Sashe 77
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ahankali DR Hafsa ta ƙarasa ta zauna a bakin gadon tareda janyo Nasrim ta rungume sai da Nasrim taci kukan ta ya isheta Dr ta share mata hawaye cikin muryar lalashi
tace " haba Halima meyasa kika kasa daukan ƙaddara bayan nawani yafi naki muni Nasir yayi kuskure amma ki sani daga ƙarshe yafi kowa temaka muku keda Mommyn ki wllh badan Nasir ba Allah kadai yasan halin da zaku shiga ke da yaran ki da ita uwar taki kusuren Nasir wani muƙaddari ne da Allah kadai yabarwa kan sa sani amma ko hausawa sun ce wani baya haifan ɗan wani rabon Nasir shine gaba dana Agrif
kuma yanda Nasir yayi da dukiyar sa da ƙarfin sa dan yaga kun kuɓuta ya wanke lafin sa mana badan shiba maƙiya sunci galaba a gan ku dan Allah ki dena ganin lefin Nasir
ga masu lefin nan da suka daura miki lefin kisan kai suka kashe miki miji da yaran ki
Nasir yayi nadama a yanda Malam LADAN wanda Nasir ya zauna a gidan sa ya mana bayani Nasir yazama wani mutum na daban baki ga yanda ya dinga zai yano mana halayen Nasir masu kyau ba ki yafe masa ba ason ransa ya miji sharrin matar uba ni........
Nasrim katse dr dayi da sauri da cewa
"wllh Mamy bawani ba a son ransa ba bai can zaba yana nan a bayaduden sa wanda baya tsoron Allah bayyi nadama ba ko yanzu yamin abid..........
da sauri tayi shiru jin taso tayi ɓaram ɓarama."
gyada kai Dr Hafsa tayi tace "yar sarkin taurin kai ai ba wanda ya isa dake tunda iyayen ki maza ma sunyi sun haƙura sun samiki ido nima na kusa haƙura ai".
ta karashe maganan tana meƙewa tsaye
da sauri Nasrim ta kama hannun DR tana son tayi control din kanta ta share hawayen ta
tace "Dan Allah Mamy kiyi haƙuri na kasa cire abin a raina ne wllh ni kaɗai nasan me yake damuna Mamy ina tunanin ƙarshe rayuwata ne kawai yazo Mamy kuyi haƙuri ku yafemin".
Dr Hafsa komawa tayi ta zauna tace " kici gaba da addua kuma idan momyn ki tabaki ruwan addua ki ƙarba ki sha Allah yamiki albarka".
bayan angama breakfast Nasrim ta riga kowa sauƙowa a dining area tana son gujewa Abbaty dan ya fito karara ya nuna ra ayin sa akan ta ita tarasa meyasa ya takura ta ba ga izza ba da mijinta ya shekara biyar da mutuwa ba ya ne meta mana idan auren gida yake son sai ita
Abu yace "daughter har yanzu cinki bai koma normal yanda kike daba baƙya dauƙan duk nasihar da muke miki ko?".
Hajja ta tabe baki tace "ai wannan zumace sai da wuta yo dangin Emaka ce fa ai nafita a hanyar ta jiya da nayi mata maganan muje gidan wannan matar Ta soro me zuwa nan ina son yin fira ita kuma a kwai budedden baki wllh so tayi ta zageni tsabar baƙaƙen magan ganu irin nata ganin dalilin ta nasan Matar yo ban dama naci irin na matar ni HAJIYA MARYAMA UWAR THREE BROTHER wlllh na wuce nayi da wata badogariya mai zama a soron fada".
dariya su Izza suka saka shima Abbaty darinyan yayi dare da meƙewa a wayance zai bi bayan Nasrim
Mommy tace "Adamu akwai aikin da zamuyi fa yanzu ".
wani diri diri yayi yana nuna wayan sa yace " ok Mommy zan dan amsa waya ne ya ƙarashe makanan yana sauƙa a dining area din ya fice Nasrim jin kamar an biyo ta yasa ta fara sauri hakan ko bata san ta saka Abbaty cikin wani yanayi ba yan komai na jikin yake kaɗawa cikin sauri yasha gaban ta
yace "wai ke ba ance kina saka shijab ba shiyasa wllh ni ban ga lafin bos ba dan yayi rapping din ki saboda suciya tafi komai laushi".
haba Ya Abbaty naga rigana bawani mai nuna jiki bane bubu ne ko fita zan iya yi dashi ni idan anamin haka sai na dinga ganin kaina daban".
