Sashe 53
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Bayan sati 2*
*rayuwar Nasrim a gidan yari*
balefi ta dan sake har tana shiga cikin abokai
sannan aikin wahalan ma yanzu an dan rage mata saboda ciki ta bata wankin barguna bata faskaren itacce
sai surfe shara guga da dan k'ananun abubuwa kallon Halima da take dinke uniform nata na firsunoni tayi yarinyar k'arama Sosai cikin tausayawa tace'' niko takwara dan Allah me ki kayi aka yanke miki hukuncin rai da rai ina sausaya muku keda Lawisa da Maryama bazaku wuce shekara ashirin ba kuma gaku makarantan Al'kurani kuna son ibada sai nake ga kamar akasi aka samu balefin ku bane kwata kwata bakuyi suffan masu kisa ba".
tashi shiru tana jiran taji daga Haliman
Halima ajiye alluran hannun ta tayi ta fuskanci Nasrim Sosai tace'' Aunty Halima wllh bani da lefi kullum Ina gayawa Allah yafito dani kodan mahaifiya ta ni kadaice macce Allah ya daura mata Sona yanzu haka hawan jini ya kamata kullum ana jigila asbiti da ita wllh inason na rayu kodan ita amma gashi har na shekara anan".
gyad'a kai Nasrim tayi tace" to wakika kashe".
cikin kuka tace'' kamar yanda kika gani arubuce ajikin rigana sunana Halima Ibrahim ni haifefeyar cikin garin nan Kano ce ni daya ce mace acikin yan uwa na maza goma nice ta hudu wato Ina da yayu ukku ina da kanne bakwai maza
a cikin anguwar dawanau Ina da uwar d'aki aunty amarya Wanda tana da uwar gidan ta me yara Tara ita kuma uwar dakin tawa amarya ce dan haifuwar fari ma tayi in zata shiga wanka dasafe ni take K'ira na rike mata jaririn ta idan tayi wankan tukun zan shirya natafi makaranta haka da yamma ranan da tsausayin zai fadamin danaje da safe sai nace wa aunty dan Allah zan kaiwa Umma Mubashir ta gansa sai tayi dariya tace'' to Halima da yammma sai ki kai shi kinga yanzu Abban Rashid bai fita ba bazai bari ba nace to da yamma kuma Musa saurayina ya nace sai naje na duba yayar sa gidan ta kuma danisa idan nagaya Umma baza ta barni ba shine nayi shirin islamiya naje gidan yayar Musa ban ma same taba haka nadawo a k'afana sai da magaru ba nazo sai na tsaya a gidan anuty amarya dan nasamu nacewa Ummu anan na tsaya rike mata mubashir nasamu aunty tana wanka sai kishiyar ta tana sallah yaran kishiyar ta kuma duk maza ne suna masallaci
na samu yaron akwance acikin katifar a baranda sai kishiyar ita ma tana sallah a kofar barandan ganin lokaci yakure yasa na wallah nace Aunty amarya nazo kuma kina bandaki ni natafi na fice da saurina naje nacire kayan islamiya nayi sallan magaru ba bayan Isha Zakar dan gidan kishiyar aunty Amarya yazo wai Halima inji aunty ki kawo Mubashir Abba yakusa zuwa
sai nace ai banzo dashi ba wasa wasa shikenan sama da k'asa aka nemi Mubashir aka rasa gowa sai yace nice karshe fita kuma shijab ne ajikina sai jakata ta leda da yasinke na runguma to nan fa kowa sai yace ai yaganni rungume da rayo itama aunty Amarya tace'' aidama ni nace da yamma zan kaishi wajen Umma haka kishiyar aunty ta bada shida a kotu na taga lokacin da na dauki yaro kinji dalilinn da yasa aka yanke min hukunci zama gidan yari
Ta k'arashe maganan tana fashewa dakuka
Nasrim tace shikenan kiyi hakuri ni sunana Barrister Halima Abdulmajid insha Allah zan temaka miki saura na Maryama da Lawisa
bayan magaruba Nasrim ta samu lawisa ta mata tambaya cikin shikima tasu ta lawyer kuka Lawisa ta fashe dashi tace'' tabbas nayi kisan kai amma wllh ban zata zai mutu ba
