Sashe 61
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nasir tun fitar sa a gida yake yawo idan yagaji ya huta idan lokacin sallah yayi yasamu masallaci yayi har dare a masallaci cin da yayi sallah isha'a anan ya kwana washe gari ma haka ya dinga yawo sa arsa daya shi bame daura hotuna bane a media bai fiye tsayawa yayi fira da yan jarida ba hakan yasa ba wanda yagane shi dan wani ne
saide mutane suna yawan kallon shi har Yana tsarguwa nan ko tsaban kyan shin da hutun suke gani dan Nasir irin farin igbo din nanne me tar kamar balerabe
sai gashi awani anguwar da kamar ba akano yake ba anguwar masu k'aramin k'arfine sosai ishir ruwa ya addabe sa yunwa kam yaji ya cinye shi yana cikin haka yaga wata yarinya tana buga tuk'a tuk'a ruwa Yana fitowa ahankali ya karasa inda take ya mata alama da zai Sha ruwan atunanin sa zaifi wannan ruwan na buta daya ke alwala
dashi wani irin rugawa da gudu yarinyar tayi tabar ruwan da bokatin awajen karasawa yayi yasa hannu biyu cikin bokatin ya ibi ruwan ya kai bakin sa ruwan ya na taba harshen sa yayi wani irin dawo da ruwan har yana zuwa masa ta hanci d'an d'anon bakin sa bai taba bashi abu marar dad'i irin wannan ba zubawa ruwan ido yayi azuciya sa yace toko magani ne wannan baruwa bane
cigaba da tafiya yafara har magaruba yayi tsayawa tsallah yayi har akayi isha'a Qu'rani ya dauka yana karatu har yafara jin garin shiru yunwa sosai ya bara addabar kwara ruwa awajen alwala ya rintse Ido yadan gurba amma shima Yana shiga cikin sa ya amo dadi kaman misalin 9 pm yaji anata hayani ya sai kuma yaji ana cewa wllh layin nan yayi nan yayi sai kuma yaji ance gawani mutum a masallaci sai suka shigo suna cewa shine shene wllh shine daga nan kawai yaji an shiga dukan sa ta ko ina tun yana fashimtar me ake har ya suma
bude idon sa yayi yasamu a gadon asbiti yan sanda akansa ahanhali yamutsa hannu sa da da yake ji kamar ba ajikin sa ba wani k'ara yasa tabbas hannu a karye yake haka k'afar sa daya doctor din ne ya k'araso yace "sorry kabar motsa hannu za ka iya samun matsala kwanan ka biyu anan duka aka maka awani anguwa dalilin kayiwa wata rayanya y'ar shekara 12 fyade kuma kafin wannan ancirewa wata yarinyar Ido daya yarinyar da a ka cirewa Ido tana nan hospital din mun kawota ta guka ta bada tabbacin Kaine ka cire mata ido San nan da yammacin randa kayi fyaden ka Kai wa wata yarinya Maryam hari abakin famfo Allah bayyi ba ta gudu ta barma bokatin itama Maryam tazo ta bada shedan Kai ka Kai Mata wannan harin dan gaka muna son jin sunan ka da inda zamu samu family ka".
"cikin dak'iya yace bani da family ayanke min duk hukuncin da yadace dani.............
*To masoya Ina Humairah taje*
*Mosoyi kuyi hakuri wllh yau ba samu daman yayin typing me yawa ba*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*21*
*NASIR*
Police din yace'' ok kama amsa lefin ka kenan".?
gyada kansa yayi alaman eh
"Ok family kafa Ina zamu same su".
ajiyar zuciya ya sauk'e ahankali yana son ya shafa idon sa da yakeji kamar ba a jikin sa yake ba baya gani dashi sake gwale daya idon yayi Yana kallon doctor din da police din yace''
I don't have any family ".
