Sashe 52
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
can Nasrim ta bude Ido arazane ta mek'e ta zauna zata cire dripe dinda yake hannuta sister Safeeyya ta rik'eta tace'' please Halima kar ki cire".
"Doctor dan Allah da gaskene mommy na ma ankama ta dan Allah meyasa rayuwa ta juya mana baya meyasa hakan take faruwa damu wllh mommy tama shirri aka mata kamar yanda aka min nasani mommy bazata kashe Hajja ba".
"Please Halima saurara waye yace miki mommyn ki tayi kisan kai karya ne mommy ki ko dazu tazo to abinda yasa bata ganki ba duk Wanda aka yanke masa hukuncin irin naki ana jimawa ba azo masa visiting ba kinga ke yayanki Kamal jiya yazo kuma Dr Hafsa tazo shine aka hana mommy ganin ki amma tazo".
Nasrim tace "wllh wancan maam din ce take gayamin yanzu".
sister Safeeyya tace'' auke dama wancen mahaukaciyar ce ta gaya miki kuma kika yarda kinga alamun hankali a tattare da ita ai mahaukaciya ce".
shiru Nasrim tayi tabbas da alaman hauka ajikin matar kam ko dan ba sabawa tayi da ganin irin wannan mutanen ba ita hatta masu aikin gidan su sunfi wannan fasali wai ahakan ita ma aikaciyar gomnati ajiyar zuciya ta sauke tace'' shikenan Allah yakere mommy da Khafulan da Zainab".
Sister Safeeyya tace'' Amin harda abinda yake jikin ki ko"?
da sauri Nasrim ta shafa cikin ta tabbas tayi wata biyu bata ga period din ta ba wannan hargitsin ne ya hana ta gane ahankali ta shafa cikin na ta koma ta kanta tana ambaton Agrif haka zakamin
katafi ka barni awannan duniya Allah kadau Raina ka kai inda ka kai na mijina towai ni mema ya faru har yamutu ah ah na tuna Izza ce tace zata shigo rayuwar mu amma ban kashe shiba fa mijina nefa yanka kane fa kawai kawai dan kaji tsoro kace kafasa ai da zan kashe da tun lokacin dana yan kekan zan kashe ka amma hannu ka fa kawai na yanka kuma ai kaya femin zamu gudu fa kace ni dakai mun saba yafewa junan mu fa .....
Sister Safeeyya tace'' dan Allah Halima kiyi hakuri ki bawa Brain dinki huto kinga fa har yanzu arikice kike ai da tun farko kin bawa lawyer ki hadin Kai da tun azaman farko baza akayo ki nan ba dan bawani hujja sashishi da yatabbatar da cewa kece ki kayi kisan in kece a video din da yaron ki yamiki ai bakiyi magana anji muryar ki ba kuma fuska arufe ida kece meyasa zaki rufe fuska tunda da faro fuska abude kikayi barazanan kuma meyasa akayi deleted din CC TV na gidan daga karfe daya na dare zuwa k'arfe biyu inda kece meysa bazaki yi delete din daga inda kika wasa
wuka harzuwa inda kike masa farazana ba kai wannan abinma ba na dauka bane kibawa Brain naka hutu insha Allah za adauka k'ara gaskiya zai fito akama melefi a dauwa mijin ki da yaran ki fansa kiyi kodan yarinyar ki macce idan kika bar abin ahaka zai shafi yaruwar y'arki idan ta girma me auran tama sai ta rasa za ace ai uwar ta ita takashe uban ta akan kishi kinga zaki jefa rayuwar ta cikin matsala ki daure ki zama jaruma ko dan yaruwar y'arki shi namiji bashi da matsala Sosai kamar maccen".
girgiza kai Nasrim tayi tace "a a akasheni ni dan Allah bana son na kashe kaina na tashi kafura bayan Agrif musulmine kinga bazamu haduba nafison akasheni dan Allah Ina son na mutu".
