Sashe 95
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"ummm Humme it surprise me too,
and i have never thought it will happened yayi sauri nima banso haka ba".
murmushi Humaira tayi tace
"am happy namiki murnar dacewa kam kiyyi dole ki kira kanki da mai sa'a".
haka de sukayi ta fira duk akan Nasir
Humaira tace "niko Nacy kun samu kunyi magana da Izza kuwa".?
Nasrim tace "rabu da Ƴar iska nasha mata magana tana budewa tagani amma ba ripple daga k'arshema ina gani tayi blocking dina ma dan bana ganinta online bakiga jiya a 3 brother family suna ta zance da Zahra ina shigowa bata ƙara magana ba meyayi zafi".
" kai Nasy ban sanki da saurin fassara mutum ba kina da bada uzzuri kuma kiduba Beloved family naga tamiki magana acan."
"ok zan duba".
Hamairah tace "yanzu misali idan akace Ya Agrif yazo da shida Nasir wa zaki zaɓa?.
wani irin faduwa gaban Nasrim yayi
amma ta daure tace "inda zai zo ai ban auri wani ba koda shikara 50 zanyi bakamar ke da kika kasa jiran shekara 20 ba Agrif bazai dawo ba da zai dawo da yazo asan da nake kukan ya dawo kinga kashe wayar ki zanje duba yarana".
kafin Humaira ta bada amsa Nasrim ta kashe wayan tana mek'ewa tsaye ta han goshi ta cikin mirror yana sakar mata murmushi
hannun ta yakama yace "masha Allah kinfi kyau yin kyau matata sirrina farin cikina."
murmurhi tayi tace "abin alfaharina Rujulussalihi kafini kyau".
ajere suke saukowa hannun su sarke da na juna tun a saman suke kallon yaran sai faman wasa suke Abdul ne kawai bayanan Khaflan ne yafara hangosu
yace wow papa kunyi kyau kutsaya ku tsaya anan kan step din".
dasauri ya dauko camera din sa ya fara haskasu yana nuna musu yanda zasuyi
"yawwa Mami kidan kwanto jikin papa yawwa ku kalli juna yawwa kuyi kamar zakuyi kissing yawwa Mami ɗan ɗago gemun papa kuna dariya yawwa ku ƙaraso tsakiyar palo bari nayi setting camera sai muyi duk kan mu kai kuzo yacewa yaran so ɗaya sukayi na dukkan su Nasrim ta shafa cikin ta tana kallon setting dining din
Nasir yace "my son ina abincin da aka kawo kunci naku ko yayi maganan yana kama hannun Nasrim suka ƙarasa dining din shayi mai kauri yafara haɗa mata da kansa ya fara bata duk sauran yaran idan suka zo suka faida su suke komawa kan wasan su amma banda Khaflan sasu yayi agaba yana zuba manyance wai dole sai Nasrim ma tayi feeding din papa
wunin ranan de da zumudin Nasir akayi shi tattali kam Nasrim tasha
bayan sun tafi masallaci itama tayi nata tasaka yaran mata agaba suma sukayi sallan su daidai ba wanda tayiwa gyara daga nan tace suje su taya Rukayya fira
wayan tane yayi rig tana dauka taga Mommy wani irin kunya taji dan tasan Mommy tasan komai kamar bazata ɗaga ba amma taɗaga cikin sanyi murya tayi mata sallama tare da gaidata
"lafiya Nasrim ina fatan kin fara amfani da abinda Rukkaya ta kawo miki ban zaci abin zai zo da sauki haka ba shiyasa ban miki komai ba amma ki dage da amfani da na tsugunnon nan sosai shi kadai zai temaka miki kafin nan da kwana goma zakuzo bikin Abbaty .