Palice din yace''please da ganin ka Kai ba k'aramin mutum bane daga yanda jikin ka ya nuna kaidin wani ne kafada mana family din ka suzo wllh ko cell baza kaje ba za akashe cese din anan iya ka Wanda kacirewa Ido su karbi diyan idon su suma na raipping masu k'aramin k'arfine dan wani abu zamu basu arufe cese din dan bakayi kala da cell ba
Kuma idan ka sake report din yaje station to tabbas oga zai turaku court kuma kasan abin da zai biyo baya".
cikin k'osawa da maganan ya ya mutsa fuska tare da cizon lips yaja daya idon ya rude daya kuma a kumbure sosai
police ganin de Nasir bashida niyar magana yayi shiru
*Prison*
ayau Barrister Zahra ta samu daman ganin Nasrim
Nasrim tace
"Zahra nace miki bana buk'atan komai hukuncin kisa shi nake jira idan aka barni a duniyar amfanin me zanyi d'adin mai zanji zan rayu cikin bak'i cikin da k'unci bugu da gari cikin zargi tunda tabbas wasu idan sun yarda banyi ba wasu bazasu yarda ba so mutuwa tafiye min sauki".
Zahra tace'' please Nasy tare muka tashi dake nasan abinda zaki aikata da Wanda bazakiyi ba Nasrim baki kashe Agrif dasu Khaldum ba amma kinason daukawa kanki al'hakin kisan yanzu kinyiwa Agrif adalci kenan duk wani son da kike i'kirarin kina yiwa Haruna wllh ya tashi a banza inde baki tsaya kin gano waya kashe shi ba kinci amanan shi'
jajircewa wajen gano waye yayi wannan aikin shine zai sa Agrif yaji dad'i yayi alfari dake Nasrim ki bamu dama mu gano waye yayi aikinnan
nima sai jiya na tsaya na k'arewa video din kallon a tsinake ba ke bace Wanda yayi kisan bai kai ki tsawon ba yafiki jiki muna da huja da dalilai da zaki kubuta ki bamu dama bawai dan ki cigaba da rayuwa kadai ba a a dan ki gano waye mak'iyin ki ko kinsan Mommy tana cikin matsala Sosai gidan fa kowa yana zargin dan uwan sa kinga kece zaki warware ta hanyan bamu labarin abin da yafaru ko kinsan Mommy da Nasir sun rabu kaca kace ba shiri ya ajiye komai ya tafi"
daganan ha kwashe komai ta fad'a mata amma Banda na yaran na Nasir ne
da daura da kinga kece zaki temaki gidan nan Nasrim bani da dangan taka daku amma acikin gidan three brother na tashi naga kaina Allah yagani bani da wasu dangin da yawuceku kowa yana cikin damuwa Nasrim kece kadai zaki fitar mu aduhun da muke ciki please Halima".
numfashi Nasrim tayi tace'' amma mommy da bata zargi d'an taba Nasir yana son Agrif musamman su Fayyat bazai kashe su ba duk da bamu so da shak'uwa tsakani na dashi bazan iya zargin sa da haka ba sai idan ko a ma'aikatan gidan wani yake son ganin bayan mu".
Zahra tace'' yauwa to Nasrim hadin kan ki shi zai fitar mu cikin wannan ko kadan ki bamu wani haske".
ajiyar zuciya Nasrim ta sauk'e tace'' Zahra ko banyi ba nayi ne FURUCINA NE tabbas nayi FURUCIN sai na kashe shi amma wllh adare Haruna ya sameni da wuk'an da na masa barazana a hannun sa yace Halima gani ki kasheni inde zaki iya to ki kasheni na kasa bacci barazanan ki yabani tsoro da mamaki wai Halima yau kece da wuk'a ahannu kina i'kirarin zaki kasheni bayan ni kece nafison kirayu fiye da komai
atake na fad'a jikin sa na fara kuka Ina neman yafiyar sa tureni yayi ya jefanin wuk'an wai dole sai na kashe sa daga k'ashe de muka sasanta ya yafemin nima na yafe masa har zan bishi d'aki mu kwanta yace Ah Ah nabari nayi kwanciya ta tunda nayi masifa ina buk'atan hutu idan ina kusa dashi bazai barni ba amma da asuba yana jirana ganin nima tabbas ina buk'atan hutun na barshe ya tafi kawai sai da asuba na tashi da wani irin faduwar gaba kamar a mafarki nake jin kuka a d'akin su Fayyat ina shiga naga an musu yankan rago sai kuma Khafulan yace' nice shikenan iya abinda zan iya tunowa kenan kuma nasan Khafulan baya k'arya ban san ya akayi na k'ashe su ta yaya da yaushe akan me zan kashe yarana zahra duk duniya waye zaji ciwon rashin su kamar yanda nake ji yanzu zahra shikenan ba khadum ba Fayyat da gaske tafiyar kenan Agrif ma babu ".
