Sashe 91
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
fitowa tayi tazauna a palon tana tunanin yanda zatayi ta samu abinda zata dafa kodan yaran ajere suka shigo dasu Umar kallo daya yayiwa gefen da take ya haye sama cikin takun isa
su Umar suna ganin Nasrim suka gane yar uwar Nasir ce dan sunsan fuskan ta alokacin da ake zarginta da lefin kisan kai bawanda bai san fukan taba kuma sun san ita aka aurawa Nasir sunji Baban su yaba faɗa cikin ladami suka durkusa har kasa suka gaisheta har Hamza ta idan bai girmeta ba zasu iya zuwa sa'anni
itama tanaganin fuskan Aliyu tagane dan uwan Sadiya ne cikin sakin fuska irin nata ta amsa tana tambayar yaushe sukazo anan suke shedamata ai anan suke weekends kawai suke zuwa gidan
tace "balefi Allah ya temaka dan Allah ko zaku dan sayo mana kayan abinci".
da sauri sukace me za asayo rubuta musu abinda zata buƙata tayi tabasu amma tayi tayi sukace bazasu karbi kuɗi ba da ATM din Nasir a hannun su
bajimawa sai gasu Hamza ne kawai bai bita kitchen din ba Aliyu da Umar tare suke aikin sun ko temaka mata sosai anan suke gaya mata yayan nasu bashida lafiya
saida suka gama jere komai a kan dining table
Abdul ne ya fara fitowa da wankan sa fes
da sauri ya karaso yayi hugging din ta yace "good morning my Ammi
"morning my son ina Khaflan".?
"yana sallah waro ido tayi tace " baku tashi da asuba ba".
"bacci mukeyi bamuji asuba ba ina papa?".
shima ya jewo mata tambaya".
yana sama bari nadubo su Muwwada". tace tare da wucewa ɗakin da su Muwaddan suke
shima Abdul ya koma saman dan dubo Papan nasu
Khaflan yana fitowa ya hango kowa a dining har su Umar amma babu papa yasa yace" ina papan"?.
wani uban harara Nasrim ta zuba masa tace "yana gidan Salamatu".
daure fuska yayi ya yakoma saman dakin papan ya same shi ƙudundune cikin blanket barkon yaja Nasir ya dago yazuba masa jajayen idon sa yace "son ban tasheku da asuba bako na barku ku huta ne kunyi sallah".
Khaflan bai bashi amsa ba sai hannun sa da yakai goshin papan nasa a tsorace
yace" papa jikin ka zafi ba kada lafiya ko,".
yakarashe maganan yana kara laluman jikin nasa kamar zai saki kuka
murmushin karfin hali yayi yace "ina lafiya khaf bari nasaka a kawo muku abinci dauko waya ta ka rubuta abinda kowa yake so".
Papa Mami tayi breakfast kafito muje"
nacin yaron yasa ya tashi suka fita
Nasir yaji dadin abinci musamman irish da pepper chicken Khaflan ya kurbi Hollandia yace "thanks Mami abincin ki yayi dadi papa Mami ta iya abinci ko".
Nasir bai dago ba yace "yes good nan danan yaran sukayi sabo dasu Umar dan sun jasu jiki sosai daga karshe ma suka kwashesu suka fita gida yarage daga Nasir sai Nasrim dan Rukkaya ma tare aka tafi da ita saboda ta kula dasu Musanat
Mommy da dr ya kirata ya gaya mata abinda yake damun Nasri tsorata tayi gashi ta kira wayan sa baya picking daga karshe ma yakashe bai taba mata haka ba dan tasan Ringing din ta ma daban yake acikin wayan sa
Nasrim ta kira Ringing biyu da tauka tana cewa "ran Mommyn Khaflan ya dade mommy wai ni ina auta dan Allah mommy ko awaya ku hadani dashi mana ko gwaranci yamin ko video call zamuyi ".
"ba dan wannan nakira ba ina Nasir".?
tabe baki Nasrim tayi tace "Mommy inaga yana dakin sa tun safe de ya fito yayi brea kfast amma bai sake fitowa ba su Khaflan ma da zasu fita sun shiga wai bacci yake".