hannu ta sister Safeeyya ta sake kamawa tace" kinsan wani abu Halima idan kika kuskura aka daukaka k'ara kika amsa ke kika kashe su bayan kina da daman da zaki kubutar da kan ki wllh da keda Wanda ta rataya kanta ta kashe kanta daya bazaki taba ko hada hanya da Haruna ba amma idan kika fadi gaskiya wllh akwai hujjojin k'arfafa da zaki fita cikin sauk'i a zaman farko ma dan haka ki daure ni kuma idan lawyer ki yazo nace masa yanemi k'arin lokaci dan ki sake samun nutsuwa dan saura kwana ashirin da ukku ayi zaman amma zance yanemin k'arin lokaci baki da lafiya zan bashi katin ki yakai dan asan kina da ciki kafin lokacin kin gama shiga hankalinki Agrif da yaran ki yanzu sunfiki samun nutsuwa nuna gidan aljannan ki kwantar da hankalin ki kinji wata rana zaku hadu tunda dole kowane rai sai ya d'an d'ani mutuwa".
Nasrim tace" aunty Agrif dan aljannan ne duk halinsa irin na yan aljannan ne hakuri saurin yafiya sauk'in Kai tsoron Allah biyayya ka iyaye tausayi Kai wayo gidan marayun sa na Zaria ko wa zai na kula dasu yanzu
bayan haka akwai kuragu da makafi da sauran nakasassu da yake biyan su albashi duk wata dubu talatin wa zaici gaba da biyan su dama ni yake sakawa ko baya k'asan nake vocher duk wata sai ansamu k'arin mutane yanzu waye zanyi duk wannan".
Sister Safeeyya tace'' ke Nasrim amma sai kin yarda kin rayu ke zaki cikaba da yimasa sadakatun jariya duk abinda mutum yafara amma Allah bai bashi ikon gamashi ba ya mutu akai to duk wanda yazo ya daura daga inda yatsaya Allah zai bawa wancan ma ladan sa shima Wanda yafara yai bashi batare da yaragewa kowa ba wannan Yana daga cikin adalcin Allah da rahaman sa yanzu ko shekara nawa kikayi kinayi shi Yana da lada kema haka idan kika koma ga Allah duk Wanda yazo yasake farawa kina da Lada shiwanda yafaran Yana dashi shima Haruna Yana da shi dan sada katunl'jariya ba karamin abu bane Allah kamamu ikon yin sa ko da kadan ne".
numfasawa tayi tace'' insha Allah Aunty inde da Raina sai sai na k'ara daga inda ya tsaya yanzu haka inda za aduba account din Agrif wllh baza asamu kyakkyawar Million talatin ba duk yayi kyau dasu kullum bayar wa yake su ya Kamal har company ne dasu Abbaty ma k'anin sa amma shi kullum idan nace meyasa ba zayyi tatali ba tunda dukiyar ba dashi bace dukiyar mutum ba abin dogaro bane sai yace'' shima rai ba abin dogaro mane Wanda kabayar shine naka acan inda ran zaije ashe da gaske tanadin yakeyiwa kansa Allah yasa halayen sa masu kyau subishi wayoo Haruna meyake faruwa".
b'ata rai sister Safeeyya tayi tace''zaki fara ko bari ma na miki alluran bacci kada wancan azzalumin tazo taga idon ki biyu ta ce kikoma ciki".
**********************
*Three brother house*
da alama meeting akayi Hajja an salamota tana zaune Nasir cikin b'acin rai yace " to idan ba atsakanin mu abin ya fito ba waye yafito da magana bayan nace abar abin a hannu na ni zan dauki mataki nasa anzo an kama mommy amma kuka fitoda maganan nan a duniya kowa yaji duk inda kalek'a a duniya hoton mommy ne koma wane danshegiyar ne ya fitar to zan bincika na tabbatar a cikin gidan nan abin yafito wllh ko waye idan nasamu dasa hannun sa wllh abin bazayyi dad'i ba kuma a kansa zan dasa binciken abin da yake faruwa".
Abbaty yace'' yes boss wllh nima abinda nake son aduba kenan wllh boss Ina tausayin Nasrim". haka de kowa ya tashi gida kam kowa yanzu jikin sa lak'os Hajja ma tunda abin yafaru da ita shiru kake ji tayi k'im tana tsoron ran
Izza ma samun Baban tayi tayi masa tatas da cewa idan ma shine yake kashe kashe to wllh itan yakashe Hajja burin na auren Kamal bazai cika ba
Dariya yayi yace tasu ma ta ishe su Dan har yanzu rikici gaba daka ma zata b'are musu
"Doctor dan Allah da gaskene mommy na ma ankama ta dan Allah meyasa rayuwa ta juya mana baya meyasa hakan take faruwa damu wllh mommy tama shirri aka mata kamar yanda aka min nasani mommy bazata kashe Hajja ba".