Sunana Lawisa Hasan iyayena cikakkun yan shi'a ne wata rana muka kaiwa wani abokin Babana ziyara jigawa state a wani k'aramar hukumar malummadori kwanan mu biyu amma ban gamsu da yanayin kallon da abokin baban nan nawa yakemin ba bayan sati biyu kawai sai abokin Babana ya kawo mana ziyara shima da dare yayi kawai sai yacewa Baban mu shi bazai iya kwana ba macce ba dama da matar sa yake tafiya yanzu kuma tana da tsohon ciki bazata iya bulaguro ba kawai sai Baban mu yace sai kayi auren mutu'A da Lawisa ko da Baba yagayawa mamar mu yarda tayi tace Allah yabada lada malam ai bak'on ka annabin ka
Baba yasame ni wai naje d'aki bak'i nace mezanyi yace yamin auren mutu'A da abokin sa dan haka natashi muje Baba ya sokoni agaba har d'aki ya barni kulle koba abokin Babana yayi zai kwace min budurci da k'arfin dan naki amincewa dan ni bana ra ayin shi'a inada akidata aboye akwai wani saurayina dan izzala ne na gani kasheni kullum yana gargadina da auren mutu'A shine muke ta fafatawa har yakusa cin galaba a kaina Allah ya temake ni naga wani Reza ak'asan kujera shikuma yariga ya shagala da abin da yake bai san ma na dauki Reza ba dana kama gaban sa yazaci na bada kaine yafara sakamin albarka Yana cewa yawwa shafamin kawai ni kuma tun k'arfina na gusza Reza a gaban sa wanda najimasa ciwo Sosai yafara ihu nan take jini yafara zuba su Baba jin ihun ba iyaka yasa sukazo bakin kofar suna tambaya lafiya kasa bada amsa nayi har Baba ya tura kofan yashiga kafin akai abokin Babana asbiti har rai yayi halin sa wlllh banyi da niyar kashesa ba nayi ne da niyar na kare kaina Allah ya k'addara hakan dan ni nariga nayiwa kaina alk'awarin Habu zan bawa kaina kinji dalilin".
shiru Nasrim tayi tana girgiza kai can tace ''Lawisa insha Allah zaki fita ai kinyi ne dan ki kare kanki bawai niyar kiyi kisan kai bane kuma ko a Constitution na k'asa ba ayarda namiji yace zai nemi macce da k'arfin yaji ba inde ba matar saba ko abinda yafaru dashi shi yaja kuma auren mutu'A sahabban anbabi sunyi da sukazo Annabin duk da bai ce meyasa sukayi ba amma ya hanesu dasu kiyaye gaba dan haka auren mutu'A Annabi bayyi ba ba sunna bane Isha Allah zaki kubuta iyakar ki kiyi azumi kaffara".
Nasrim da tunanin wannan ta kwanda dasafe tasamu Maryama tana tambayar tabata tarishin ta Maryama tace'' wai me zakiyi da tarishina tarishina bashida kyau Nasrim tayi ta naci amma taki rabuwa tayi da ita
Nasrim wajen sister Safeeyya taje ta lallabata ta bata wayan ta ta kira daddy sai da sister Safeeyya ta duba sosai taga bakowa ta bata tace " to minti 1 cikin sauri hannu na rawa Nasrim tasa number daddy wanda private ne bajimawa ya dauka
"hello hello yace
shiru Nasrim tayi tana sauk'e ajiyar zuciya yace "waye akan layi kuka Nasrim ta fashe dashi Daddy da yake zaune tashi yayi tsaye Yana cewa NASRIN''
cikin kuka tace'' nice daddy "
Nasrim meyasa zaki min haka meyasa duk lawyer da yaje miki sai ki k'i bashi hadin kai kode da gasken kin aikata ne".
"Daddy bani da amsan badawa ne nide nasan ban kashe suba amma daddy Dan Allah ga wata alfarma nasamu wasu yaran da aka yanke musu hukuncin irin nawa amma bataren da bincike ba daddy inason kasamu tsayayyun lawyer su fitar dasu wllh yarane kanane basu Kai nima duk yan mata ne".
Daddy yace ok idan akayi nadu zaki yarda ayi naki kema cikin sauri tace'' Eh daddy".
"Ok zan tura Barrister shashid ya binciki ka filet din su afara aikin akansu amma yakike my daughter
" kina cin abinci Sosai naki shariyar ma sai kin haifu mun nemi alfarma an d'aga".
"Ok daddy kadinga turawa Aunty safiyya kudi ita zata dinka siyamin abinda nake so daddy Ina son naganka naga mommy naga Zainab da Khaldum".
"Ok my daughter ni ba halin na ganki mommy ki ta tafi ummara dan ta gayawa Allah kema ki dage da addua kinji".
