Sashe 59
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ajiyar zuciya mommy ta sauk'e ta sun kuyar da kanta
Dr Hafsa tace'' Zeenat zonan Zeenat tazo hannun ta Dr Hafsa ta kama tace ina Khafulan yake".
"tace Yana cikin gedin yana Exercise".
"Ok kije ki kiramin shi".
bajimawa sai gashi sun shigo tare
Dr Hafsa kama hannun Khafulan tayi tace'' Khafulan kasan wani Muddam a school din ku".
"Eh meye friend dinane"
yafada cikin iko irin nasa
Dr tace to me yan class suke ce masa".
"cemasa suke shege bashida Baba amma yanzu duk na musu duka suna tsoro na basa fada yanzu".
Dr Hafsa tace'' good to gashi can Abdulsamad yace wai tomorrow idan yaje zai gaya yan class Kai da Zeenat shegune kaje kamasa Wornning Sosai kar yaje yafada".
da gudu Khafulan yafice Yana huci kamar zaki
Mommy tace'' Dr Hafsa da bakiyi
haka ba Khafulan fa bashida dad'i zai jiwa dan mutane ciwo gashi dama Humairah yanda take acike kiris take jira wllh zai iya zama matsala".
Dr Hafsa tace'' ai hakan shine dai-dai Fanna idan yaje yafada a makaran matsala zayyi yawa kwara tun agida ayi maganin abin".
Dr Hafsa bata rufe baki baki ba Hajja shigo tana cewa'' gata nan annoban kungan ta".
ta k'arashe maganan tana nuna mommy
dan aiken Alk'ali ne ya mek'a sammaci wa mommy mommy k'arba tayi ta duba wai ana tuhumar ta da janza jariri shekaru 37 baya za ayi zaman kotu ranan Wednesday me zuwa sati daya kenan kuma aranan za ayi zaman kotun Nasrim mommy ajiye takar tayi tace'' Allah yakai mu".
Hajja tace'' ehhhe za a ne monin jinin Abdulsamad dina dan ban karbi wancan ba kuma ba a kotun mijin naki za ayin Shari'a ba dan naga ba alamun damuwa a fuskar ki ehee na kai inda za a share min kuka shi Abdulmajid danace zan Kai kotun sa ai haka yace wannan maganan shirme ne ba to zasuga gaskiya zata fito dashi oyo duniya yanzu meye ba ayi mak'irci da zalici yayi yawa dan kina son auren me kudi sai kin bi ta wannan hanyar".
ta k'arashe maganan tana kallon Baba Nasuru cikin mamaki tace'' to shikum Nasuru me yake anan nifa nafara gajiya da tsuntattun maguna kowa ya kama gaban sa wllh".
Dr Hafsa tace "ba tsintaccen mage bane shine asalin Baban Dr Fanna atake Dr Hafsa tayiwa Hajja bayani
Hajja tace'' allahu Akbar kabila wassubbahanakal lahu kasiran walhamdu lilashi bukuratin a asila
o ni haka shiyasa Fanna da Nasir sukayi kama Kai itama Haliman ai muryar ta da kafar ta da kwayar idon iri daya da Halima duk Halima an can za mata fuska ai jini baya b'ata wayyo Abdulsamad dina
Kai maimunatu kiramin yaron kotun tan nafasa karan sace min jikana na dena tan tama shine yanzu zan shigar da k'ara Fanna ta koremin jika ta nemo shi duk inda takore sa yaro da kidan uban sa".
yaron kotu Yana zuwa Hajja tace'' yauwa yaron kotu ka juya Karan zuwa ga Dr Fanna ta koremin jika tanemo min duk inda yaje tana gani yafita anemomin NASURUDDEEN dina eyee".
yaron alk'ali girgiza ai yayi yace'' hajiya wannan ba aikina bane ki koma office kiyi bayani".
aiko Hajja ta fara kutum tuma masa zagi tana cewa yo kajini da matsiyacin wllh kaine matsiyaci yo Allah na tuba ni Alk'alin sukutum na haifa duk Nigerian nan shine na biyu ka kayan min haka ko baka san nan ne gidan su alk'ali Abdulmajid Haruna bane d'an uwan three brother Abdulsamad kai wata k'ila ma d'ana Abdulrahaman ne ya koyar da Kai a B U K furofesa Abdulrahaman shima d'ana ne ni zaka gaya hanya kode bakin ku daya da Dr Fanna din nasan matakin d'auka".
ta k'arashe maganan tana dungurin k'eyar sa
sumsum yaron yafice zata bisa waje Humairah tashigo da masifan ta tace'' ke mommy ke kika aika Khafulan yayiwa Abdulsamad duk wllh zai shigo zai na tabbatar masa shi hakori yacirewa Abdul ni kuma wllh kafa zan cirewa yaro".
