida baban 3 full".
murmushi Agrif yayi yace" Alhaji Yakubu ka kawo mutum 5 wanda kake son suje aikin hajji sannan katara duk kan ma ai'katan gidan nan idan a yan uwan su ko abokan arzik'in su Wanda yake buk'ata to a samu sarkin gida".
ya k'arashe maganan yana sake rungume Khafulan yayi gaba baba yakubu yace "allahu akkar wanna irin kyautan three brother kenan kyautan Alhaji Abdulsamad kenan aduk sanda yake cikin farin ciki kai Allah yajik'an maza"
"Ameen Baba yakubu nima a yau ina cikin farin ciki ne"
washe baki baba yakubu yayi yace "ai da ganin kama anga kwanciyar hankalin Ya Rabbi ka dauwamar Haruna cikin moment din da yake a yanzu".
"Amin."
Agrif yace
sai da suka kusa shiga cikin parlourn Hajja Nasrim tace''da gaske Yaya kana cikin farin ciki?.
"Okay dan ban baki giv dinki na first night ba baki sheda ina cikin farin ciki ba kenan zuba ido zakiyi kallo".
dungure masa k'eya tayi cikin shagwaba tace'' Allah kai ko tayi saurin shigewa
a dai_dai lokacin da mommy take waya hankalin tashe alokacin suka shigo duk hankalin su yatashi dajin halin da nasir yake ciki amma banda Nasrim sai ma dad'i da taji ya gama ratsa zuciyar ta amma ta danne saboda rigiman Hajja
Hajja kuka ta fara Sosai tana cewa "na shiga ukku idan akace yaron nan yamutu shikenan babu Abdulsamad ba labarin sa wasu da banne zasu jinye dukiyar sa gaba daya bashida me tunawa dashi niko dama kwana nawa yaragemin wayyo Allah NASURUDDEEN kar ka tafi ka barni".
akayi_akayi Hajja kin zama tayi dole da ita aka shirya zuwa Dubai da Abu da mommy da Ummu aka tafi daddy yana da Shari'a gobe dan haka yace suyi gaba zai bisu idan ya Free
*Dubai*
ta kashe wayan tana dialing wayan sarkin gida
Bala sarkin gida yana daukan wayan yace "ranki shi dade mommy Allah ya kara miki yawan rai".
"Yawwa Bala kasamu password d'ina dan Allah ka shiyamin tafiya Dubai yanzu idan ba jirgin a yiwa Aiban magana yaturo min jet".
"Ok ma'am za ama samu dan yanzu Ado yake cemin zai tafi amma sai 4 na yammma jirgin zai tashi insha Allah nan da mintuna 40 zan shirya komai ki shiga cikin masu tafiyar ."
"shikenan nagode sarkin gida".
Agrif kwance cikin bathtub idon sa alumshi yarasa me zai fassara abin da yake ji farin ciki ko bak'in ciki ashe dama haka jinsin mata yake da sanya nutsuwa a jinki bai taba sanin haka saduwa yake ba sai jiya da ya kasance a cikin wata duniya ashe da duk shime yake da yake kwatan ta abin aransa ashe duk ba haka bane ahankali yake shafa maran sa da yake jin yayi masa wani sakayau shi kansa ji yake kamar an rage masa yawan nauyin jikin sa ahankali yafurta Al'hamdulilih Ala kulli halin
ALLAH mun gode maka daka alakta mana jinsin Mata suka zama ababen nutsuwar mu
sai idan ya tuna da FURUCIN Nasir na cewa _ni na kwashe romon farko duk Wanda zaka samu to bazai kai ko rabinnawa ba_
dafe kansa yayi yana ci gaba da tariyo kalaman Nasir na ranan kaman yanzu yake gaya masa
inda yake cewa
_sai de ina maka albishir da matar ka komai yayi zam zam bawai kyan fuska da sura kadai Allah ya bata ba tana da sirrin boye Wanda yafi na zashiri in ganci_
wani irin k'ara yasa tare da dunk'ule hannu sa yadaki bathtub
tabbas bai San meye kishi ba sai yanzu inde zai cigaba da nuno wannan abin aransa to zai iya zama ajalin sa
Afili ya furta Nasir ka cuceni ka gina zuciya ta da tabon da bazai taba gogewa ba ka b'ata duniya ta Nasir
Dak'er yasamu ya lallashi kansa yatashi ya d'aura towels ya d'auki na goge jiki ya yafito yana goge jikin sa ahankali yake kinsawa yana kokarin mantawa da damuwar yana janyo farin cikin har yagama yana murmushi ya k'arasa bakin gadon ya zauna yana murmushi yaja blanket din ahankali har yanzu bacci take daga kansa yayi yana kallon agogon da yake lik'e ajikin bangon 11 pm lokaci ya tafi ya kama ta ace taje taga halinda yaran ta suka kwana ga kuma baccin gajiya da takeyi Wanda idan yayi duba da yanda ta ai'katu bai ci ta tashi yanzu ba amma ya ya iya dole ya tasheta azuciyar sa yace Allah ya isa Nasir
hannun sa ya d'aga ya d'aura a goshinta ahankali yadinga shafawa har ta fara bude Ido cikin muryar bacci Sosai tace'' Abban Khaldum bacci".