,"Eh amma dan Allah ki dinga saka shijab saboda gudun kuskure san nan kuma na zone naji amsa ta ya muke ciki."?
daure fuska tayi tace "Abbaty nifa ta kaina nake kaga Abu yace yabamu wata shidda mufito da mazajen aure na nemi alfarman abari na yaye Lil Agrf ma yace Ah ah kafin kolacin ya isa yaye tunda yanzu yafara tafiya to gaskiya bazan iya zaɓa maka macce ba kuma ma wai acikin gidan nan to ko Izza kake so".
girgiza kai yayi yace " ba Izza bade Izza ai tafini tsawo idan muka tsaya tana kallon tsaƙir kaina kinga an fison tsawon macce da namiji ya daidai ta ko shi namijin yafi maccen tsawo kin ga kamar nidake dinnan tsawon mu ɗaya kin ga dai_dai kenan".
murmushi tayi cikin son wayin cewa
tace ''to de ba dai_dai tsawoka sai Humee
idan kuma su Zainab su Muwadda zaka jira kai murramin sune ba aure a tsakanin ku haka Humee din murmushi yayi yana dai-dai ta tsayuwar sa sosai tare da cusa hannun cikin aljihu
yace "zan iya faɗan wani abu".?
cikin hade rai tace "zaka iya mana amma bana son ɓata lokaci ina son fita ne"
yace _inde ina raye nasamu wacce zan aura ki kula dani sosai in babuke bazan iya rayuwa ba_
dariya tayi tace " gaskiya Sumayya ko Surayya mudurwan nan taka tayi ƙokari haka ake faɗan soyayya dan Allah kazo na koya maka irin kalaman da zakayi saurin sayan duk wacce kake wllh idan bakayi wasa ba ayi kwantai".
ta ƙarashe maganan tana shirin raɓewa ta wuce da sauri ya kamo hannun ta
ta kalle shi ta maida idon ta kan hannu nasu zatayi magana ya rigata
yace Halima serius ke nake so dan Allah me kike son ya zama Alama dan ki yarda nifa ke nake
amma kina nuna ke baki san yanda kike a cik.........
da kata ya Abbbaty ni kuma ba zan iya auren gida ba ka fita ka somo taka banason abin da yake faruwa yafito hakan bazai mana daɗi ba"
ta juya zata tafi
cikin ɓacin rai yace Halima auren gida shine rufin a sirin ki ko kin manta ke din tako ina kina da tabo duk wanda zaki aura inba ɗan cikin gidan nan bane wllh ran kine zai ɓaci ko shi mijin bai koran ta miji ba to dan ginsa zasu miki Nasrim kina da tabo ta kowane hanya har yanzu dayawan mutane basu yarda ba ke kika kashe Haruna da yaran ki ba
magan ganu suna yawo shiyasa na yanke hukunci ni na aureki ba me miki kori har iya ƙarshen rayuwar".
cikin wani irin ɓacin rai ta kalleshi
tace "shi yasa na yankewa kaina hukuncin bani ba aure sai de amin dole idan aka min dole kuma duk irin zaman da zanyi dashi shi ya saya da kuɗin sa".
tayi saurin shigewa dan kar ya sake faɗan abinda zai sake bata mata rai
a falo ta samu su Zeenat ta kalli Khaflan
tace " kai kunyi letti fa me ya hana ku fita gasu Abdul can awajen mota suna jiran ku ".
Zeenat ta cuno baki Khafla yace "Mami wancen Mama Bariran ce mana bata haɗa mana basket din mu ba".
ta kallin a gogo tace
"ok ku wuce driver zai biyo ku dashi".
yana hura hanci yaja hannu Zeenat
Nasrim tace " daughter adawo lafiya Allah ya kare ku daga dukan sharri".
"Amin Mamy.
in ji Zeenat
Khaflan yace "Mamy ni bazaki min adduar ba".