"Nasrim kina jina Eh Mommy kingade Nasir mijin kine kuma ɗan uwan da baki da kamar sa dan gidan yan biyu na Nasir ya kafe idan bake ba macce da yake so dama ina son ya kwantar da kaine awajen ki to hakan bazai samu ba dan haka ina umartar ki da kije ki temaki mijin ki saboda dr yakirani ya gayamin magun gunan da yake sha na rage karfin sha'awa yana son kawo masa illa abin ka da bature a yau din yasamo masa mata sunfi 20 ƙi yake daga karshe ma koran dr din yayi shine ya kirani yake kayamin na kira Nasir amma baya dauka kinga auren sane akan ki aure ba abin wasa bane Allah zai iya kamaki da lefin hakkin sa ki kai masa wayan zamuyi magana dashi".
ahankali Nasrim ta tura kofar ta fara takawa har gaban bed din baya kai sai wasu hotuna masu yawa da aka baza akan gadon dauka tayi daya bayan daya tana kallo hotuan tane tana jaririya da kuma wanda ta fara tasowa har zuwa girman ta wasu ita dashi wasu ita daya amma wanda take a babban ta yawanci tana bacci aka dauke ta hotunan sun cika gadon gasu abaje
wani litafi wanda aka rubuta ( HISTORY N'N) tagani zama tayi a bakin gadon ta dauki litafin page farko sunan sa tagani tarishin rayuwar sace har zuwa pages 5 a gurguje ta dinka tsalaken karatu ta wuce shi page na 6 (*MY HALIMATUS SADIYA HASKEN YARUWA TA*)
tagani da manyan baƙi
bin rubutun ta dingayi tarishi yaruwar tane tun daga inda
Mommy take fada masa zata haifa masa brother yace "no Mommy nafison sister irin Humaira ni sister nakeso har inda mommy take cemasa to tayi scanning burin sa yacika baby girl ce hugging din momny yayi yadinga salle yace mommy sunan ta Halima sunan mommy na da tarasu za amaida kuma zamu kirata _Nasrin minallah_
nasrin minalla wata itaciya agidan aljanah wanda Allah ya albarkace ta da kamshi da ni'iman babu mai shigar sa sai wanda yadace da aiki mai kyu Mommy sunan ta Nasrin harzuwa inda ake haifarta da kwanakin watan da abinda yayi na bayason ganin ta afili amma a boye yana mata zafaffen son da ko mommy bata mata inda yacire mata dan yatsa saida shima yayi yunkurin cire nasa da kalaman nadama da yarubuta har zuwa inda yazo mata da sunan yana sonta da suna Na'im tare da zafafan kalamai duk wani kyauta da yake bata dasunan shine Na'im da zoben NN da yabata
Na'im Nasrim tayi soyayya da Na'im a boye tayi tayi ya bayya na mata kansa koya yake zata yarda dashi amma yaki daga karshe tace ba mutum bane aljani ne ta hakura tashi ta karbi Agrif din ta kawai alokacin auren su da Agrif yasha mata wanning amma take sharewa saboda aganin ta ba mutum ba ne saboda komai na rayuwar ta kamar atafin hannun sa yake idan yana zayyano mata abu game da kanta ko ita bazata iya rikewa ba daɗin daɗawan ƙara tsoron sa kenan komai yasani game da ita
kuka taji ya kuf ce mata inda taga halinda ya shiga adalilin auren ta da Agrif
amma akasan ranan aure ya rubuta
kalamai kamar haka
_banyin nadaman karban vaginity din kiba Allah yagani na wahalu kuma zanji sauki idan natuna ni nafara sanin ki ina miki fatan gamawa lafiya Agrif baya daukan wanning da bai aure min ke ba duk wanda yarasa masoyi yayi babban rashi_
sai inda cikin su Khaflan ya bayyana
yarubuta
MY BLOOD IS PASS YOUR OWN
I HAVE SUCCEED ON YOU
_ayanzu zaka barmin ita tunda gashi Allah yabani raboda ita_
sai randa aka haifi yaran da yarubuta
_Allah mezan cewa yara ukku idan ka gurfanar mu agaban ka suna neman hakkin su na samosu danayi ta kazantaccen hanya nasan de aduniya asirina bazai taba tonuwa ba saboda nasan halin dan uwana bazai taba tona asirina ba lashira nakeji_
bari tayi tasha kukan ta afili ta furta dole hausawa suce girman kai rawanin tsiya da kafurta kana sona tun farko hakan bai faru ba
ashe kai ne Na'im