**********************
ako kaman wasa aka fara Shari'ar su Lawisa kuma Al'hamdulillah anyi Na sara na Halima kishiyar aunty Amarya ce ta dauke yaron tsabar kishi amma de bata kashe Shiba wata kawar ta bawa kyauta a Bauchi an yanke wa kishiyar anuty amarya zaman gidan yari na shekara daya bisa adalci tunda aunty Amarya tace ta yafe
To fa wannan abin yasake jayo hankalin mutane kan Nasrim kowa sai tofa al'barkacin bakin sa yake wasu suce duk neman sunane wasu suce tana da tausayi Umma Halima zubewa tayi agaban Nasrim sai fatan alkairi take mata tana cewa insha Allah kema sai kin fita
Nasrim ta maida hankalin ta akan addua da kuma kula da cikin ta ajefi tana bibiyar Maryama dan tana mugun son jin labarin ta ko meye
**********************
*bayan kwana biyu*
Kamal da daddy
Kamal yace " daddy me yasa gidan nan daga wannan sai wannan ya za ayi ace wai anje anyi belling din mommy kuma batare da sa hannun kowa a gidan nan ba sannan ba asan inda take ba daddy hakkkin kane ka neme ta amma kayi shiru".
Daddy yace to Kamal ya kake son nayi Ina zan same ta nasani ".
"Daddy ni na bincika ance Nasir ne ya dauke da a police officer din amma tsabar ana tsoron sa ankasa tuntubar sa Ina yakai ta aiko ba komai har yanzu mommy bata gama idda ba amatsayin matar ka take".
girgiza kai daddy yayi yace" Kamal kana damuwa da abinda bawani abin damuwa ba Fanna ba karamar yarinyar bace nasan Nasir bazai cutar da ita ba in ma shi din ne ya dauketa kuma kayi lisafi mana ta gama idda furuwan abin wata ukku ne cuf yanzu so ban sani ba ko ta canza wajen zamane ".
"Daddy Nasir shi ya dauketa an tabbas min da haka amma da na tambaye shi cewa fa yayi shi bai dauki mommy ba sannan ana gani yafita da su Khafulan da Zainab sati biyu an rasa inda suke ni wllh duk motsin Nasir tsoro yake bani Ina zargin abubuwa dayawa".
Daddy yace'' me yake maka tsoron"?.
numfasawa Kamal yayi yace gani nake dukiyar mommy yake so kar ya hallakata ga yaran Nasrim ba asan inda yayi dasu ba".
*rayuwar Nasrim a gidan yari*
balefi ta dan sake har tana shiga cikin abokai
sannan aikin wahalan ma yanzu an dan rage mata saboda ciki ta bata wankin barguna bata faskaren itacce
sai surfe shara guga da dan k'ananun abubuwa kallon Halima da take dinke uniform nata na firsunoni tayi yarinyar k'arama Sosai cikin tausayawa tace'' niko takwara dan Allah me ki kayi aka yanke miki hukuncin rai da rai ina sausaya muku keda Lawisa da Maryama bazaku wuce shekara ashirin ba kuma gaku makarantan Al'kurani kuna son ibada sai nake ga kamar akasi aka samu balefin ku bane kwata kwata bakuyi suffan masu kisa ba".
tashi shiru tana jiran taji daga Haliman
Halima ajiye alluran hannun ta tayi ta fuskanci Nasrim Sosai tace'' Aunty Halima wllh bani da lefi kullum Ina gayawa Allah yafito dani kodan mahaifiya ta ni kadaice macce Allah ya daura mata Sona yanzu haka hawan jini ya kamata kullum ana jigila asbiti da ita wllh inason na rayu kodan ita amma gashi har na shekara anan".
gyad'a kai Nasrim tayi tace" to wakika kashe".