Khaflan kai din ne ai komai faɗa Allah ya dawo min daku lafiya kaji Allah kuma ya shirye ka".
murmushi yayi yace " I love my Mom".
murmushi tayi ta girgiza kai saurin fushin yaron da saurin sauƙowar sa yana bata mamaki
a fili kuma ta ƙarasa inda yake ta dafa kan sa idon ta ya cicciko da ƙolla tana mugun tausayin Khaflan tasan duk daren daɗewa rayuwar sa zata kunta ta
ɗagowa yayi yana gigiza mata kai yace "Mamy ba nace ki dena kuka ba papa ya gaya min su FAYYAT da ABBA suna aljannan sun fimu jin daɗi kuma muma ai zamu mutu papa yace idan ina sallah ina karatun Qur ani ina gaida manya idan na mutu zan gansu a cikin aljannan Mamy ai kema kina karatun Qur ani kina sallah kina gaida manya zaki shiga aljanna".
ya ƙarashe maganan yana dauke mata ƙallan da ya zubo mata ya sake cewa I love my Mamy
thannun ta sa ta rungume shi sa tace "I love too my son kuje ko".
ficewa sukayi suna ɗaga mata hannu murmushi take musu sai da suƙa ƙarasa ficewa tayi ɓan garen kitchen din ta samu Barira a tsaye akan Maryam da take ta faman haɗa Bread zata soya
Nasrim tace "Aunty Barira wai ya kukayi da mutumin naki ne har lokaci yayi ba ahada masa abinci ba".?
Barira tace " ranki shi daɗe kinsan halin mutumin jiya fa yasaka na masa wannan abun sherba ko me yema oho da yazo sai yake ta cewa yaji daɗin sa nida son gwaninta na tashi tun asuba ina ta fama yan ka naman ma ƙadai aiki ne amma yaron na dayake shi MAI WUYAR BADAN CI ne yana gani yace shide ba zai tafi dashi ba kin ga abin da yace yana so to nikuma ban iya ba nasa Kulu ta masa yace baya cin abincin hannu Kulu ƙazama ce dole na naje babban kitchen na samo Maryam gashima an kusa kinsan shi baya zuwa da abinci kaɗan mutum ne mai jama'a".
tace " haba Halima meyasa kika kasa daukan ƙaddara bayan nawani yafi naki muni Nasir yayi kuskure amma ki sani daga ƙarshe yafi kowa temaka muku keda Mommyn ki wllh badan Nasir ba Allah kadai yasan halin da zaku shiga ke da yaran ki da ita uwar taki kusuren Nasir wani muƙaddari ne da Allah kadai yabarwa kan sa sani amma ko hausawa sun ce wani baya haifan ɗan wani rabon Nasir shine gaba dana Agrif
kuma yanda Nasir yayi da dukiyar sa da ƙarfin sa dan yaga kun kuɓuta ya wanke lafin sa mana badan shiba maƙiya sunci galaba a gan ku dan Allah ki dena ganin lefin Nasir
ga masu lefin nan da suka daura miki lefin kisan kai suka kashe miki miji da yaran ki
Nasir yayi nadama a yanda Malam LADAN wanda Nasir ya zauna a gidan sa ya mana bayani Nasir yazama wani mutum na daban baki ga yanda ya dinga zai yano mana halayen Nasir masu kyau ba ki yafe masa ba ason ransa ya miji sharrin matar uba ni........
Nasrim katse dr dayi da sauri da cewa
"wllh Mamy bawani ba a son ransa ba bai can zaba yana nan a bayaduden sa wanda baya tsoron Allah bayyi nadama ba ko yanzu yamin abid..........
da sauri tayi shiru jin taso tayi ɓaram ɓarama."
gyada kai Dr Hafsa tayi tace "yar sarkin taurin kai ai ba wanda ya isa dake tunda iyayen ki maza ma sunyi sun haƙura sun samiki ido nima na kusa haƙura ai".
ta karashe maganan tana meƙewa tsaye
da sauri Nasrim ta kama hannun DR tana son tayi control din kanta ta share hawayen ta
tace "Dan Allah Mamy kiyi haƙuri na kasa cire abin a raina ne wllh ni kaɗai nasan me yake damuna Mamy ina tunanin ƙarshe rayuwata ne kawai yazo Mamy kuyi haƙuri ku yafemin".