Hajja tace'' Amma Amma Aisha dama kedin tsiyace ban sani ba Dr Fanna kike cewa ke mommy yo kice Mata Fannan ta ma mana shi Abdul din naki naga yafi Khafulan da wata har 3 in ba dai ragon banza akayi ba har yana tsaye zai zudda ma hakora".
Humairah kallon Hajja tayi Sosai tace'' ke kuma Hajja yanzu waya ke take ai asbitin mahaukata zamu turaki nide ba abinda zai hana ni illata d'a wllh zan kamashi".
Kururuwa Hajja tasa tace''
to Dr Hafsa Fanna Yawwa Kamal kama kashigo kune sheda ga Humairah tayi FURUCIN sai ta illatamin dan jika duk abinda yasame sa itace yo dan yafito a ta silan Zina ai ba kansa farau ba nide inason kaya na ai jinin Abdulsamad ne dan gidan Nasir ne fa"
tsaki Humairah tayi tace'' kinga dangin ma kasa nan".
tafice tana rantsuwar ba abinda zai hana bata illata Khafulan ba
Kamal da Mama yace " Mama ki kira K'aura yanzu ki sanar masa ga Humairah tayi FURUCIN akan Khafulan inda yuwar abinda zanyi yayi kinga munjefi tsusu biyu da tarko daya kenan idan Humairah ta kashe Khafulan itama aka kasheta kinga na futa daga binciken ta wllh Mama Humairah shegiyace bincike take sosai zata iya bamu masala fa".
cikin dare mommy take jin ihu a d'akin da abawa Baba Nasuru a part din ta
cikin sauri take sauk'owa a steps din tana tambayan laf..........
*Masoya mu kasance a 20 pg 20* *zai zo miki da abin mamaki *
*taku bj*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*_Assalamu'alaikum_*
*_dan Allah duk wanda_* *_na b'atawa akan auren mutu'A suyi hakuri banyi dan wata manufa ba bana son ana min fassara na daban wan ba shine manufata ba da banyi niyar magana ba amma cecekuce yayi yawa dan Allah ayi hakuri ba ak'ida na zaga ba ko kushe a cikin kowacce ak'ida akwai masu son zuciya nawane acikin izzala zasu kirawani babban malami suce ai wane meci da addini ne kuma D'an ak'idar sace me fadan hakan nawane acikin d'arik'a zasu ce malam wane meson zuciya ne so ba akida na zaga ko na kushe ba masu son zuciya na fad'a dan acikin labarin Lawisa ai nace babata kudin abokin ya bashi yaci ya dauke ta ya kaita so ban zagi ko wacce a k'ida ba amma kusani akowacce ak'ida akwai masu son zuciya kai ba ma ak'ida ba ko uwa daya uba daya kuke da mutum zakiga Fatima tafi Zainab son zuciya ko kiga Ali yafi Haruna son zuciya balle ak'ida to sorry sorry sorry sorry sorry sorry sorry sorry dan Allah kada akara min magana akan wani ak'ida ilimina bai kai inda zan tabo wannan ba son zuciya nayi magana akai kuma awanan zamani dan uba yaci kudi ya d'auki y'ar yakai ayi zina da ita wllh ba abin mamaki bane nawa Yana faruwa ba adaki so amin afuwa Dan ALLAH_* 🤲🏼
*20*
cikin sauri ta tura kofar Baba Nasuru ta gani ya danne Kamal yana ta duka cikin sauri ta k'arasa gadon tace'' ya haka Baba Kamal ne kadena dukan sa bar shi dan Allah kaga duk kaji masa ciwo ".
