← Book details Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 30 OF 100

Sashe 30

Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Nasir dariya yayi yace" karfin ramawa ai zanfi son haka dan zakafi bani k'arfin gwuiwan sanin inayi da namiji Agrif tun farko nafito na nuna maka akwai illa a rayuwar ka muddin ka aure ta amma ka aure ba tare da daukan wani matakin ba Kai kan ka san ni babban bak'iyin kane tun daga randa ka aure ta meyasa baka dauki mataki ba dama baka shiyawa hakan ba ai nayi zaton ka shiya ne wawanci ne Allah Ta'ala ya nuna maka mak'iyin ka amma baka nemi hanyar ts'ira daga sherrin saba na gaya maka tun farko ni nafison katona min asirin sabo da cikar wata DAMA TA tawa barin abin ahaka wllh ni ba rufa man asiri kayi ba zaifi min dadi idan kowa yasan cewa cikin jikin Nasir ba naka bane nawa ne kuma nafison ka fada da bakin ka za afi yarda ".

Agrif yace" ai nasan kafi son a haramtanin ita shiyasa bazan taba tona asirin hakan ba zanjira har sai sanda Allah ya sauketa lafiya na mayar da ita cikekkiyar matata zamuyi rayuwan da ba wasu ma auratan da sukayi".

cikin wani irin dariyar mugunta Nasir yace " ni Nasir na maka alk'awarin inde ina numfashi a duniya Nasrim bazata taba jin dadi ba wanda ya rab'u da ita ma bazai ji dadi ba kai meyasa ka kasance me taurin kai ne mommy da cikin ta ta hafi Nasrim amma da nace bana son ganin ta da Nasrim rabuwa tayi da ita takoma wajen Maman Kamal da zama sai kai kayi taurin kai ka aure ta ba abin da ban gaya maka ba dan haka wllh yanzu ma nafara k'unta ta maka Wannan kad'an ne manyan na nan zuwa
duk da yanzu ma Al'hamdulillah Allah yabani sa a biyu na farko dauke budurcin ta wanda nasan har iya karshen rayuwar ka sai de kayi manage da ita amma fanko ce ita bazawara ce sai na biyu Allah yabani daman ajiye d'a a maran ta wanda hakan na nufin ni zata fara haifawa d'a ba kai ba duk san da zakayi sex da ita sai ka tuno ni na fara shan romon farko duk sanda ta Haifa maka d'a sai katuno nawa ne babba
murmushi yayi tareda dafa kafadan Agrif yaci gaba dacewa
Yanzu dama ta ukku nake rokon Allah yabani wanda dashi zanyi AMFANIN Nasrim ta haifamin d'a namiji me kama dani.....
hhhhhhhh yayi dariya tare da jefa kan sa cikin kujera yaci gaba wllh Agrif zanyi abin da dakan ka zaka fito kanunawa Nasrim ni ta haifawa d'a ba kai ba zanyi AMFANIN da DAMATA wanda kai kanka kasan bana sake dashi kuma kasan duk abin da na furta to sai nayi shi ko yayi kyau ko kar yayi nide ba Wanda ya isa ya dakatar dani Agrif ba a tsabawa umarnin Nasir da kab'atawa Nasir gwara ka sab'awa ubangijin ka yana sonka zai iya yafe maka ka bari mu hadu gobe a 3brother kaga abin da zan iya da wanda bazan iya ba ko zan baka mamaki....

hada yatsun sa yayi ya bada sauti k'as k'as yace " Agrif ka sani NASARA baya yafiya baya furta abin da ba zayyi ba kajira saka mako".
ya tashi yashige bedroom din sa
dafe kansa Agrif yayi yana ta mai maita Hasbunallahu wa ni' imal wakin
Kwana a k'asan nan bai kama shiba dole yariga Nasir zuwa Nigeria yanzu ya zauk'a akasan Dubai din dama dan ya dauki wani documents din sa a gidan Nasir din sai yasame sa yana wannan wayan azabure ya tayi yayi han yar waje...

gida kuma Hajja cikin mamakin kalaman Nasir na cewa _Nasrim ta samu ciki adaren mu na farko dan Allah kulamin da ita kafin gobe nazo_
cikin mamaki tace "Abdulmajid me hakan yake nufi me kalamun Nasir yake nufi ko de................