Dr Hafsa komawa tayi ta zauna tace " kici gaba da addua kuma idan momyn ki tabaki ruwan addua ki ƙarba ki sha Allah yamiki albarka".
bayan angama breakfast Nasrim ta riga kowa sauƙowa a dining area tana son gujewa Abbaty dan ya fito karara ya nuna ra ayin sa akan ta ita tarasa meyasa ya takura ta ba ga izza ba da mijinta ya shekara biyar da mutuwa ba ya ne meta mana idan auren gida yake son sai ita
Abu yace "daughter har yanzu cinki bai koma normal yanda kike daba baƙya dauƙan duk nasihar da muke miki ko?".
Hajja ta tabe baki tace "ai wannan zumace sai da wuta yo dangin Emaka ce fa ai nafita a hanyar ta jiya da nayi mata maganan muje gidan wannan matar Ta soro me zuwa nan ina son yin fira ita kuma a kwai budedden baki wllh so tayi ta zageni tsabar baƙaƙen magan ganu irin nata ganin dalilin ta nasan Matar yo ban dama naci irin na matar ni HAJIYA MARYAMA UWAR THREE BROTHER wlllh na wuce nayi da wata badogariya mai zama a soron fada".
dariya su Izza suka saka shima Abbaty darinyan yayi dare da meƙewa a wayance zai bi bayan Nasrim
Mommy tace "Adamu akwai aikin da zamuyi fa yanzu ".
wani diri diri yayi yana nuna wayan sa yace " ok Mommy zan dan amsa waya ne ya ƙarashe makanan yana sauƙa a dining area din ya fice Nasrim jin kamar an biyo ta yasa ta fara sauri hakan ko bata san ta saka Abbaty cikin wani yanayi ba yan komai na jikin yake kaɗawa cikin sauri yasha gaban ta
yace "wai ke ba ance kina saka shijab ba shiyasa wllh ni ban ga lafin bos ba dan yayi rapping din ki saboda suciya tafi komai laushi".
haba Ya Abbaty naga rigana bawani mai nuna jiki bane bubu ne ko fita zan iya yi dashi ni idan anamin haka sai na dinga ganin kaina daban".
,"Eh amma dan Allah ki dinga saka shijab saboda gudun kuskure san nan kuma na zone naji amsa ta ya muke ciki."?
daure fuska tayi tace "Abbaty nifa ta kaina nake kaga Abu yace yabamu wata shidda mufito da mazajen aure na nemi alfarman abari na yaye Lil Agrf ma yace Ah ah kafin kolacin ya isa yaye tunda yanzu yafara tafiya to gaskiya bazan iya zaɓa maka macce ba kuma ma wai acikin gidan nan to ko Izza kake so".
girgiza kai yayi yace " ba Izza bade Izza ai tafini tsawo idan muka tsaya tana kallon tsaƙir kaina kinga an fison tsawon macce da namiji ya daidai ta ko shi namijin yafi maccen tsawo kin ga kamar nidake dinnan tsawon mu ɗaya kin ga dai_dai kenan".
murmushi tayi cikin son wayin cewa
tace ''to de ba dai_dai tsawoka sai Humee
idan kuma su Zainab su Muwadda zaka jira kai murramin sune ba aure a tsakanin ku haka Humee din murmushi yayi yana dai-dai ta tsayuwar sa sosai tare da cusa hannun cikin aljihu
yace "zan iya faɗan wani abu".?
cikin hade rai tace "zaka iya mana amma bana son ɓata lokaci ina son fita ne"
yace _inde ina raye nasamu wacce zan aura ki kula dani sosai in babuke bazan iya rayuwa ba_
dariya tayi tace " gaskiya Sumayya ko Surayya mudurwan nan taka tayi ƙokari haka ake faɗan soyayya dan Allah kazo na koya maka irin kalaman da zakayi saurin sayan duk wacce kake wllh idan bakayi wasa ba ayi kwantai".