hannun ta ya matsa da daya hannun sa dayan kuma yana cigaba da shafa goshin ta yace "sorry mamyn Khaldum kar mu shiga hakkin su Khafulan kinga zasu buk'aci abincin su kinga yaciga taf shima yana buk'atan arageshi yayi maganan yana cusa hannun sa cikin rigan nata wani irin Nishi mai tsuma jiki ta sakar masa asan da taji tattausan hannun sa cikin rigan nata atake yagigice amma tunowa da yaran yasa yayi control din kansa ya mek'e yace" kiyi wanka ina jiran ki a parloun".
yafita
Idon ta ta bude tana murmushi tana tone lips dinta na k'asa tafara birgima tana cewa "wayyo rayuwa aure dad'i ya Allah kasa Haruna ya zauna dani daya b'ata fuska tayi tana turo baki afili tace'' kajini da wani wawan dan iskan tunani da dawa zamu zauna ai ni dan ni aka hallici Agrif dani kadai zai zauna
Mek'ewa tayi tanayin hanyan bathroom din sai da ta tashi ta gane cewa ashe Agrif ya mata d'anye aiki ahankali ta fara takawa
ta b'ata lokaci Sosai wajen tsala make-up wanda tasan zata murgesa dama tasan Agrif dan son gayu ne
cikin nusuwa riga da siket tasaka nawani swwiss atumfa yagama zama ajikin ta sosai pink color ne bak'in takali files tasa bata daura dan kwali ba taja rolling da wani yaluluyin mayafin ta bak'i shima ta daura agogon ta na golden tsake juyawa tayi taga gomai yayi ido daya ta kannewa kanta tareda jujjuyawa afili tace na yarda ni me kyau ce anya banfi IZZA kyau ba ummmm aikuma tafini fari kai hakama nagode Allah kowai yayi yanda nakeso a jikina tace tare da fara kwada takun dafiyar da zatayi a gaban Agrif ta canza tafi yafi kala 7 sannan tajuya tafita tana sakin murmushi ganin yana parlou a zaune da jarida ahannu yasa bata san sanda ta canza tafiyar da bata masan ta iya ba a haka take taka steps din duk jikinta yana wani rawan daukan hankali k'amshin turaren tane ya sanar masa zuwanta tundaga k'afanta yafara kallon ta ahankali yake Jan kansa har ya sauk'e a fuskan ta mek'ewa yayi Yana cewa "Masha Allah matar dan gata".
murmushi tayi tace'' sannu da hutawa mijin y'ar gata".
shama takawa yayi ya k'arasa inda take yana cewa
"ban san dame zan kwatan taki ba wajen iya ado ke kenan komai naki ado ne komai kikayi mekyu ne farin ciki da kika bani inde zaki cigaba da bani to tabbas idan nak'ira kaina da dan gatan mazan duni banyi kuskure ba Nasrim kece duniya ta da gaskiya kin can_can ci akiraki NASRIN MINALLAHI WA FUTUHAN KARIBA kinci sunan ki NASARA ce daga Allah NASRIN me kwamshin da sa nutsuwa gaskiya mommy ta zaba miki sunan da yadace dake".
turo baki tayi tace'' nide wllh sunan bai min ba tunda mommy ta gaya min wancen bayahuden ne ya zab'amin sunan tun ina ciki".
shiru Agrif yayi yana tunuwa tabbas Nasir ne ya zabi sunan tun kafin a haifi Nasrim sai kawai yaji ya tsani sunan kuma yayiwa kansa alk'awarin bazai k'ara k'iranta dashi ba
murmushi yayi yana d'an janyewa ajikin ta yace"ok my honey tunda bakyaso daga yau nadena K'iran ki dashi halimatus Sadiya me hali dubu Halima ai mar taban kice".