ta k'arashe maganan tana sakin wani irin kuka
Zahra ta share hawayen ta tace'' Nasrim waye ya ganki da dress din ki na karshe".?
"Zahra wannan kuma wane irin tambaya ne".
Zahra ta zaro wayan ta a cikin jaka ta kunnwa Nasrim video din ta mek'a mata sai ayau ma Nasrim ta san da wannan lalle kowaye yayi wannan aikin dan ya jefa rayuwar ta cikin wannan halin dama yayi kuma gashi Allah yabashi sa'a...
"Ah ah Nasrim ki dena cewa Allah yabashi sa'a Allah baya barin hakkin wani akan wani musamman hakkin rai ran ma na yara k'anana da basu jiba basu gani ba Insha Allah Allah zai tona asirin su".
"Zahra kinga fa mutumin yayi amfani da kayana yayi amfani da FURUCINA yamin kyakkyawan kamu ya zanyi na fita kiga fa yanda akayi abin kamar nice ya za ayi na fita".?
"please Nasy zaki fita kirayu kamar kowa zakiga mak'iyin ki
ni zan wuce nasan ma zan sake zuwa kafin lokaci amma barrister Fu'at Jiji da Barrister shashid sune lawyer din ki nida Humairah da Nusaiba kuma zamu temaka musu".
ta k'arashe maganan tana shafa kan lil Agrif da yake bacci a cinyar Nasrim
*Izza da Baban ta*
cikin wani irin tsawa Baban Izza yace'' Izza lafiyar ki ni zan saki aiki kice ke bazakiyi ba ni".?
saide mutane suna yawan kallon shi har Yana tsarguwa nan ko tsaban kyan shin da hutun suke gani dan Nasir irin farin igbo din nanne me tar kamar balerabe
sai gashi awani anguwar da kamar ba akano yake ba anguwar masu k'aramin k'arfine sosai ishir ruwa ya addabe sa yunwa kam yaji ya cinye shi yana cikin haka yaga wata yarinya tana buga tuk'a tuk'a ruwa Yana fitowa ahankali ya karasa inda take ya mata alama da zai Sha ruwan atunanin sa zaifi wannan ruwan na buta daya ke alwala
dashi wani irin rugawa da gudu yarinyar tayi tabar ruwan da bokatin awajen karasawa yayi yasa hannu biyu cikin bokatin ya ibi ruwan ya kai bakin sa ruwan ya na taba harshen sa yayi wani irin dawo da ruwan har yana zuwa masa ta hanci d'an d'anon bakin sa bai taba bashi abu marar dad'i irin wannan ba zubawa ruwan ido yayi azuciya sa yace toko magani ne wannan baruwa bane
cigaba da tafiya yafara har magaruba yayi tsayawa tsallah yayi har akayi isha'a Qu'rani ya dauka yana karatu har yafara jin garin shiru yunwa sosai ya bara addabar kwara ruwa awajen alwala ya rintse Ido yadan gurba amma shima Yana shiga cikin sa ya amo dadi kaman misalin 9 pm yaji anata hayani ya sai kuma yaji ana cewa wllh layin nan yayi nan yayi sai kuma yaji ance gawani mutum a masallaci sai suka shigo suna cewa shine shene wllh shine daga nan kawai yaji an shiga dukan sa ta ko ina tun yana fashimtar me ake har ya suma
bude idon sa yayi yasamu a gadon asbiti yan sanda akansa ahanhali yamutsa hannu sa da da yake ji kamar ba ajikin sa ba wani k'ara yasa tabbas hannu a karye yake haka k'afar sa daya doctor din ne ya k'araso yace "sorry kabar motsa hannu za ka iya samun matsala kwanan ka biyu anan duka aka maka awani anguwa dalilin kayiwa wata rayanya y'ar shekara 12 fyade kuma kafin wannan ancirewa wata yarinyar Ido daya yarinyar da a ka cirewa Ido tana nan hospital din mun kawota ta guka ta bada tabbacin Kaine ka cire mata ido San nan da yammacin randa kayi fyaden ka Kai wa wata yarinya Maryam hari abakin famfo Allah bayyi ba ta gudu ta barma bokatin itama Maryam tazo ta bada shedan Kai ka Kai Mata wannan harin dan gaka muna son jin sunan ka da inda zamu samu family ka".