cikin kuka tace'' kamar yanda kika gani arubuce ajikin rigana sunana Halima Ibrahim ni haifefeyar cikin garin nan Kano ce ni daya ce mace acikin yan uwa na maza goma nice ta hudu wato Ina da yayu ukku ina da kanne bakwai maza
a cikin anguwar dawanau Ina da uwar d'aki aunty amarya Wanda tana da uwar gidan ta me yara Tara ita kuma uwar dakin tawa amarya ce dan haifuwar fari ma tayi in zata shiga wanka dasafe ni take K'ira na rike mata jaririn ta idan tayi wankan tukun zan shirya natafi makaranta haka da yamma ranan da tsausayin zai fadamin danaje da safe sai nace wa aunty dan Allah zan kaiwa Umma Mubashir ta gansa sai tayi dariya tace'' to Halima da yammma sai ki kai shi kinga yanzu Abban Rashid bai fita ba bazai bari ba nace to da yamma kuma Musa saurayina ya nace sai naje na duba yayar sa gidan ta kuma danisa idan nagaya Umma baza ta barni ba shine nayi shirin islamiya naje gidan yayar Musa ban ma same taba haka nadawo a k'afana sai da magaru ba nazo sai na tsaya a gidan anuty amarya dan nasamu nacewa Ummu anan na tsaya rike mata mubashir nasamu aunty tana wanka sai kishiyar ta tana sallah yaran kishiyar ta kuma duk maza ne suna masallaci
na samu yaron akwance acikin katifar a baranda sai kishiyar ita ma tana sallah a kofar barandan ganin lokaci yakure yasa na wallah nace Aunty amarya nazo kuma kina bandaki ni natafi na fice da saurina naje nacire kayan islamiya nayi sallan magaru ba bayan Isha Zakar dan gidan kishiyar aunty Amarya yazo wai Halima inji aunty ki kawo Mubashir Abba yakusa zuwa
sai nace ai banzo dashi ba wasa wasa shikenan sama da k'asa aka nemi Mubashir aka rasa gowa sai yace nice karshe fita kuma shijab ne ajikina sai jakata ta leda da yasinke na runguma to nan fa kowa sai yace ai yaganni rungume da rayo itama aunty Amarya tace'' aidama ni nace da yamma zan kaishi wajen Umma haka kishiyar aunty ta bada shida a kotu na taga lokacin da na dauki yaro kinji dalilinn da yasa aka yanke min hukunci zama gidan yari
Ta k'arashe maganan tana fashewa dakuka
Nasrim tace shikenan kiyi hakuri ni sunana Barrister Halima Abdulmajid insha Allah zan temaka miki saura na Maryama da Lawisa
bayan magaruba Nasrim ta samu lawisa ta mata tambaya cikin shikima tasu ta lawyer kuka Lawisa ta fashe dashi tace'' tabbas nayi kisan kai amma wllh ban zata zai mutu ba
Sunana Lawisa Hasan iyayena cikakkun yan shi'a ne wata rana muka kaiwa wani abokin Babana ziyara jigawa state a wani k'aramar hukumar malummadori kwanan mu biyu amma ban gamsu da yanayin kallon da abokin baban nan nawa yakemin ba bayan sati biyu kawai sai abokin Babana ya kawo mana ziyara shima da dare yayi kawai sai yacewa Baban mu shi bazai iya kwana ba macce ba dama da matar sa yake tafiya yanzu kuma tana da tsohon ciki bazata iya bulaguro ba kawai sai Baban mu yace sai kayi auren mutu'A da Lawisa ko da Baba yagayawa mamar mu yarda tayi tace Allah yabada lada malam ai bak'on ka annabin ka
Baba yasame ni wai naje d'aki bak'i nace mezanyi yace yamin auren mutu'A da abokin sa dan haka natashi muje Baba ya sokoni agaba har d'aki ya barni kulle koba abokin Babana yayi zai kwace min budurci da k'arfin dan naki amincewa dan ni bana ra ayin shi'a inada akidata aboye akwai wani saurayina dan izzala ne na gani kasheni kullum yana gargadina da auren mutu'A shine muke ta fafatawa har yakusa cin galaba a kaina Allah ya temake ni naga wani Reza ak'asan kujera shikuma yariga ya shagala da abin da yake bai san ma na dauki Reza ba dana kama gaban sa yazaci na bada kaine yafara sakamin albarka Yana cewa yawwa shafamin kawai ni kuma tun k'arfina na gusza Reza a gaban sa wanda najimasa ciwo Sosai yafara ihu nan take jini yafara zuba su Baba jin ihun ba iyaka yasa sukazo bakin kofar suna tambaya lafiya kasa bada amsa nayi har Baba ya tura kofan yashiga kafin akai abokin Babana asbiti har rai yayi halin sa wlllh banyi da niyar kashesa ba nayi ne da niyar na kare kaina Allah ya k'addara hakan dan ni nariga nayiwa kaina alk'awarin Habu zan bawa kaina kinji dalilin".
shiru Nasrim tayi tana girgiza kai can tace ''Lawisa insha Allah zaki fita ai kinyi ne dan ki kare kanki bawai niyar kiyi kisan kai bane kuma ko a Constitution na k'asa ba ayarda namiji yace zai nemi macce da k'arfin yaji ba inde ba matar saba ko abinda yafaru dashi shi yaja kuma auren mutu'A sahabban anbabi sunyi da sukazo Annabin duk da bai ce meyasa sukayi ba amma ya hanesu dasu kiyaye gaba dan haka auren mutu'A Annabi bayyi ba ba sunna bane Isha Allah zaki kubuta iyakar ki kiyi azumi kaffara".
