Sashe 50
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
suna zuwa gida motocin yan sanda ne har guda 2 mommy tana fitowa daga mota Abu ya nuna ta inspector ya nunawa mommy I'd card yace Hajiya arrest
Mommy juyowa tayi cikin mamaki tace''me nayi ".
Abu tace'' kece kika saka me aikin ki Barira ta sawa Hajja guba".
ya k'arashe maganan yana nuna Barira da take bayan Hilux din yan sanda kuka Barira ta saka tace'' mommy dan Allah kizo ki ce su barni wllh ba lefina bane kece kika sani dama sai da nace Ina tsoro kikace zaki koreni idan banyi ba gashin an gamani kar akaini Police station Ina tsoro mommy".
wani irin kullewa kan mommy yayi ta taka a hankali har bakin motan inda Barira take tace'' Barira ni nabaki guba kika zubawa Hajja ni".
Barira tana jan majina tace'' eh jiya da muka je chemist anan kika karbo shima me chemist din gashi nan acikin motan".
ta k'arashe maganan tana nuna mata Friday Wanda yake aiki a pharmacy din mommy
Mommy sai alokacin ta kula da Friday yace "madam dama poison din da kika saka na miki order su a Chaina da sunan zaki wada wani chemist ashe mutane zaki bawa wata daya da yawuce kin karbi biyu sai jiya kika karbi daya kin cuceni nikam".
Mommy tace'' wai ni me nayiwa mutane."?!!!!!!???
Abu yace "me kikayiwa kanki de haba Fanna me kike so nan duniya baki samo ba idan dukiya ne keda talauci har abadan amma kika jefa kanki cikin wannan halin gashi yanzu idan ba a yanke miki hukuncin kisa ba to zaki k'are rayuwar ki a pirson ".
Murmushi me ciwo mommy tayi tace'' shi kenan na daukawa kaina asaki Nasrim tunda nice me lefi duk abin da ake zargina dashi nayi Nasrim kuma a sake ta".
Nasir yace "hakan bazai yuwu ba ita Nasrim rai har ukku ta kashe ke kuma ansame ki da safaran kwayoyin poison sannan kin sawa yara jikokin ki daya yamutu daya ta tahi yanzu kuma yau kin sawa uwar mijin ki wanda ta na nan rai ahannun Allah ke lefinki da ban lefin y'ar daban".
cikin mamaki mommy ta daka har inda Nasir yake
tace'' kai ma ka yarda nice nayi duk wannan kulleleniyar ko Nasir".
Mommy ai ance ke kika cewa Hajja zata ga aikin tubebbiya so FURUCIN ki ne."
girgiza kai mommy tayi tace'' TABBAS NASURUDDEEN WANNAN *FURUCINA NE* amma ka yarda zan aikata hakan".
tabe baki yayi ya d'aga kafadun sa
yace" me zai hana na yarda nasan abinda yake jikin zuciyar ki ne ai *ZUCIYAR MUTUM BIRNIN SA* ".
ya k'arashe maganan yana juyawa ita kuma mommy police suka kamata suka shiga da ita
cikin motan
cikin kuka maimunatu me aikin mommy ta dauki waya ta kira Dr Hafsa tana gaya masa wannan sabon labarin
Mommy acikin cell ta kalli Barira tace'' Barira dan Allah ki dubi zaman da mukayi dake tun baki kai budurwa ba har Allah yayi na hadaki da drive na kukayi aure na dauki duk wani d'awai niyar ku da dangin ku da mijin ki da ranan ku na zauna daku bisa Amana ki dubi da rajan wannan ki gayamin Wanda yasaki wannan aikin ni wllh zan sa afitar dake kuma bazan gayawa kowa bani kawai rayuwar nasrim nake son kubutarwa kinga Nasrim y'ar kice kema".
dariya Barira tayi tace'' mommy dawayo zaki min to dan kin min aure ina zauna a k'ar k'ashin ki sai me ba wahala nake miki ba wahalan da nakeyi dake kin isa kiyiwa kan kine ko kudin ki zai miki to Wanda yasani aikin kudin da zai bani yanke talaucine nima yanzu gashin kaina zanje naci na dauki ma aikata masu yimin shidima duk iko da isan da kikayi min da wahalan da na sha akansu zan sauke maganan zaki sa asake ni malama kiyi ta kanki ni yanzu za azo ayi belling dina".
tana rufe bakin ta kafin mommy tashi magana akace Barira Adamu tazo aka bude mata har zata fita tajuya tace " ammm Mommy zandan bude akwain gol din ki zan Dan zab'i wanda suka min kinsan na zama Hajjjaju."