"cikin dak'iya yace bani da family ayanke min duk hukuncin da yadace dani.............
*To masoya Ina Humairah taje*
*Mosoyi kuyi hakuri wllh yau ba samu daman yayin typing me yawa ba*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*21*
*NASIR*
Police din yace'' ok kama amsa lefin ka kenan".?
gyada kansa yayi alaman eh
"Ok family kafa Ina zamu same su".
ajiyar zuciya ya sauk'e ahankali yana son ya shafa idon sa da yakeji kamar ba a jikin sa yake ba baya gani dashi sake gwale daya idon yayi Yana kallon doctor din da police din yace''
I don't have any family ".
Palice din yace''please da ganin ka Kai ba k'aramin mutum bane daga yanda jikin ka ya nuna kaidin wani ne kafada mana family din ka suzo wllh ko cell baza kaje ba za akashe cese din anan iya ka Wanda kacirewa Ido su karbi diyan idon su suma na raipping masu k'aramin k'arfine dan wani abu zamu basu arufe cese din dan bakayi kala da cell ba
Kuma idan ka sake report din yaje station to tabbas oga zai turaku court kuma kasan abin da zai biyo baya".
cikin k'osawa da maganan ya ya mutsa fuska tare da cizon lips yaja daya idon ya rude daya kuma a kumbure sosai
police ganin de Nasir bashida niyar magana yayi shiru
*Prison*
ayau Barrister Zahra ta samu daman ganin Nasrim
Nasrim tace
"Zahra nace miki bana buk'atan komai hukuncin kisa shi nake jira idan aka barni a duniyar amfanin me zanyi d'adin mai zanji zan rayu cikin bak'i cikin da k'unci bugu da gari cikin zargi tunda tabbas wasu idan sun yarda banyi ba wasu bazasu yarda ba so mutuwa tafiye min sauki".
Zahra tace'' please Nasy tare muka tashi dake nasan abinda zaki aikata da Wanda bazakiyi ba Nasrim baki kashe Agrif dasu Khaldum ba amma kinason daukawa kanki al'hakin kisan yanzu kinyiwa Agrif adalci kenan duk wani son da kike i'kirarin kina yiwa Haruna wllh ya tashi a banza inde baki tsaya kin gano waya kashe shi ba kinci amanan shi'
jajircewa wajen gano waye yayi wannan aikin shine zai sa Agrif yaji dad'i yayi alfari dake Nasrim ki bamu dama mu gano waye yayi aikinnan
nima sai jiya na tsaya na k'arewa video din kallon a tsinake ba ke bace Wanda yayi kisan bai kai ki tsawon ba yafiki jiki muna da huja da dalilai da zaki kubuta ki bamu dama bawai dan ki cigaba da rayuwa kadai ba a a dan ki gano waye mak'iyin ki ko kinsan Mommy tana cikin matsala Sosai gidan fa kowa yana zargin dan uwan sa kinga kece zaki warware ta hanyan bamu labarin abin da yafaru ko kinsan Mommy da Nasir sun rabu kaca kace ba shiri ya ajiye komai ya tafi"
daganan ha kwashe komai ta fad'a mata amma Banda na yaran na Nasir ne
da daura da kinga kece zaki temaki gidan nan Nasrim bani da dangan taka daku amma acikin gidan three brother na tashi naga kaina Allah yagani bani da wasu dangin da yawuceku kowa yana cikin damuwa Nasrim kece kadai zaki fitar mu aduhun da muke ciki please Halima".
