Sashe 17
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
wani irin dariya Baban nata yasaka yace tsincciyar magi ko zafuga herrin tsuntattun magina wllh sai na tarwasa farin cikin wannan gidan idan kikaga baki auri daya daga cikin suba to ni sunanan ba BOKA Cuna ba
kwantar da han kalinki ai dama shi Nasurun nake hari shiyasa na b'ata lokaci amma jiya naduba nagani cikin Agrif da Aiban wanin su akwai aure a tsakanin ku nayi nayi na gane waye amma na rasa samoda jininsu daya amma tabbas akwai mijin ki a ciki
Cikin tsoro Izza ta ce
" Baba dama kai boka ne"?
Dariya ya sake yi yace ai dalilin da yasa aka koreni daga k'auyenmu kenan da na yi wa limamin garinmu asiri shi ne asirinna yatonu aka kore ni a hanyar mu ta zuwa aka haife ki, ana haifan ki na hasko taurarunki na ga zaki yi arzik'i ta hanyan auren me kudi muna shiga Nigeria na sake gaskata dubana da naga masu kudi sun fi son kyawawan mata shi ne na fara bin gidajen masu kudi ina musu gadi dan wata rana ki AURI me gida ko yaron gida ba korata ake ba amma idan na hango gidan da yafi wanda nake ciki kudi sai na gudu anan nasan yanda zanyi na koma aneman gidajen masu kudin na gano cewa nan yafi kowa ne gida kudi a birnin Kano ko nace Nigeria ma baki daya shi ne na zo nan da mahaifiyar ki kuma da gan-gan na bata guba ta mutu dan na san idan ina tare da gawa za a temakeni shine na zauna da gawa a farkon shiga layin nan duk wanda ya zo ya ganni da gawan yanin magan bana kulashi har sai da na tabbatar da motan numbar gidan 3'brother ne na yi magana kin ga idan zan kashe masoyya ta Farada akan cikar buri na to ba abinda bazan iya yi ba Izza kinu na min kedin jini nace kiyi zamba cikin aminci dama masu iya magana sun ce cin amana yana biyo bayan yar da" .
cikin wani irin murya tace Baba me yasa............
*To masoya an kusa kutsawa cikin labarin dan har yanzu da saura kusani FURRUCI NA NE RIKICIN BABBAN GIDA NE*
*To RIKICIN ta ina zai bullo Nasrim za ta yarda da auren Nasara meye manufar Nasara akan Nasrim kubini asannu*
BJ
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*page 5*
*ASSALAMUALAIKUM*
*FATAN AL'KAIRI GAREKU MABIYA* *WANNAN LABARIN da farko de naji dadi da yanda kuka karbi labarin hannu biyu biyu ina godiya sosai Allah yabar kaun*
*SAN NAN INA SANAR DAKU FURUCIN NA NE BA KULLUM ZAMU NA POSTING BA YAU IDAN AKAYI TO GOBE ZA A HUTA INA FATAN HAKAN YAYI MUN GODE DA COMMENT*
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki.....
"ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin".
shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din".
dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'."
tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ".
murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".
************
Nasrim tun asuba ta tashi da farko ta fara da gyaran parlour da bedroom na Agrif tana tsaye akan ma'aikatan duk abin da ba suyi dai-dai ba tace su kyara ko tayi da kanta dama ita tafi gane tayi abu da kanta dan tana da tsananin tsafta duk k'okarin mutum sai ta k'ureshi dan koya aka mata wanki ko shara to sai tasake sai da taga komai ya koma yanda take so ko ina sai tashin k'amshi yake mommy ce ta sauk'o da shirinta na fita aiki murmushi tayi tace'' haba ashe sarkin tsaftan nan ce a part din nan shiyasa nake jiyo k'amshi tun acikin bedroom tana maganan tana sauk'owa a steps
sai data k'araso Nasrim ta durkusa har k'asa tace''
"Mommy barka da fitowa an tashi lafaya?.
"Alhamdulillah okay na tuno ashe fa yau me tsadan ne zai zo shiyasa aka ganki anan".
murmushi tayi ta sunkuyar da kai dan kwata kwata ba sabo irin na uwa da y'a a tsakanin su
"ammm yawwa Nasrim dan Allah idan Hajja ta tashi kice mata ina da aiki sosai a office ne yasa ban jira breakfast ba sai nadawo".?
Nasrim hannu tasa ta karbi jakan hannun mommy ta fara binta a baya har wajen mota sai da drive yaja ita kuma ta koma part din su direct kicin ta wuce nan ma tadawa ma'aikatan hankali tayi yan kamin wancan beremin wannan ko tarin kirki basayi yanzu zata balbane su da fad'a Humairah ce ta shigo tana cewa "ummmm Wllh k'amshin girkin nan ya hanani bacci. zaro ido tayi dai-dai lokacin da ta k'arasa shigowa tace 'kai wai duk wannan abun na tarban mutum daya ne gaskiya Ya Agrif yafi kowa gata ummmm har ma da abinda bayaci kinsan bayacin chicken".