murmushi tayi tana sakar masa kiss akumata tace'' su Khafulan".
gyad'a mata Kai yayi tare da kama hannun ta suka shiga d'aki masu renon yaran Fayyat ne kawai yake baccin Khafulan yana hannun Adama Khaldum kuma Shatu da sallama suka shiga duk zubewa sukayi suna gashesu cikin mutunci suka amsa Nasrim tayi inda Fayyat yake acikin gadon sa
tace " Allah sarki Alhaji Abu na baccin yake ko me hakuri ba irin Khafulan ba masifaffe". ta k'arashe maganan tana sakar masa kiss goshin sa
Agrif ma ya k'arasa yana cewa "ai Abban kike cewa masifaffe to wllh kulldin ki kar Hajja tajiki yanzu tamiki sharrin kin zagi original din
shima ya k'arashe maganan yana shafa kan Fayyat din ahankali dan karyatashi
Nasrim ta kalli Fayyat na dan tsawon lokaci ta d'aga kai tana kallon Agrif sai taga shima yaron yake kallon "Yaya kana kallon kyau ko Allah jaririn nan kamar mommy ce ta haifesu".
Agrif da yalula zangon tunani ya sake ajiyar zuciya shi tausayin yaran nan yake yana tsoron kar ace wata rana asiri ya tonu ya zasuyi insha Allah yayiwa kansa alk'awarin boye wannan sirrin har tsawon rayuwar sa zasu amsa sunan sa tunda dama shari'a tabashi hujjojin Nasir bai isa ya kamsar da kotun musulumci har abashi yaran ba yara nasane tunda da auren sa akanta tasamu cikin ajiyar zuciya ya sauk'e
Afili kuma yace " Eh mana sun fiyo kyan mommy".
yajuya ya karbi Khafulan ita kuma ta karbi Khaldum suka fita zuwa part din Hajja
suna shawo kwana sukaci karo da Baba yakubu " kai Kai Kai Haruna kafin k'asan randa yawan wanka Haruna kan d'aki bade hannu daya ba Haruna ng'ororo anbaka kabawa yaran baya me kyauta adad'a na fadan NASARA 3 A full duniyar Allah mijin nasiriya y'ar Mama me tafiyar k'asaita Baban masu gida baban 3 full".
murmushi Agrif yayi yace" Alhaji Yakubu ka kawo mutum 5 wanda kake son suje aikin hajji sannan katara duk kan ma ai'katan gidan nan idan a yan uwan su ko abokan arzik'in su Wanda yake buk'ata to a samu sarkin gida".
ya k'arashe maganan yana sake rungume Khafulan yayi gaba baba yakubu yace "allahu akkar wanna irin kyautan three brother kenan kyautan Alhaji Abdulsamad kenan aduk sanda yake cikin farin ciki kai Allah yajik'an maza"
"Ameen Baba yakubu nima a yau ina cikin farin ciki ne"
washe baki baba yakubu yayi yace "ai da ganin kama anga kwanciyar hankalin Ya Rabbi ka dauwamar Haruna cikin moment din da yake a yanzu".
"Amin."
Agrif yace
sai da suka kusa shiga cikin parlourn Hajja Nasrim tace''da gaske Yaya kana cikin farin ciki?.
"Okay dan ban baki giv dinki na first night ba baki sheda ina cikin farin ciki ba kenan zuba ido zakiyi kallo".
dungure masa k'eya tayi cikin shagwaba tace'' Allah kai ko tayi saurin shigewa
a dai_dai lokacin da mommy take waya hankalin tashe alokacin suka shigo duk hankalin su yatashi dajin halin da nasir yake ciki amma banda Nasrim sai ma dad'i da taji ya gama ratsa zuciyar ta amma ta danne saboda rigiman Hajja
Hajja kuka ta fara Sosai tana cewa "na shiga ukku idan akace yaron nan yamutu shikenan babu Abdulsamad ba labarin sa wasu da banne zasu jinye dukiyar sa gaba daya bashida me tunawa dashi niko dama kwana nawa yaragemin wayyo Allah NASURUDDEEN kar ka tafi ka barni".
akayi_akayi Hajja kin zama tayi dole da ita aka shirya zuwa Dubai da Abu da mommy da Ummu aka tafi daddy yana da Shari'a gobe dan haka yace suyi gaba zai bisu idan ya Free
*Dubai*