ko gizan Baba Nasuru bayyi ba kuma bilhak yake jingar Kamal abin ka da d'an hutu jikin har yasake ganin komai zai iya faruwa ga kuma tana ta kururuwa ba meji yasa tafita da dudu part din Mama taje cikin kuka ta haura sama cikin kuka tunkafin tayi knocking daddy da Mama sukaji muryar ta da sauri suka fito ta musu bayani cikin sauri suka k'arasa Hajja ma har taji tafito Humairah ma da yake dama ba bacci take ba tana saman baran dan saman taga shigan Kamal part din mommy har zuwa fitowan mommy dan dama tafito ne saboda nayi taget ko Kamal gun Izza zaije sai kuma taga yayi part Mommy shine ta tsaya taga fitowar sa
dak'er daddy da masu gadi suka kwaci Kamal ko hannu baya iya d'agawa dan yadoku Sosai
Baba Nasuru cikin huci yafara cewa " kubani shi wllh kashe sa zanyi kashe sa zanyi marara amfani wawa mugu makashi zai kasheni yazo ya kasheni filo ya dan namin zai kasheni ni zai k'ashe ni zai k'ashe kubari na k'ashe sa nace mugune amma soko ko k'arfi bashida shi kubani shi".
Hajja tace'' to kisa kuma Kamal me Baba Nasuru yama kabiyo shi har d'akin da yake zaka kashesa kakan Nasuru nefa Amanan Abdulsamad nefa ikon Allah ni mariya Haruna ya tafi yabarni awani irin duniya..
sai ta fashe da kuma
Kamal cikin shak'iwar muryar yace'' ah ah nashigo ne fa zanyi masa mu kwan lafiya tunda mommy tace Baban tane naji ina son girmamashi shine nasamu yayi bacci kuma naga ya sauk'a akan fito zan gyara masa shine kawai ya hau kaina me wannan tsohon zai min da har zan nemi kashe sa".
aiko Hajja ta dena kukan tana Jan majina tace'' Babana ban da abinka ana irin wannan ganganci da mahaukacin ne yanzu fa da yakashe ka yakashe banza ba a Shari'a da mahaukacin
to tsaya tsaya ma meyaha naka kwanciya har karfe daya darabi kana yawo gidan mutane yo idan ba munafiki wayake yawon dare ko de gadin mu kake saboda tsaro ganin kashe kashen da ake agidan ran mutum ba abakin komai yake ba agidan yan ukku".
Dr Hafsa tace'' Zeenat zonan Zeenat tazo hannun ta Dr Hafsa ta kama tace ina Khafulan yake".
"tace Yana cikin gedin yana Exercise".
"Ok kije ki kiramin shi".
bajimawa sai gashi sun shigo tare
Dr Hafsa kama hannun Khafulan tayi tace'' Khafulan kasan wani Muddam a school din ku".
"Eh meye friend dinane"
yafada cikin iko irin nasa
Dr tace to me yan class suke ce masa".
"cemasa suke shege bashida Baba amma yanzu duk na musu duka suna tsoro na basa fada yanzu".
Dr Hafsa tace'' good to gashi can Abdulsamad yace wai tomorrow idan yaje zai gaya yan class Kai da Zeenat shegune kaje kamasa Wornning Sosai kar yaje yafada".
da gudu Khafulan yafice Yana huci kamar zaki
Mommy tace'' Dr Hafsa da bakiyi
haka ba Khafulan fa bashida dad'i zai jiwa dan mutane ciwo gashi dama Humairah yanda take acike kiris take jira wllh zai iya zama matsala".
Dr Hafsa tace'' ai hakan shine dai-dai Fanna idan yaje yafada a makaran matsala zayyi yawa kwara tun agida ayi maganin abin".
Dr Hafsa bata rufe baki baki ba Hajja shigo tana cewa'' gata nan annoban kungan ta".
ta k'arashe maganan tana nuna mommy
dan aiken Alk'ali ne ya mek'a sammaci wa mommy mommy k'arba tayi ta duba wai ana tuhumar ta da janza jariri shekaru 37 baya za ayi zaman kotu ranan Wednesday me zuwa sati daya kenan kuma aranan za ayi zaman kotun Nasrim mommy ajiye takar tayi tace'' Allah yakai mu".