bazata taba manta irin kalaman sa da yake rikita mata kwakwalwa ba
kullum ta kwanta sai tayi mafarikin kalaman Na'im kamar yanzu yake rubuto mata
rufe litafin tayi ta fara tariyo kalaman nasa
_Nan ta yayama zanfara define dinki ne Bri fleey yar gayu ce mai aji hankali nutsuwa gata da golden voice idan na canka daidai kina da manyan idanuwa da dogon hanci kina da dimple na ban sha'awa kina da iko da isa ga dan karen son kwanin da son asan sani Na'im yana zama raggo agaban ki kwarjinin ki ya janye nawa my Nan_
_honey you re beautifull nothing less nothing more_
_duk dama nafiki kyau amma kema naki kyaun daban ne idan zan fadi gaskiya you are beauty kina da kirki very friendly baki da matsala ko kadan gakiya ni muhammad idan na sameki zan iya cewa karshen burina kenan_
amsan da take mashi take tunowa
_a ragwaye bansan wane matsayi zan baka ba gaskiya jaruntan ka akwai rauni ka bayyana kan ka_
_suffarka ko idan zan iya hasasowa zan iya cewa kai farine kyakkyawa dogo
ina hasaso voice dinka zayyi zaki kamar yanda yake kyau a rubutu bazan iya cewa ina son ka da soyayya ta aure ba sabo na riga na bawa marar tsoro amma zan iya cewa ina son ganin ga koda so daya ne
ahalaye nasan zaka iya zama mai isgilanci idan akayi duba ga kalaman ka zakayi iko da nuna isa son a girmamaka_
amsar da take bashi kenan
shiru tayi tare da furta
*NA'IM*.........
Na'im tayi ta maimaitawa
razananun idanuwan sa ya watsa mata cikin firgici
yace "NA'IM dafa kansa yayi yana maida kansa ƙasa alokacin da yafito a bathroom yaga littafin sa a kan cinyarta
meƙewa tayi ta ƙaraso gareshi har ta karkata kai zata masa magana ya hade rai tare da fige litafin sa ahannun ta
"waya baki izinin shigo min ɗaki da kika dauka min litafina".
ya tambaye ta da muryar da yasan zata razana
"da farko de mommy ce ta turoni littafi kuma suna na nagani na bude kuma ina tuhumar ka da yin wasa da hankalina Nasir ko nace Na'im".
nuna mata hanya yayi batare da yayi magana ba yace "get out from my room
su Umar suna ganin Nasrim suka gane yar uwar Nasir ce dan sunsan fuskan ta alokacin da ake zarginta da lefin kisan kai bawanda bai san fukan taba kuma sun san ita aka aurawa Nasir sunji Baban su yaba faɗa cikin ladami suka durkusa har kasa suka gaisheta har Hamza ta idan bai girmeta ba zasu iya zuwa sa'anni
itama tanaganin fuskan Aliyu tagane dan uwan Sadiya ne cikin sakin fuska irin nata ta amsa tana tambayar yaushe sukazo anan suke shedamata ai anan suke weekends kawai suke zuwa gidan
tace "balefi Allah ya temaka dan Allah ko zaku dan sayo mana kayan abinci".
da sauri sukace me za asayo rubuta musu abinda zata buƙata tayi tabasu amma tayi tayi sukace bazasu karbi kuɗi ba da ATM din Nasir a hannun su
bajimawa sai gasu Hamza ne kawai bai bita kitchen din ba Aliyu da Umar tare suke aikin sun ko temaka mata sosai anan suke gaya mata yayan nasu bashida lafiya
saida suka gama jere komai a kan dining table
Abdul ne ya fara fitowa da wankan sa fes
da sauri ya karaso yayi hugging din ta yace "good morning my Ammi
"morning my son ina Khaflan".?
"yana sallah waro ido tayi tace " baku tashi da asuba ba".
"bacci mukeyi bamuji asuba ba ina papa?".
shima ya jewo mata tambaya".
yana sama bari nadubo su Muwwada". tace tare da wucewa ɗakin da su Muwaddan suke
shima Abdul ya koma saman dan dubo Papan nasu
Khaflan yana fitowa ya hango kowa a dining har su Umar amma babu papa yasa yace" ina papan"?.
wani uban harara Nasrim ta zuba masa tace "yana gidan Salamatu".
daure fuska yayi ya yakoma saman dakin papan ya same shi ƙudundune cikin blanket barkon yaja Nasir ya dago yazuba masa jajayen idon sa yace "son ban tasheku da asuba bako na barku ku huta ne kunyi sallah".