ta k'arashe maganan tana d'agawa mommy kafada tare da canza tafiya irin kita tama zama Hajiyar tafice police din yaja kofar yasake kullewa
dafe kanta mommy tayi tace BARIRA aminceciya ta ke duniya
bajimawa aka zo akace Mommy tazo ahankali tamek'e tabi yar sanda
Dr Hafsa tagani a zaune a falon station din tazuba uban takumi mommy dafa Dr Hafsa tayi firgir ta juyo mek'ewa tayi tsaye tace'' Fanna kece acikin wannan halin waini meyake faruwa ne meyasa duk wannan abubuwan suke faruwa dake Dr Fanna ke macece me son ibada me yawan kyauta mewancan tausayi me yasa why why Fanna"?.
zama mommy tayi tace'' Hafsa sai yanzu na gane duk akan me duk wannan abubuwan suke furuwa dani Dr Hafsa nayi kuskure babban duk wannan abunda yake samuna na gama nazarin hakkin mama Emaka ne mama ta tana Sona tasha wahala akaina Mama har faskaren itace dayi tayi tuyan kosai tayi dako akai na duk dan tabani ingan taccen rayuwa duk wanda ya batamin rai Ina yarinya Mama sai inda k'arfin ta ya k'are tasha fada da mutane a kaina ta nuna min gata da son da ban taba ganin wata uwar ta nunawa y'arta ba amma lokacin daya na gudu na barta akan soyayya da kuma ra ayin zama musulma burina duk ka yacika narayu cikin in'ima wanda harda masu aiki na ma motar da suka ga dama suke hawa a duniya gaba daya ahalin yanzu idan banzo na 8 a masu kudi ba to bazan haura na 10 ba amma nabar mahaifiyata da danginta cikin talauci yanzu idan mama emeka taji nice Dr Fanna 3brother zata yafemin nayi kuskure babban a da tsoron masifan mama emeka ne ya hanali zuwa amma yanzu ai ba abinda zata iyamin meyasa banje na sauk'e hakkin ta dayake kaina amatsayin y'a ba duk da airniyace tana da hakkin akaina Allah bazai barni ba Ina son ganin Mama na duniya ta shagalar dani na manta uwar ta haifeni sai yau na tuna da ita ina buk'atan adduar Mama Dr Hafsa mama ta kawai nake son gani tabbas hakkinta ne yafara bibiyata nasan ta rayu cikin kunci adalilin rashina ".
Dr Hafsa ta numfasa tace'' hakane amma yanzu mu fuskanci halinda kike cikin idan kika fita zamuje wajen Mama zata yafe mana maimunatu tamin bayani a rar rabe naje nasamu nasir amma yana gaya min wasu magan ganu da ban gansu dasu ba meyake faruwa".
Mommy cikin kuka tayiwa Dr Hafsa bayani
Numfasawa Dr Hafsa tayi tace'' kinsan wanake zargi yanzu kuma NASIR nake zargi doctor".
girgiza kai mommy tayi tace'' Nasir bazai taba min haka ba duk da bai goyi bayana ba nasan mutumne da yake bayan gaskiya akoda yaushi azaton sa Ina da lefine shiyasa bai shiga cikin lamarina ba amma nasan watarana zai kuka da kansa idan abin yabiyo ta kansa".
cikin b'acin rai Dr Hafsa tace'' Fanna ki ajiye duk wani yarda da ki kayiwa Nasir ki bude Idon ki idan ba haka ba wllh haka zai gama dake dama so dayawa abinda kake son tashi Allah zai jarrabeka ni danaji FURUCIN Nasir akan ki tabbas na zar geshi".
Mommy hannun Dr Hafsa takama tace'' Dr kidena zaigin Nasir akan me Nasir zai min haka".
Dr Hafsa tace'' akan dukiya mana ba kin dauki dukiyar ki gaba daya kin dank'a masa ma yayi nutso aciki yaji dad'i yana tunanin yazama nasa saboda baki da yaro namiji sai kuma ga Nasrim ta haifi maza kinga dukiya wata rana zai zama na Nasrim ne da yaran ta shiyasa ya kashe mijin ta da yaran ta kuma ya d'aura al'hakin kisan akan ita Nasrim yanzu haka kimga wannan *sammaci* ne na daukaka k'ara wai bai yarda da hukuncin da aka yankewa Nasrim na zama agidan yari ba sai de a yanke mata hukuncin kisa
kuma gashi kema ance kotu za aturaki kinga dukiya yazama nasa yanda yahau kan dukiyar nan ba Wanda ya isa ya k'owace".