Hajja tace'' ehhhe za a ne monin jinin Abdulsamad dina dan ban karbi wancan ba kuma ba a kotun mijin naki za ayin Shari'a ba dan naga ba alamun damuwa a fuskar ki ehee na kai inda za a share min kuka shi Abdulmajid danace zan Kai kotun sa ai haka yace wannan maganan shirme ne ba to zasuga gaskiya zata fito dashi oyo duniya yanzu meye ba ayi mak'irci da zalici yayi yawa dan kina son auren me kudi sai kin bi ta wannan hanyar".
ta k'arashe maganan tana kallon Baba Nasuru cikin mamaki tace'' to shikum Nasuru me yake anan nifa nafara gajiya da tsuntattun maguna kowa ya kama gaban sa wllh".
Dr Hafsa tace "ba tsintaccen mage bane shine asalin Baban Dr Fanna atake Dr Hafsa tayiwa Hajja bayani
Hajja tace'' allahu Akbar kabila wassubbahanakal lahu kasiran walhamdu lilashi bukuratin a asila
o ni haka shiyasa Fanna da Nasir sukayi kama Kai itama Haliman ai muryar ta da kafar ta da kwayar idon iri daya da Halima duk Halima an can za mata fuska ai jini baya b'ata wayyo Abdulsamad dina
Kai maimunatu kiramin yaron kotun tan nafasa karan sace min jikana na dena tan tama shine yanzu zan shigar da k'ara Fanna ta koremin jika ta nemo shi duk inda takore sa yaro da kidan uban sa".
yaron kotu Yana zuwa Hajja tace'' yauwa yaron kotu ka juya Karan zuwa ga Dr Fanna ta koremin jika tanemo min duk inda yaje tana gani yafita anemomin NASURUDDEEN dina eyee".
yaron alk'ali girgiza ai yayi yace'' hajiya wannan ba aikina bane ki koma office kiyi bayani".
aiko Hajja ta fara kutum tuma masa zagi tana cewa yo kajini da matsiyacin wllh kaine matsiyaci yo Allah na tuba ni Alk'alin sukutum na haifa duk Nigerian nan shine na biyu ka kayan min haka ko baka san nan ne gidan su alk'ali Abdulmajid Haruna bane d'an uwan three brother Abdulsamad kai wata k'ila ma d'ana Abdulrahaman ne ya koyar da Kai a B U K furofesa Abdulrahaman shima d'ana ne ni zaka gaya hanya kode bakin ku daya da Dr Fanna din nasan matakin d'auka".
ta k'arashe maganan tana dungurin k'eyar sa
sumsum yaron yafice zata bisa waje Humairah tashigo da masifan ta tace'' ke mommy ke kika aika Khafulan yayiwa Abdulsamad duk wllh zai shigo zai na tabbatar masa shi hakori yacirewa Abdul ni kuma wllh kafa zan cirewa yaro".
Hajja tace'' Amma Amma Aisha dama kedin tsiyace ban sani ba Dr Fanna kike cewa ke mommy yo kice Mata Fannan ta ma mana shi Abdul din naki naga yafi Khafulan da wata har 3 in ba dai ragon banza akayi ba har yana tsaye zai zudda ma hakora".
Humairah kallon Hajja tayi Sosai tace'' ke kuma Hajja yanzu waya ke take ai asbitin mahaukata zamu turaki nide ba abinda zai hana ni illata d'a wllh zan kamashi".
Kururuwa Hajja tasa tace''
to Dr Hafsa Fanna Yawwa Kamal kama kashigo kune sheda ga Humairah tayi FURUCIN sai ta illatamin dan jika duk abinda yasame sa itace yo dan yafito a ta silan Zina ai ba kansa farau ba nide inason kaya na ai jinin Abdulsamad ne dan gidan Nasir ne fa"
tsaki Humairah tayi tace'' kinga dangin ma kasa nan".
tafice tana rantsuwar ba abinda zai hana bata illata Khafulan ba
Kamal da Mama yace " Mama ki kira K'aura yanzu ki sanar masa ga Humairah tayi FURUCIN akan Khafulan inda yuwar abinda zanyi yayi kinga munjefi tsusu biyu da tarko daya kenan idan Humairah ta kashe Khafulan itama aka kasheta kinga na futa daga binciken ta wllh Mama Humairah shegiyace bincike take sosai zata iya bamu masala fa".
cikin dare mommy take jin ihu a d'akin da abawa Baba Nasuru a part din ta
cikin sauri take sauk'owa a steps din tana tambayan laf..........