Nasrim da tunanin wannan ta kwanda dasafe tasamu Maryama tana tambayar tabata tarishin ta Maryama tace'' wai me zakiyi da tarishina tarishina bashida kyau Nasrim tayi ta naci amma taki rabuwa tayi da ita
Nasrim wajen sister Safeeyya taje ta lallabata ta bata wayan ta ta kira daddy sai da sister Safeeyya ta duba sosai taga bakowa ta bata tace " to minti 1 cikin sauri hannu na rawa Nasrim tasa number daddy wanda private ne bajimawa ya dauka
"hello hello yace
shiru Nasrim tayi tana sauk'e ajiyar zuciya yace "waye akan layi kuka Nasrim ta fashe dashi Daddy da yake zaune tashi yayi tsaye Yana cewa NASRIN''
cikin kuka tace'' nice daddy "
Nasrim meyasa zaki min haka meyasa duk lawyer da yaje miki sai ki k'i bashi hadin kai kode da gasken kin aikata ne".
"Daddy bani da amsan badawa ne nide nasan ban kashe suba amma daddy Dan Allah ga wata alfarma nasamu wasu yaran da aka yanke musu hukuncin irin nawa amma bataren da bincike ba daddy inason kasamu tsayayyun lawyer su fitar dasu wllh yarane kanane basu Kai nima duk yan mata ne".
Daddy yace ok idan akayi nadu zaki yarda ayi naki kema cikin sauri tace'' Eh daddy".
"Ok zan tura Barrister shashid ya binciki ka filet din su afara aikin akansu amma yakike my daughter
" kina cin abinci Sosai naki shariyar ma sai kin haifu mun nemi alfarma an d'aga".
"Ok daddy kadinga turawa Aunty safiyya kudi ita zata dinka siyamin abinda nake so daddy Ina son naganka naga mommy naga Zainab da Khaldum".
"Ok my daughter ni ba halin na ganki mommy ki ta tafi ummara dan ta gayawa Allah kema ki dage da addua kinji".
**********************
ako kaman wasa aka fara Shari'ar su Lawisa kuma Al'hamdulillah anyi Na sara na Halima kishiyar aunty Amarya ce ta dauke yaron tsabar kishi amma de bata kashe Shiba wata kawar ta bawa kyauta a Bauchi an yanke wa kishiyar anuty amarya zaman gidan yari na shekara daya bisa adalci tunda aunty Amarya tace ta yafe
To fa wannan abin yasake jayo hankalin mutane kan Nasrim kowa sai tofa al'barkacin bakin sa yake wasu suce duk neman sunane wasu suce tana da tausayi Umma Halima zubewa tayi agaban Nasrim sai fatan alkairi take mata tana cewa insha Allah kema sai kin fita
Nasrim ta maida hankalin ta akan addua da kuma kula da cikin ta ajefi tana bibiyar Maryama dan tana mugun son jin labarin ta ko meye
**********************
*bayan kwana biyu*
Kamal da daddy
Kamal yace " daddy me yasa gidan nan daga wannan sai wannan ya za ayi ace wai anje anyi belling din mommy kuma batare da sa hannun kowa a gidan nan ba sannan ba asan inda take ba daddy hakkkin kane ka neme ta amma kayi shiru".
Daddy yace to Kamal ya kake son nayi Ina zan same ta nasani ".
"Daddy ni na bincika ance Nasir ne ya dauke da a police officer din amma tsabar ana tsoron sa ankasa tuntubar sa Ina yakai ta aiko ba komai har yanzu mommy bata gama idda ba amatsayin matar ka take".
girgiza kai daddy yayi yace" Kamal kana damuwa da abinda bawani abin damuwa ba Fanna ba karamar yarinyar bace nasan Nasir bazai cutar da ita ba in ma shi din ne ya dauketa kuma kayi lisafi mana ta gama idda furuwan abin wata ukku ne cuf yanzu so ban sani ba ko ta canza wajen zamane ".
"Daddy Nasir shi ya dauketa an tabbas min da haka amma da na tambaye shi cewa fa yayi shi bai dauki mommy ba sannan ana gani yafita da su Khafulan da Zainab sati biyu an rasa inda suke ni wllh duk motsin Nasir tsoro yake bani Ina zargin abubuwa dayawa".
Daddy yace'' me yake maka tsoron"?.
numfasawa Kamal yayi yace gani nake dukiyar mommy yake so kar ya hallakata ga yaran Nasrim ba asan inda yayi dasu ba".