numfashi Nasrim tayi tace'' amma mommy da bata zargi d'an taba Nasir yana son Agrif musamman su Fayyat bazai kashe su ba duk da bamu so da shak'uwa tsakani na dashi bazan iya zargin sa da haka ba sai idan ko a ma'aikatan gidan wani yake son ganin bayan mu".
Zahra tace'' yauwa to Nasrim hadin kan ki shi zai fitar mu cikin wannan ko kadan ki bamu wani haske".
ajiyar zuciya Nasrim ta sauk'e tace'' Zahra ko banyi ba nayi ne FURUCINA NE tabbas nayi FURUCIN sai na kashe shi amma wllh adare Haruna ya sameni da wuk'an da na masa barazana a hannun sa yace Halima gani ki kasheni inde zaki iya to ki kasheni na kasa bacci barazanan ki yabani tsoro da mamaki wai Halima yau kece da wuk'a ahannu kina i'kirarin zaki kasheni bayan ni kece nafison kirayu fiye da komai
atake na fad'a jikin sa na fara kuka Ina neman yafiyar sa tureni yayi ya jefanin wuk'an wai dole sai na kashe sa daga k'ashe de muka sasanta ya yafemin nima na yafe masa har zan bishi d'aki mu kwanta yace Ah Ah nabari nayi kwanciya ta tunda nayi masifa ina buk'atan hutu idan ina kusa dashi bazai barni ba amma da asuba yana jirana ganin nima tabbas ina buk'atan hutun na barshe ya tafi kawai sai da asuba na tashi da wani irin faduwar gaba kamar a mafarki nake jin kuka a d'akin su Fayyat ina shiga naga an musu yankan rago sai kuma Khafulan yace' nice shikenan iya abinda zan iya tunowa kenan kuma nasan Khafulan baya k'arya ban san ya akayi na k'ashe su ta yaya da yaushe akan me zan kashe yarana zahra duk duniya waye zaji ciwon rashin su kamar yanda nake ji yanzu zahra shikenan ba khadum ba Fayyat da gaske tafiyar kenan Agrif ma babu ".
ta k'arashe maganan tana sakin wani irin kuka
Zahra ta share hawayen ta tace'' Nasrim waye ya ganki da dress din ki na karshe".?
"Zahra wannan kuma wane irin tambaya ne".
Zahra ta zaro wayan ta a cikin jaka ta kunnwa Nasrim video din ta mek'a mata sai ayau ma Nasrim ta san da wannan lalle kowaye yayi wannan aikin dan ya jefa rayuwar ta cikin wannan halin dama yayi kuma gashi Allah yabashi sa'a...
"Ah ah Nasrim ki dena cewa Allah yabashi sa'a Allah baya barin hakkin wani akan wani musamman hakkin rai ran ma na yara k'anana da basu jiba basu gani ba Insha Allah Allah zai tona asirin su".
"Zahra kinga fa mutumin yayi amfani da kayana yayi amfani da FURUCINA yamin kyakkyawan kamu ya zanyi na fita kiga fa yanda akayi abin kamar nice ya za ayi na fita".?
"please Nasy zaki fita kirayu kamar kowa zakiga mak'iyin ki
ni zan wuce nasan ma zan sake zuwa kafin lokaci amma barrister Fu'at Jiji da Barrister shashid sune lawyer din ki nida Humairah da Nusaiba kuma zamu temaka musu".
ta k'arashe maganan tana shafa kan lil Agrif da yake bacci a cinyar Nasrim
*Izza da Baban ta*
cikin wani irin tsawa Baban Izza yace'' Izza lafiyar ki ni zan saki aiki kice ke bazakiyi ba ni".?