Girgiza kai mommy tayi tace'' Ah Ah Ah Hafsa Kar ki rabamin hankali karki da samin wani abu azuciya akan Nasir Nasir Amana ne awajena kuma Nasir bazai taba min haka ba duk Wanda ya shirya wannan to da niyar yarabamu da Nasir yayi dama kuma wllh kowaye ba zanyi nasara Allah yana ji yana gani".
tsaki dr Hafsa tayi ta tashi zata tafi mommy ta rik'ota tace'' Hafsa ya Nasrim kin je wajen ta kuwa".?
cikin b'acin rai Dr Hafsa tace'' eh anji ma zan koma akwai lawyer da yace na rakashi Nasrim akwai taurin kai irin naki har yanzu taki bada hadin Kai tayi bayani yanda lawyer zasuyi aiki akan sa saboda cese babban ne a high court anan za ayi Shari'a amma yanzu kafin nan zanyi cuku cukun beliln din ki dan idan kina nan aikin bazai tafi yanda yakamata ba duk dama Ayman da Ramadan da Kamal suna bakin k'okarin su k.....
Police din da yake tsaye akan sune ya ce Hajiya lokaci yayi haka de mommy ta dashi Dr Hafsa kuma tawuce office din D P O
Difio yace Hajiya cese din doctor Fanna babban ne bazamu iya bada belling din ta ba yanzu haka ma cuku cukun turata kotu muke idan kotu ta bada beliln to Al'hamdulillah".
haka Dr Hafsa ta hakura ta karasa gida tana zuwa gida abakin get ta tadda motan yan sanda da kuma wasu motancin 3 A FULL har anbude mata get zata shiga wani police ya dakadar da ita dacewa ita suke jira sunyi arrested dinta cikin mamaki tace'' menayi motan da yake tsakiyan motocin 3Afull ya nuna mata fitowa tayi ta karasa wajen motan ahankali Nasir ya bude kofar yafito da k'afar sa daya wajen Ido cikin ido ya kalli Dr Hafsa
yace "Mom yakike"?.
"Lafiya Nasir meyake faruwa ne".
Numfasawa yayi tareda kunna mata recorder din muryar ta acikin wayan sa inda take cewa Nasir take zargi ya mek'a mata sai da tagama ji ta mek'a masa
tace "kenan a yan sandan ne aka samu wani muna fikin ya tura maka tattaunawar mu ko."
Mommy juyowa tayi cikin mamaki tace''me nayi ".
Abu tace'' kece kika saka me aikin ki Barira ta sawa Hajja guba".
ya k'arashe maganan yana nuna Barira da take bayan Hilux din yan sanda kuka Barira ta saka tace'' mommy dan Allah kizo ki ce su barni wllh ba lefina bane kece kika sani dama sai da nace Ina tsoro kikace zaki koreni idan banyi ba gashin an gamani kar akaini Police station Ina tsoro mommy".
wani irin kullewa kan mommy yayi ta taka a hankali har bakin motan inda Barira take tace'' Barira ni nabaki guba kika zubawa Hajja ni".
Barira tana jan majina tace'' eh jiya da muka je chemist anan kika karbo shima me chemist din gashi nan acikin motan".
ta k'arashe maganan tana nuna mata Friday Wanda yake aiki a pharmacy din mommy
Mommy sai alokacin ta kula da Friday yace "madam dama poison din da kika saka na miki order su a Chaina da sunan zaki wada wani chemist ashe mutane zaki bawa wata daya da yawuce kin karbi biyu sai jiya kika karbi daya kin cuceni nikam".
Mommy tace'' wai ni me nayiwa mutane."?!!!!!!???
Abu yace "me kikayiwa kanki de haba Fanna me kike so nan duniya baki samo ba idan dukiya ne keda talauci har abadan amma kika jefa kanki cikin wannan halin gashi yanzu idan ba a yanke miki hukuncin kisa ba to zaki k'are rayuwar ki a pirson ".
Murmushi me ciwo mommy tayi tace'' shi kenan na daukawa kaina asaki Nasrim tunda nice me lefi duk abin da ake zargina dashi nayi Nasrim kuma a sake ta".
Nasir yace "hakan bazai yuwu ba ita Nasrim rai har ukku ta kashe ke kuma ansame ki da safaran kwayoyin poison sannan kin sawa yara jikokin ki daya yamutu daya ta tahi yanzu kuma yau kin sawa uwar mijin ki wanda ta na nan rai ahannun Allah ke lefinki da ban lefin y'ar daban".
cikin mamaki mommy ta daka har inda Nasir yake
tace'' kai ma ka yarda nice nayi duk wannan kulleleniyar ko Nasir".