Nasrim tace'' zaici wannan gashe ne kuma ba surutu ba kunun gyada yana hannun ki ni zan hada masa shurba".
Humairah tace'' to amma kinsan bana aikin banza ko shurban nan sai na masa sha iya sha".
Nasrim tabe baki tayi tace''ai wllh baki isaba sai yaci kowa zai ci guntun sa".
dariya Humairah tayi tace'' wannan ne baki isa ba".
Nasrim bata kulata ba tajuya tana kallon yanda Fanta take gasa *garabiya* tace aunty Fanta ai ya gasu dan Allah zaga baya kiduba min ndalayin nan ko ya tuk'u kar sumin shirme Zainab kema fita ki dubanin Umar sun gama *denderun* nan".
Zainab tace''
ranki yadade Nasrim ai saide a kawo miki kigani dan nasan ba zaki gamsu da amsar da zan baki ba".
tayi saurin bin bayan Fanta suka fice
Zahra da take shigowa tace'' yau de ko shehun Barno za a sauk'e iya girkin da za ayi na bare bari kenan".
Haumaira tace'' wllh kuwa ai ni yanzu ma zuwa zanyi nayi brush nazo naci miyar *daddawwo* gashi nan yasha busheshen kifi dama najima ban ciba tun wata rana da mommy tayi mana".
Zahra tace''ni kam wannan miyar baya burgeni d'aci ne dashi idan akwai wannan miyar *manumbi* din nan da ake sa agushi da wake shi zanci".
Nasrim tace'' duk kugama maitar ku ba me baku sai yaci yarage".
kwantar da han kalinki ai dama shi Nasurun nake hari shiyasa na b'ata lokaci amma jiya naduba nagani cikin Agrif da Aiban wanin su akwai aure a tsakanin ku nayi nayi na gane waye amma na rasa samoda jininsu daya amma tabbas akwai mijin ki a ciki
Cikin tsoro Izza ta ce
" Baba dama kai boka ne"?
Dariya ya sake yi yace ai dalilin da yasa aka koreni daga k'auyenmu kenan da na yi wa limamin garinmu asiri shi ne asirinna yatonu aka kore ni a hanyar mu ta zuwa aka haife ki, ana haifan ki na hasko taurarunki na ga zaki yi arzik'i ta hanyan auren me kudi muna shiga Nigeria na sake gaskata dubana da naga masu kudi sun fi son kyawawan mata shi ne na fara bin gidajen masu kudi ina musu gadi dan wata rana ki AURI me gida ko yaron gida ba korata ake ba amma idan na hango gidan da yafi wanda nake ciki kudi sai na gudu anan nasan yanda zanyi na koma aneman gidajen masu kudin na gano cewa nan yafi kowa ne gida kudi a birnin Kano ko nace Nigeria ma baki daya shi ne na zo nan da mahaifiyar ki kuma da gan-gan na bata guba ta mutu dan na san idan ina tare da gawa za a temakeni shine na zauna da gawa a farkon shiga layin nan duk wanda ya zo ya ganni da gawan yanin magan bana kulashi har sai da na tabbatar da motan numbar gidan 3'brother ne na yi magana kin ga idan zan kashe masoyya ta Farada akan cikar buri na to ba abinda bazan iya yi ba Izza kinu na min kedin jini nace kiyi zamba cikin aminci dama masu iya magana sun ce cin amana yana biyo bayan yar da" .
cikin wani irin murya tace Baba me yasa............
*To masoya an kusa kutsawa cikin labarin dan har yanzu da saura kusani FURRUCI NA NE RIKICIN BABBAN GIDA NE*
*To RIKICIN ta ina zai bullo Nasrim za ta yarda da auren Nasara meye manufar Nasara akan Nasrim kubini asannu*
BJ
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*page 5*
*ASSALAMUALAIKUM*
*FATAN AL'KAIRI GAREKU MABIYA* *WANNAN LABARIN da farko de naji dadi da yanda kuka karbi labarin hannu biyu biyu ina godiya sosai Allah yabar kaun*
*SAN NAN INA SANAR DAKU FURUCIN NA NE BA KULLUM ZAMU NA POSTING BA YAU IDAN AKAYI TO GOBE ZA A HUTA INA FATAN HAKAN YAYI MUN GODE DA COMMENT*
🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻🤝🏻
"Baba meyasa kazama boka bokanci fa haramun ne kuma k'arya ne shirka ne Allah baya yafewa mushirki.....