ta ƙarashe maganan tana shirin raɓewa ta wuce da sauri ya kamo hannun ta
ta kalle shi ta maida idon ta kan hannu nasu zatayi magana ya rigata
yace Halima serius ke nake so dan Allah me kike son ya zama Alama dan ki yarda nifa ke nake
amma kina nuna ke baki san yanda kike a cik.........
da kata ya Abbbaty ni kuma ba zan iya auren gida ba ka fita ka somo taka banason abin da yake faruwa yafito hakan bazai mana daɗi ba"
ta juya zata tafi
cikin ɓacin rai yace Halima auren gida shine rufin a sirin ki ko kin manta ke din tako ina kina da tabo duk wanda zaki aura inba ɗan cikin gidan nan bane wllh ran kine zai ɓaci ko shi mijin bai koran ta miji ba to dan ginsa zasu miki Nasrim kina da tabo ta kowane hanya har yanzu dayawan mutane basu yarda ba ke kika kashe Haruna da yaran ki ba
magan ganu suna yawo shiyasa na yanke hukunci ni na aureki ba me miki kori har iya ƙarshen rayuwar".
cikin wani irin ɓacin rai ta kalleshi
tace "shi yasa na yankewa kaina hukuncin bani ba aure sai de amin dole idan aka min dole kuma duk irin zaman da zanyi dashi shi ya saya da kuɗin sa".
tayi saurin shigewa dan kar ya sake faɗan abinda zai sake bata mata rai
a falo ta samu su Zeenat ta kalli Khaflan
tace " kai kunyi letti fa me ya hana ku fita gasu Abdul can awajen mota suna jiran ku ".
Zeenat ta cuno baki Khafla yace "Mami wancen Mama Bariran ce mana bata haɗa mana basket din mu ba".
ta kallin a gogo tace
"ok ku wuce driver zai biyo ku dashi".
yana hura hanci yaja hannu Zeenat
Nasrim tace " daughter adawo lafiya Allah ya kare ku daga dukan sharri".
"Amin Mamy.
in ji Zeenat
Khaflan yace "Mamy ni bazaki min adduar ba".
Khaflan kai din ne ai komai faɗa Allah ya dawo min daku lafiya kaji Allah kuma ya shirye ka".
murmushi yayi yace " I love my Mom".
murmushi tayi ta girgiza kai saurin fushin yaron da saurin sauƙowar sa yana bata mamaki
a fili kuma ta ƙarasa inda yake ta dafa kan sa idon ta ya cicciko da ƙolla tana mugun tausayin Khaflan tasan duk daren daɗewa rayuwar sa zata kunta ta
ɗagowa yayi yana gigiza mata kai yace "Mamy ba nace ki dena kuka ba papa ya gaya min su FAYYAT da ABBA suna aljannan sun fimu jin daɗi kuma muma ai zamu mutu papa yace idan ina sallah ina karatun Qur ani ina gaida manya idan na mutu zan gansu a cikin aljannan Mamy ai kema kina karatun Qur ani kina sallah kina gaida manya zaki shiga aljanna".
ya ƙarashe maganan yana dauke mata ƙallan da ya zubo mata ya sake cewa I love my Mamy
thannun ta sa ta rungume shi sa tace "I love too my son kuje ko".
ficewa sukayi suna ɗaga mata hannu murmushi take musu sai da suƙa ƙarasa ficewa tayi ɓan garen kitchen din ta samu Barira a tsaye akan Maryam da take ta faman haɗa Bread zata soya
Nasrim tace "Aunty Barira wai ya kukayi da mutumin naki ne har lokaci yayi ba ahada masa abinci ba".?
Barira tace " ranki shi daɗe kinsan halin mutumin jiya fa yasaka na masa wannan abun sherba ko me yema oho da yazo sai yake ta cewa yaji daɗin sa nida son gwaninta na tashi tun asuba ina ta fama yan ka naman ma ƙadai aiki ne amma yaron na dayake shi MAI WUYAR BADAN CI ne yana gani yace shide ba zai tafi dashi ba kin ga abin da yace yana so to nikuma ban iya ba nasa Kulu ta masa yace baya cin abincin hannu Kulu ƙazama ce dole na naje babban kitchen na samo Maryam gashima an kusa kinsan shi baya zuwa da abinci kaɗan mutum ne mai jama'a".