Khaflan bai bashi amsa ba sai hannun sa da yakai goshin papan nasa a tsorace
yace" papa jikin ka zafi ba kada lafiya ko,".
yakarashe maganan yana kara laluman jikin nasa kamar zai saki kuka
murmushin karfin hali yayi yace "ina lafiya khaf bari nasaka a kawo muku abinci dauko waya ta ka rubuta abinda kowa yake so".
Papa Mami tayi breakfast kafito muje"
nacin yaron yasa ya tashi suka fita
Nasir yaji dadin abinci musamman irish da pepper chicken Khaflan ya kurbi Hollandia yace "thanks Mami abincin ki yayi dadi papa Mami ta iya abinci ko".
Nasir bai dago ba yace "yes good nan danan yaran sukayi sabo dasu Umar dan sun jasu jiki sosai daga karshe ma suka kwashesu suka fita gida yarage daga Nasir sai Nasrim dan Rukkaya ma tare aka tafi da ita saboda ta kula dasu Musanat
Mommy da dr ya kirata ya gaya mata abinda yake damun Nasri tsorata tayi gashi ta kira wayan sa baya picking daga karshe ma yakashe bai taba mata haka ba dan tasan Ringing din ta ma daban yake acikin wayan sa
Nasrim ta kira Ringing biyu da tauka tana cewa "ran Mommyn Khaflan ya dade mommy wai ni ina auta dan Allah mommy ko awaya ku hadani dashi mana ko gwaranci yamin ko video call zamuyi ".
"ba dan wannan nakira ba ina Nasir".?
tabe baki Nasrim tayi tace "Mommy inaga yana dakin sa tun safe de ya fito yayi brea kfast amma bai sake fitowa ba su Khaflan ma da zasu fita sun shiga wai bacci yake".
"Nasrim kina jina Eh Mommy kingade Nasir mijin kine kuma ɗan uwan da baki da kamar sa dan gidan yan biyu na Nasir ya kafe idan bake ba macce da yake so dama ina son ya kwantar da kaine awajen ki to hakan bazai samu ba dan haka ina umartar ki da kije ki temaki mijin ki saboda dr yakirani ya gayamin magun gunan da yake sha na rage karfin sha'awa yana son kawo masa illa abin ka da bature a yau din yasamo masa mata sunfi 20 ƙi yake daga karshe ma koran dr din yayi shine ya kirani yake kayamin na kira Nasir amma baya dauka kinga auren sane akan ki aure ba abin wasa bane Allah zai iya kamaki da lefin hakkin sa ki kai masa wayan zamuyi magana dashi".
ahankali Nasrim ta tura kofar ta fara takawa har gaban bed din baya kai sai wasu hotuna masu yawa da aka baza akan gadon dauka tayi daya bayan daya tana kallo hotuan tane tana jaririya da kuma wanda ta fara tasowa har zuwa girman ta wasu ita dashi wasu ita daya amma wanda take a babban ta yawanci tana bacci aka dauke ta hotunan sun cika gadon gasu abaje
wani litafi wanda aka rubuta ( HISTORY N'N) tagani zama tayi a bakin gadon ta dauki litafin page farko sunan sa tagani tarishin rayuwar sace har zuwa pages 5 a gurguje ta dinka tsalaken karatu ta wuce shi page na 6 (*MY HALIMATUS SADIYA HASKEN YARUWA TA*)
tagani da manyan baƙi
bin rubutun ta dingayi tarishi yaruwar tane tun daga inda
Mommy take fada masa zata haifa masa brother yace "no Mommy nafison sister irin Humaira ni sister nakeso har inda mommy take cemasa to tayi scanning burin sa yacika baby girl ce hugging din momny yayi yadinga salle yace mommy sunan ta Halima sunan mommy na da tarasu za amaida kuma zamu kirata _Nasrin minallah_
nasrin minalla wata itaciya agidan aljanah wanda Allah ya albarkace ta da kamshi da ni'iman babu mai shigar sa sai wanda yadace da aiki mai kyu Mommy sunan ta Nasrin harzuwa inda ake haifarta da kwanakin watan da abinda yayi na bayason ganin ta afili amma a boye yana mata zafaffen son da ko mommy bata mata inda yacire mata dan yatsa saida shima yayi yunkurin cire nasa da kalaman nadama da yarubuta har zuwa inda yazo mata da sunan yana sonta da suna Na'im tare da zafafan kalamai duk wani kyauta da yake bata dasunan shine Na'im da zoben NN da yabata