"ke Izza ki kiyayeni idan kika nemi d'agamin hankali abin bazai miki kyau ba dan ni zan iyayin komai akan cikar burina na kashe Faida ma balle ke zaki kawo min maganar banza yanzu kinga wani abin da ya Dan ganci bokan ci ne atare dani na dena aikin ki kad'ai zan cigaba dayi shima idan burin mu yacika kika auri daya daga ahalin gidan nan zan bari na tuba meye Allah baya yafewa nide nasan zai yafemin".
shiru tayi can ta nisa tace'' to shikenan Baba ance idan zaka sha giya shata dubu ni megaba dayan nake so Nasuru din".
dariya yayi yace"shegiya Naira ba babba ba yaro ni kai na naso haka naso ace Nasara kika mallaka amma sam taurari sun nuna ba al'kairi taurarin ku basu hadu ba ba aure a tsakanin ku da Nasara shine na hakura amma ina lefin Aiban ko Agrif din'."
tace'' amma Baba nafison Agrif din dan shine akusa da Nasara kaga yafi sauran sanin sirrin komai na dukiyar ".
murmushi yayi yace"yanda kike so haka za ayi wa gareni inba keba".
************
Nasrim tun asuba ta tashi da farko ta fara da gyaran parlour da bedroom na Agrif tana tsaye akan ma'aikatan duk abin da ba suyi dai-dai ba tace su kyara ko tayi da kanta dama ita tafi gane tayi abu da kanta dan tana da tsananin tsafta duk k'okarin mutum sai ta k'ureshi dan koya aka mata wanki ko shara to sai tasake sai da taga komai ya koma yanda take so ko ina sai tashin k'amshi yake mommy ce ta sauk'o da shirinta na fita aiki murmushi tayi tace'' haba ashe sarkin tsaftan nan ce a part din nan shiyasa nake jiyo k'amshi tun acikin bedroom tana maganan tana sauk'owa a steps
sai data k'araso Nasrim ta durkusa har k'asa tace''
"Mommy barka da fitowa an tashi lafaya?.
"Alhamdulillah okay na tuno ashe fa yau me tsadan ne zai zo shiyasa aka ganki anan".
murmushi tayi ta sunkuyar da kai dan kwata kwata ba sabo irin na uwa da y'a a tsakanin su
"ammm yawwa Nasrim dan Allah idan Hajja ta tashi kice mata ina da aiki sosai a office ne yasa ban jira breakfast ba sai nadawo".?
Nasrim hannu tasa ta karbi jakan hannun mommy ta fara binta a baya har wajen mota sai da drive yaja ita kuma ta koma part din su direct kicin ta wuce nan ma tadawa ma'aikatan hankali tayi yan kamin wancan beremin wannan ko tarin kirki basayi yanzu zata balbane su da fad'a Humairah ce ta shigo tana cewa "ummmm Wllh k'amshin girkin nan ya hanani bacci. zaro ido tayi dai-dai lokacin da ta k'arasa shigowa tace 'kai wai duk wannan abun na tarban mutum daya ne gaskiya Ya Agrif yafi kowa gata ummmm har ma da abinda bayaci kinsan bayacin chicken".
Nasrim tace'' zaici wannan gashe ne kuma ba surutu ba kunun gyada yana hannun ki ni zan hada masa shurba".
Humairah tace'' to amma kinsan bana aikin banza ko shurban nan sai na masa sha iya sha".
Nasrim tabe baki tayi tace''ai wllh baki isaba sai yaci kowa zai ci guntun sa".
dariya Humairah tayi tace'' wannan ne baki isa ba".
Nasrim bata kulata ba tajuya tana kallon yanda Fanta take gasa *garabiya* tace aunty Fanta ai ya gasu dan Allah zaga baya kiduba min ndalayin nan ko ya tuk'u kar sumin shirme Zainab kema fita ki dubanin Umar sun gama *denderun* nan".
Zainab tace''
ranki yadade Nasrim ai saide a kawo miki kigani dan nasan ba zaki gamsu da amsar da zan baki ba".
tayi saurin bin bayan Fanta suka fice
Zahra da take shigowa tace'' yau de ko shehun Barno za a sauk'e iya girkin da za ayi na bare bari kenan".
Haumaira tace'' wllh kuwa ai ni yanzu ma zuwa zanyi nayi brush nazo naci miyar *daddawwo* gashi nan yasha busheshen kifi dama najima ban ciba tun wata rana da mommy tayi mana".
Zahra tace''ni kam wannan miyar baya burgeni d'aci ne dashi idan akwai wannan miyar *manumbi* din nan da ake sa agushi da wake shi zanci".
Nasrim tace'' duk kugama maitar ku ba me baku sai yaci yarage".