"Please Halima saurara waye yace miki mommyn ki tayi kisan kai karya ne mommy ki ko dazu tazo to abinda yasa bata ganki ba duk Wanda aka yanke masa hukuncin irin naki ana jimawa ba azo masa visiting ba kinga ke yayanki Kamal jiya yazo kuma Dr Hafsa tazo shine aka hana mommy ganin ki amma tazo".
Nasrim tace "wllh wancan maam din ce take gayamin yanzu".
sister Safeeyya tace'' auke dama wancen mahaukaciyar ce ta gaya miki kuma kika yarda kinga alamun hankali a tattare da ita ai mahaukaciya ce".
shiru Nasrim tayi tabbas da alaman hauka ajikin matar kam ko dan ba sabawa tayi da ganin irin wannan mutanen ba ita hatta masu aikin gidan su sunfi wannan fasali wai ahakan ita ma aikaciyar gomnati ajiyar zuciya ta sauke tace'' shikenan Allah yakere mommy da Khafulan da Zainab".
Sister Safeeyya tace'' Amin harda abinda yake jikin ki ko"?
da sauri Nasrim ta shafa cikin ta tabbas tayi wata biyu bata ga period din ta ba wannan hargitsin ne ya hana ta gane ahankali ta shafa cikin na ta koma ta kanta tana ambaton Agrif haka zakamin
katafi ka barni awannan duniya Allah kadau Raina ka kai inda ka kai na mijina towai ni mema ya faru har yamutu ah ah na tuna Izza ce tace zata shigo rayuwar mu amma ban kashe shiba fa mijina nefa yanka kane fa kawai kawai dan kaji tsoro kace kafasa ai da zan kashe da tun lokacin dana yan kekan zan kashe ka amma hannu ka fa kawai na yanka kuma ai kaya femin zamu gudu fa kace ni dakai mun saba yafewa junan mu fa .....
Sister Safeeyya tace'' dan Allah Halima kiyi hakuri ki bawa Brain dinki huto kinga fa har yanzu arikice kike ai da tun farko kin bawa lawyer ki hadin Kai da tun azaman farko baza akayo ki nan ba dan bawani hujja sashishi da yatabbatar da cewa kece ki kayi kisan in kece a video din da yaron ki yamiki ai bakiyi magana anji muryar ki ba kuma fuska arufe ida kece meyasa zaki rufe fuska tunda da faro fuska abude kikayi barazanan kuma meyasa akayi deleted din CC TV na gidan daga karfe daya na dare zuwa k'arfe biyu inda kece meysa bazaki yi delete din daga inda kika wasa
wuka harzuwa inda kike masa farazana ba kai wannan abinma ba na dauka bane kibawa Brain naka hutu insha Allah za adauka k'ara gaskiya zai fito akama melefi a dauwa mijin ki da yaran ki fansa kiyi kodan yarinyar ki macce idan kika bar abin ahaka zai shafi yaruwar y'arki idan ta girma me auran tama sai ta rasa za ace ai uwar ta ita takashe uban ta akan kishi kinga zaki jefa rayuwar ta cikin matsala ki daure ki zama jaruma ko dan yaruwar y'arki shi namiji bashi da matsala Sosai kamar maccen".
girgiza kai Nasrim tayi tace "a a akasheni ni dan Allah bana son na kashe kaina na tashi kafura bayan Agrif musulmine kinga bazamu haduba nafison akasheni dan Allah Ina son na mutu".