Mommy ai ance ke kika cewa Hajja zata ga aikin tubebbiya so FURUCIN ki ne."
girgiza kai mommy tayi tace'' TABBAS NASURUDDEEN WANNAN *FURUCINA NE* amma ka yarda zan aikata hakan".
tabe baki yayi ya d'aga kafadun sa
yace" me zai hana na yarda nasan abinda yake jikin zuciyar ki ne ai *ZUCIYAR MUTUM BIRNIN SA* ".
ya k'arashe maganan yana juyawa ita kuma mommy police suka kamata suka shiga da ita
cikin motan
cikin kuka maimunatu me aikin mommy ta dauki waya ta kira Dr Hafsa tana gaya masa wannan sabon labarin
Mommy acikin cell ta kalli Barira tace'' Barira dan Allah ki dubi zaman da mukayi dake tun baki kai budurwa ba har Allah yayi na hadaki da drive na kukayi aure na dauki duk wani d'awai niyar ku da dangin ku da mijin ki da ranan ku na zauna daku bisa Amana ki dubi da rajan wannan ki gayamin Wanda yasaki wannan aikin ni wllh zan sa afitar dake kuma bazan gayawa kowa bani kawai rayuwar nasrim nake son kubutarwa kinga Nasrim y'ar kice kema".
dariya Barira tayi tace'' mommy dawayo zaki min to dan kin min aure ina zauna a k'ar k'ashin ki sai me ba wahala nake miki ba wahalan da nakeyi dake kin isa kiyiwa kan kine ko kudin ki zai miki to Wanda yasani aikin kudin da zai bani yanke talaucine nima yanzu gashin kaina zanje naci na dauki ma aikata masu yimin shidima duk iko da isan da kikayi min da wahalan da na sha akansu zan sauke maganan zaki sa asake ni malama kiyi ta kanki ni yanzu za azo ayi belling dina".
tana rufe bakin ta kafin mommy tashi magana akace Barira Adamu tazo aka bude mata har zata fita tajuya tace " ammm Mommy zandan bude akwain gol din ki zan Dan zab'i wanda suka min kinsan na zama Hajjjaju."
ta k'arashe maganan tana d'agawa mommy kafada tare da canza tafiya irin kita tama zama Hajiyar tafice police din yaja kofar yasake kullewa
dafe kanta mommy tayi tace BARIRA aminceciya ta ke duniya
bajimawa aka zo akace Mommy tazo ahankali tamek'e tabi yar sanda
Dr Hafsa tagani a zaune a falon station din tazuba uban takumi mommy dafa Dr Hafsa tayi firgir ta juyo mek'ewa tayi tsaye tace'' Fanna kece acikin wannan halin waini meyake faruwa ne meyasa duk wannan abubuwan suke faruwa dake Dr Fanna ke macece me son ibada me yawan kyauta mewancan tausayi me yasa why why Fanna"?.
zama mommy tayi tace'' Hafsa sai yanzu na gane duk akan me duk wannan abubuwan suke furuwa dani Dr Hafsa nayi kuskure babban duk wannan abunda yake samuna na gama nazarin hakkin mama Emaka ne mama ta tana Sona tasha wahala akaina Mama har faskaren itace dayi tayi tuyan kosai tayi dako akai na duk dan tabani ingan taccen rayuwa duk wanda ya batamin rai Ina yarinya Mama sai inda k'arfin ta ya k'are tasha fada da mutane a kaina ta nuna min gata da son da ban taba ganin wata uwar ta nunawa y'arta ba amma lokacin daya na gudu na barta akan soyayya da kuma ra ayin zama musulma burina duk ka yacika narayu cikin in'ima wanda harda masu aiki na ma motar da suka ga dama suke hawa a duniya gaba daya ahalin yanzu idan banzo na 8 a masu kudi ba to bazan haura na 10 ba amma nabar mahaifiyata da danginta cikin talauci yanzu idan mama emeka taji nice Dr Fanna 3brother zata yafemin nayi kuskure babban a da tsoron masifan mama emeka ne ya hanali zuwa amma yanzu ai ba abinda zata iyamin meyasa banje na sauk'e hakkin ta dayake kaina amatsayin y'a ba duk da airniyace tana da hakkin akaina Allah bazai barni ba Ina son ganin Mama na duniya ta shagalar dani na manta uwar ta haifeni sai yau na tuna da ita ina buk'atan adduar Mama Dr Hafsa mama ta kawai nake son gani tabbas hakkinta ne yafara bibiyata nasan ta rayu cikin kunci adalilin rashina ".