*dir k'ashi To masoyya ankusa fa shiga RIKICIN BABBAN GIDA ya Nasir da Agrif zasu kasance wake da nasara sai naji comments din ku mu hadu a page 8 insha Allah sosai nake jin dadin comment din ku Allah yabar kauna*

*Bj*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*_________________________________*

*Page 9*

Dama wannan bayahuden shi yamin haka shi ya rabani dakai na shawon sati shida alokacin da nake buk'atan ka akusa dani shiyasa ni dama banga lefin ka ba dan Allah Yaya kane mi wani ai'kin a wani'gu tunda baya sona ka aureni bazai bari muji dadin rayuwar mu ba ai kagani tunda ga yanzu ya turaka aiki adaren furkon mu mun jure yaga ba riba shine yanzu yafito a file yake maka barazana daka sake ni ko".?
ajiyar zuciya Agrif ya sauk'e afile bakin sa yana furta "Al'hamdulillah" tunda bataji kan zancen ba duk da shima hankalin sa atashe yake amma cikin son wantar da nata hankalin yace " come down ki fashin ta my dear ni nafi kowa sani waye Nasir ba zance yana farin ciki da auren mu ba kuma bazance yana b'akin ciki ba dan da baya so wllh yasan hanyar da zai biya yaha auren amma Nasir mutumin kirki ne ba yanda kike daukan sabane".

cikin rashin yarda da maganan nasa tace'' mutumin kirkin ne zai umarceka daka sakeni har kana cemasa zaka d'auki duk sharadin sa ni kawai kagaya min wane sharadi ya gindiya maka har kake masa alk'awarin ko yatsa na bazata taba ba?".
cikin in'ina
yace
" amm amm dama randa zan tafi Bai San na karbi budurcin ki bane kawai Hajja tasa mommy ta kirashi tana tambayar sa ni anan tagaya masa kina da ciki shine yake fadan na zaliceki wai jikin ki nake so nak'asa hakura har naje na dawo haka na turmujeki da gajiyar biki to danaga ya zauki zafi dayawa sosai har yana gani kamar wata rana zan iya juya miki baya shine na masa alk'awarin dana miki randa zan tafi ai namiki alk'awarin bazan sake neman wani abu ajikin kiba har sai kin shekara agida na dan ki yarda ba jikin ki nake soba abin da yafaru k'addaran ce
to wannan shine saradin Nasir shi yana fadane akan ki
ki yarda dani Nasir yak'i yake akanki Nasir masoyin kine na boye ke kike nuna masa k'iyayya".

tabe baki tayi tace'' ummm to Ina ruwan sada rayuwar mu nide wllh ban karbi wannan sharad'in ba".

Agrif yace" nima bawai na karbi sharad'in sa bane ah ah yazo akan gab'an alk'awarin da na miki ne bazan kusan ceki ba in Sha Allah har sai lokacin da na dauka yayi danna nuna miki ke nake so bawani abunaki ba".

Nasrim wani irin kallo ta masa tana tabe baki ta wuceshi
sai data haye kado taja blanket ta rufe rabin jikin ta tace'' ni kuma ban yarda da wannan alk'awarin ba ni kayiwa lefi kuma nayafe maka saboda isanka a waje na kai harma kafi".
tana gama fadan haka ta k'arasa jan bargon ta ta shige ciki
Agrif dube dube yafara da alaman yana nemam inda aka tsak'ala CCcamera ne amma bai gani ba
cikin muryar shagwab'a tace''
"wai me kake nema ne ".?
diri diri yayi yace
"amm sweetheart ki kwanta kinga kina buk'atan hutu bari ingama shiryawa ina zuwa".

yace tare da ficewa daga shi sai towels akugun sa
yana taka steps wani message din yasake shigowa Nasir din ne de da sauri ya bude gaban sa yana fuduwa yafara karantawa
_banason kabawa kan ka wahala wajen neman CCVT Dan zaka b'ata lokaci kane dan ko da ido dubu aka halicceka bazaka gani ba_
a slow yake takawa
d'akin k'asa yashiga ya zauna abacin gadon yana dafe kansan

shima
Nasir abangaren sa rufe laptop din sa yayi ya mek'e yana murmushi yafita da saurin sa yafice direct part din su Agrif ya nufa cikin rashin far gaba saikace gidan sa haka ya haye har sama direct bedroom din da yake zaton anan Agrif din yake yanufa murda handle din yayi ya shika Agrif duk da bai d'ago ba amma yasan Nasir ne dan idan ya doshi gu k'amshin turaren sane yake sallama
karasawa yayi har inda Agrif yake abakin gadon shima zama yayi abakin gadon yasa hannu ya cire tagumin Agrif cikin sanyi murya yace"
My friend banso muka zo wannan matakin da Kai ba naso ka dauki shawara ta tun farko kara bu da ita amma ka nace banso kyakkyawar halak'ar mu takoma haka ba dan kasan kaine abokin shawarata kai kafi kowa sani na duk damu ukku muka tashi Amma kasan bamu shak'u da Kamal kamar kai ba agani na na isa dakai ni me baka shawara ne san nan nafi k'arfin komai awajen ka".?
Chapter 30 · 0% Book details