*Masoya mu kasance a 20 pg 20* *zai zo miki da abin mamaki *
*taku bj*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*_Assalamu'alaikum_*
*_dan Allah duk wanda_* *_na b'atawa akan auren mutu'A suyi hakuri banyi dan wata manufa ba bana son ana min fassara na daban wan ba shine manufata ba da banyi niyar magana ba amma cecekuce yayi yawa dan Allah ayi hakuri ba ak'ida na zaga ba ko kushe a cikin kowacce ak'ida akwai masu son zuciya nawane acikin izzala zasu kirawani babban malami suce ai wane meci da addini ne kuma D'an ak'idar sace me fadan hakan nawane acikin d'arik'a zasu ce malam wane meson zuciya ne so ba akida na zaga ko na kushe ba masu son zuciya na fad'a dan acikin labarin Lawisa ai nace babata kudin abokin ya bashi yaci ya dauke ta ya kaita so ban zagi ko wacce a k'ida ba amma kusani akowacce ak'ida akwai masu son zuciya kai ba ma ak'ida ba ko uwa daya uba daya kuke da mutum zakiga Fatima tafi Zainab son zuciya ko kiga Ali yafi Haruna son zuciya balle ak'ida to sorry sorry sorry sorry sorry sorry sorry sorry dan Allah kada akara min magana akan wani ak'ida ilimina bai kai inda zan tabo wannan ba son zuciya nayi magana akai kuma awanan zamani dan uba yaci kudi ya d'auki y'ar yakai ayi zina da ita wllh ba abin mamaki bane nawa Yana faruwa ba adaki so amin afuwa Dan ALLAH_* 🤲🏼
*20*
cikin sauri ta tura kofar Baba Nasuru ta gani ya danne Kamal yana ta duka cikin sauri ta k'arasa gadon tace'' ya haka Baba Kamal ne kadena dukan sa bar shi dan Allah kaga duk kaji masa ciwo ".
ko gizan Baba Nasuru bayyi ba kuma bilhak yake jingar Kamal abin ka da d'an hutu jikin har yasake ganin komai zai iya faruwa ga kuma tana ta kururuwa ba meji yasa tafita da dudu part din Mama taje cikin kuka ta haura sama cikin kuka tunkafin tayi knocking daddy da Mama sukaji muryar ta da sauri suka fito ta musu bayani cikin sauri suka k'arasa Hajja ma har taji tafito Humairah ma da yake dama ba bacci take ba tana saman baran dan saman taga shigan Kamal part din mommy har zuwa fitowan mommy dan dama tafito ne saboda nayi taget ko Kamal gun Izza zaije sai kuma taga yayi part Mommy shine ta tsaya taga fitowar sa
dak'er daddy da masu gadi suka kwaci Kamal ko hannu baya iya d'agawa dan yadoku Sosai
Baba Nasuru cikin huci yafara cewa " kubani shi wllh kashe sa zanyi kashe sa zanyi marara amfani wawa mugu makashi zai kasheni yazo ya kasheni filo ya dan namin zai kasheni ni zai k'ashe ni zai k'ashe kubari na k'ashe sa nace mugune amma soko ko k'arfi bashida shi kubani shi".
Hajja tace'' to kisa kuma Kamal me Baba Nasuru yama kabiyo shi har d'akin da yake zaka kashesa kakan Nasuru nefa Amanan Abdulsamad nefa ikon Allah ni mariya Haruna ya tafi yabarni awani irin duniya..
sai ta fashe da kuma
Kamal cikin shak'iwar muryar yace'' ah ah nashigo ne fa zanyi masa mu kwan lafiya tunda mommy tace Baban tane naji ina son girmamashi shine nasamu yayi bacci kuma naga ya sauk'a akan fito zan gyara masa shine kawai ya hau kaina me wannan tsohon zai min da har zan nemi kashe sa".
aiko Hajja ta dena kukan tana Jan majina tace'' Babana ban da abinka ana irin wannan ganganci da mahaukacin ne yanzu fa da yakashe ka yakashe banza ba a Shari'a da mahaukacin
to tsaya tsaya ma meyaha naka kwanciya har karfe daya darabi kana yawo gidan mutane yo idan ba munafiki wayake yawon dare ko de gadin mu kake saboda tsaro ganin kashe kashen da ake agidan ran mutum ba abakin komai yake ba agidan yan ukku".