Dr Hafsa ta numfasa tace'' hakane amma yanzu mu fuskanci halinda kike cikin idan kika fita zamuje wajen Mama zata yafe mana maimunatu tamin bayani a rar rabe naje nasamu nasir amma yana gaya min wasu magan ganu da ban gansu dasu ba meyake faruwa".
Mommy cikin kuka tayiwa Dr Hafsa bayani
Numfasawa Dr Hafsa tayi tace'' kinsan wanake zargi yanzu kuma NASIR nake zargi doctor".
girgiza kai mommy tayi tace'' Nasir bazai taba min haka ba duk da bai goyi bayana ba nasan mutumne da yake bayan gaskiya akoda yaushi azaton sa Ina da lefine shiyasa bai shiga cikin lamarina ba amma nasan watarana zai kuka da kansa idan abin yabiyo ta kansa".
cikin b'acin rai Dr Hafsa tace'' Fanna ki ajiye duk wani yarda da ki kayiwa Nasir ki bude Idon ki idan ba haka ba wllh haka zai gama dake dama so dayawa abinda kake son tashi Allah zai jarrabeka ni danaji FURUCIN Nasir akan ki tabbas na zar geshi".
Mommy hannun Dr Hafsa takama tace'' Dr kidena zaigin Nasir akan me Nasir zai min haka".
Dr Hafsa tace'' akan dukiya mana ba kin dauki dukiyar ki gaba daya kin dank'a masa ma yayi nutso aciki yaji dad'i yana tunanin yazama nasa saboda baki da yaro namiji sai kuma ga Nasrim ta haifi maza kinga dukiya wata rana zai zama na Nasrim ne da yaran ta shiyasa ya kashe mijin ta da yaran ta kuma ya d'aura al'hakin kisan akan ita Nasrim yanzu haka kimga wannan *sammaci* ne na daukaka k'ara wai bai yarda da hukuncin da aka yankewa Nasrim na zama agidan yari ba sai de a yanke mata hukuncin kisa
kuma gashi kema ance kotu za aturaki kinga dukiya yazama nasa yanda yahau kan dukiyar nan ba Wanda ya isa ya k'owace".
Girgiza kai mommy tayi tace'' Ah Ah Ah Hafsa Kar ki rabamin hankali karki da samin wani abu azuciya akan Nasir Nasir Amana ne awajena kuma Nasir bazai taba min haka ba duk Wanda ya shirya wannan to da niyar yarabamu da Nasir yayi dama kuma wllh kowaye ba zanyi nasara Allah yana ji yana gani".
tsaki dr Hafsa tayi ta tashi zata tafi mommy ta rik'ota tace'' Hafsa ya Nasrim kin je wajen ta kuwa".?
cikin b'acin rai Dr Hafsa tace'' eh anji ma zan koma akwai lawyer da yace na rakashi Nasrim akwai taurin kai irin naki har yanzu taki bada hadin Kai tayi bayani yanda lawyer zasuyi aiki akan sa saboda cese babban ne a high court anan za ayi Shari'a amma yanzu kafin nan zanyi cuku cukun beliln din ki dan idan kina nan aikin bazai tafi yanda yakamata ba duk dama Ayman da Ramadan da Kamal suna bakin k'okarin su k.....
Police din da yake tsaye akan sune ya ce Hajiya lokaci yayi haka de mommy ta dashi Dr Hafsa kuma tawuce office din D P O
Difio yace Hajiya cese din doctor Fanna babban ne bazamu iya bada belling din ta ba yanzu haka ma cuku cukun turata kotu muke idan kotu ta bada beliln to Al'hamdulillah".
haka Dr Hafsa ta hakura ta karasa gida tana zuwa gida abakin get ta tadda motan yan sanda da kuma wasu motancin 3 A FULL har anbude mata get zata shiga wani police ya dakadar da ita dacewa ita suke jira sunyi arrested dinta cikin mamaki tace'' menayi motan da yake tsakiyan motocin 3Afull ya nuna mata fitowa tayi ta karasa wajen motan ahankali Nasir ya bude kofar yafito da k'afar sa daya wajen Ido cikin ido ya kalli Dr Hafsa
yace "Mom yakike"?.
"Lafiya Nasir meyake faruwa ne".
Numfasawa yayi tareda kunna mata recorder din muryar ta acikin wayan sa inda take cewa Nasir take zargi ya mek'a mata sai da tagama ji ta mek'a masa
tace "kenan a yan sandan ne aka samu wani muna fikin ya tura maka tattaunawar mu ko."