hannu ta sister Safeeyya ta sake kamawa tace" kinsan wani abu Halima idan kika kuskura aka daukaka k'ara kika amsa ke kika kashe su bayan kina da daman da zaki kubutar da kan ki wllh da keda Wanda ta rataya kanta ta kashe kanta daya bazaki taba ko hada hanya da Haruna ba amma idan kika fadi gaskiya wllh akwai hujjojin k'arfafa da zaki fita cikin sauk'i a zaman farko ma dan haka ki daure ni kuma idan lawyer ki yazo nace masa yanemi k'arin lokaci dan ki sake samun nutsuwa dan saura kwana ashirin da ukku ayi zaman amma zance yanemin k'arin lokaci baki da lafiya zan bashi katin ki yakai dan asan kina da ciki kafin lokacin kin gama shiga hankalinki Agrif da yaran ki yanzu sunfiki samun nutsuwa nuna gidan aljannan ki kwantar da hankalin ki kinji wata rana zaku hadu tunda dole kowane rai sai ya d'an d'ani mutuwa".
Nasrim tace" aunty Agrif dan aljannan ne duk halinsa irin na yan aljannan ne hakuri saurin yafiya sauk'in Kai tsoron Allah biyayya ka iyaye tausayi Kai wayo gidan marayun sa na Zaria ko wa zai na kula dasu yanzu
bayan haka akwai kuragu da makafi da sauran nakasassu da yake biyan su albashi duk wata dubu talatin wa zaici gaba da biyan su dama ni yake sakawa ko baya k'asan nake vocher duk wata sai ansamu k'arin mutane yanzu waye zanyi duk wannan".
Sister Safeeyya tace'' ke Nasrim amma sai kin yarda kin rayu ke zaki cikaba da yimasa sadakatun jariya duk abinda mutum yafara amma Allah bai bashi ikon gamashi ba ya mutu akai to duk wanda yazo ya daura daga inda yatsaya Allah zai bawa wancan ma ladan sa shima Wanda yafara yai bashi batare da yaragewa kowa ba wannan Yana daga cikin adalcin Allah da rahaman sa yanzu ko shekara nawa kikayi kinayi shi Yana da lada kema haka idan kika koma ga Allah duk Wanda yazo yasake farawa kina da Lada shiwanda yafaran Yana dashi shima Haruna Yana da shi dan sada katunl'jariya ba karamin abu bane Allah kamamu ikon yin sa ko da kadan ne".
numfasawa tayi tace'' insha Allah Aunty inde da Raina sai sai na k'ara daga inda ya tsaya yanzu haka inda za aduba account din Agrif wllh baza asamu kyakkyawar Million talatin ba duk yayi kyau dasu kullum bayar wa yake su ya Kamal har company ne dasu Abbaty ma k'anin sa amma shi kullum idan nace meyasa ba zayyi tatali ba tunda dukiyar ba dashi bace dukiyar mutum ba abin dogaro bane sai yace'' shima rai ba abin dogaro mane Wanda kabayar shine naka acan inda ran zaije ashe da gaske tanadin yakeyiwa kansa Allah yasa halayen sa masu kyau subishi wayoo Haruna meyake faruwa".
b'ata rai sister Safeeyya tayi tace''zaki fara ko bari ma na miki alluran bacci kada wancan azzalumin tazo taga idon ki biyu ta ce kikoma ciki".
**********************
*Three brother house*
da alama meeting akayi Hajja an salamota tana zaune Nasir cikin b'acin rai yace " to idan ba atsakanin mu abin ya fito ba waye yafito da magana bayan nace abar abin a hannu na ni zan dauki mataki nasa anzo an kama mommy amma kuka fitoda maganan nan a duniya kowa yaji duk inda kalek'a a duniya hoton mommy ne koma wane danshegiyar ne ya fitar to zan bincika na tabbatar a cikin gidan nan abin yafito wllh ko waye idan nasamu dasa hannun sa wllh abin bazayyi dad'i ba kuma a kansa zan dasa binciken abin da yake faruwa".
Abbaty yace'' yes boss wllh nima abinda nake son aduba kenan wllh boss Ina tausayin Nasrim". haka de kowa ya tashi gida kam kowa yanzu jikin sa lak'os Hajja ma tunda abin yafaru da ita shiru kake ji tayi k'im tana tsoron ran
Izza ma samun Baban tayi tayi masa tatas da cewa idan ma shine yake kashe kashe to wllh itan yakashe Hajja burin na auren Kamal bazai cika ba
Dariya yayi yace tasu ma ta ishe su Dan har yanzu rikici gaba daka ma zata b'are musu