Na'im Nasrim tayi soyayya da Na'im a boye tayi tayi ya bayya na mata kansa koya yake zata yarda dashi amma yaki daga karshe tace ba mutum bane aljani ne ta hakura tashi ta karbi Agrif din ta kawai alokacin auren su da Agrif yasha mata wanning amma take sharewa saboda aganin ta ba mutum ba ne saboda komai na rayuwar ta kamar atafin hannun sa yake idan yana zayyano mata abu game da kanta ko ita bazata iya rikewa ba daɗin daɗawan ƙara tsoron sa kenan komai yasani game da ita
kuka taji ya kuf ce mata inda taga halinda ya shiga adalilin auren ta da Agrif
amma akasan ranan aure ya rubuta
kalamai kamar haka
_banyin nadaman karban vaginity din kiba Allah yagani na wahalu kuma zanji sauki idan natuna ni nafara sanin ki ina miki fatan gamawa lafiya Agrif baya daukan wanning da bai aure min ke ba duk wanda yarasa masoyi yayi babban rashi_
sai inda cikin su Khaflan ya bayyana
yarubuta
MY BLOOD IS PASS YOUR OWN
I HAVE SUCCEED ON YOU
_ayanzu zaka barmin ita tunda gashi Allah yabani raboda ita_
sai randa aka haifi yaran da yarubuta
_Allah mezan cewa yara ukku idan ka gurfanar mu agaban ka suna neman hakkin su na samosu danayi ta kazantaccen hanya nasan de aduniya asirina bazai taba tonuwa ba saboda nasan halin dan uwana bazai taba tona asirina ba lashira nakeji_
bari tayi tasha kukan ta afili ta furta dole hausawa suce girman kai rawanin tsiya da kafurta kana sona tun farko hakan bai faru ba
ashe kai ne Na'im
bazata taba manta irin kalaman sa da yake rikita mata kwakwalwa ba
kullum ta kwanta sai tayi mafarikin kalaman Na'im kamar yanzu yake rubuto mata
rufe litafin tayi ta fara tariyo kalaman nasa
_Nan ta yayama zanfara define dinki ne Bri fleey yar gayu ce mai aji hankali nutsuwa gata da golden voice idan na canka daidai kina da manyan idanuwa da dogon hanci kina da dimple na ban sha'awa kina da iko da isa ga dan karen son kwanin da son asan sani Na'im yana zama raggo agaban ki kwarjinin ki ya janye nawa my Nan_
_honey you re beautifull nothing less nothing more_
_duk dama nafiki kyau amma kema naki kyaun daban ne idan zan fadi gaskiya you are beauty kina da kirki very friendly baki da matsala ko kadan gakiya ni muhammad idan na sameki zan iya cewa karshen burina kenan_
amsan da take mashi take tunowa
_a ragwaye bansan wane matsayi zan baka ba gaskiya jaruntan ka akwai rauni ka bayyana kan ka_
_suffarka ko idan zan iya hasasowa zan iya cewa kai farine kyakkyawa dogo
ina hasaso voice dinka zayyi zaki kamar yanda yake kyau a rubutu bazan iya cewa ina son ka da soyayya ta aure ba sabo na riga na bawa marar tsoro amma zan iya cewa ina son ganin ga koda so daya ne
ahalaye nasan zaka iya zama mai isgilanci idan akayi duba ga kalaman ka zakayi iko da nuna isa son a girmamaka_
amsar da take bashi kenan
shiru tayi tare da furta
*NA'IM*.........
Na'im tayi ta maimaitawa
razananun idanuwan sa ya watsa mata cikin firgici
yace "NA'IM dafa kansa yayi yana maida kansa ƙasa alokacin da yafito a bathroom yaga littafin sa a kan cinyarta
meƙewa tayi ta ƙaraso gareshi har ta karkata kai zata masa magana ya hade rai tare da fige litafin sa ahannun ta
"waya baki izinin shigo min ɗaki da kika dauka min litafina".
ya tambaye ta da muryar da yasan zata razana
"da farko de mommy ce ta turoni littafi kuma suna na nagani na bude kuma ina tuhumar ka da yin wasa da hankalina Nasir ko nace Na'im".
nuna mata hanya yayi batare da yayi magana ba yace "get out from my room