Nasrim Nasir mutum ne mai saukin kai idan kika iya zama dashi amma idan baki fashimceshi ba zaki dauka yafi dutse tauri kai kiyi hakuri da halinsa
dan Allah kizama mai kiyaye dokokin sa kinji".
ajiyar zuciya Nasrim ta sauke tace
"mommy by the god grace you will thank me, but not to think I failed you mommy zanyi duk yanda zanyi dan naga nazauna lafiy dashi baki da damuwa dani insha Allah".
sosai mommy ta mata nasiha mai ratsa zuciya kafin sukayi sallama
haka lokacin cin abincin dare ma akaci cikin jin dadi da nishadi hankalin sa da kulawan sa yana kan dukkan motsin
ta
bayan gama cin abinci akwai aikin da yazame masa dole yameƙe tareda
cewa please my "Nan zan barki da yara akwai wani aiki". duk ya sumbaci yara yajuya zai hau sama Khafla
yace "papa bakayi kissing din Mami ba.."
yasalam yace a zuciyar sa akwai matsala idan yace zayi kiss nata za a samu babban matsala afili ko bai juyo ba yace " sorry Mami idan nafito zanyi miki naki"
da sauri sauri yake taka step din har suka dena ganin sa
Nasrim numfashi ta sauke tare da maida idon ta kan abincin da spoon kawai take juyawa
yana cikin aikin yaga kira daga Mommy ɓata rai yayi alaman shagwaba kamar bazai dauka bade ya dauka
shiru yayi itama shirun tayi can tace "kana jina ".
ataƙyaice yace " yes".
"ina son gobe Halima da yara suzo kasan za'afara shidimar bikin Abbaty bayan nan sai ita Halima ta koma yara kuma zasu koma School ".
"ok Mommy yara zasu je amma banda my Nan bata da rabon ganin bikin brother".
"shikenan wannan ikon kane amma a kaɗomin yara dan gidan yazama kamar kango Hajja tana ta masifa".
murmushi yayi yace
"Hajja ta kenan akwana biyun har tafara idan sun dawo nan da zama fa dan suna gama primary duk zasu dawo nan
Mommy kuma sai kika rufe min waya na kira na gaisheki dasafe Mommy Nana tayi Mommy Nan dita macce ce sosai Mom....
cikin son yanke maganan Mommy tace shikenan Allah yabaku hakurin jure halin juna".
Ameen Mommy kar kiji komai if there's love you can manage with each to her".
ajiyar zuciya mommy ta sauke tace " haka nake fata Allah yasake ninka muku kaunan juna
zaman ku tare shine kwanciyar hankali na shine fari ciki na idan na tuna kuna tare sai naji kamar bamu shiga wani damuwa ko tashin hankali ba adduar da zan dege dayi Allah yabarmu cikin wannan moment din mai dadin ji".
"Ameen Mommy amma kiyi Addur Allah yasake ninka sona azuciyar Halima ni kibarni ahaka idan yafi haka to zan zama macce ita ta zama namijin nikuma inason na zama mai jarumtan da zanfi ƙarfin gidana Mommy tana min ƙwarjini sosai".
dariya Mammy tayi tace "no ɗana bazai taba zama tace ba NASARAN KOGANI KAFI MUTUM fa wacece Halima" .
Mommy ina sonta nefa over
Nasrim da take tsaye abayan sa faɗawa bayan sa tayi ta kafa harshen ta a jijiyar gefin wuyan sa
wani ƙara yasa yace "washhh Mommy zata kashe miki ni kin ganta ko washhhhhhhh".
Mommmy kashe wayan tayi tana murmushi dole ta dage da addua da sadaka Allah ya barmata yaran ta abin Alfaharin ta cikin wannan yanayin
*bayan wata 6*
cike da mamaki Nasir ya ware idanu shi yana kallon Dr din with low and matured tone
cikin wani irin yanayin farin ciki
yace" ciki u mean wife is pregnant".?
Dr yayi murmushi yana meƙa masa shedar gwajin
cikin sauri ya karɓa ya bude tareda ware idanuwan sa akan takardar
cikin wani irin farin cikin da bai sanda shi ba ya daga hannuwa sama yayi godiya yajiya ya dubi gabar yayi sujudur shukur
yace " Ya ilashi im blessed".
ya meke ya nayiwa dr godiya kamar shi yabashi cikin yakeji
manta da driver yayi yafada mota da kansa ya bara tukawa yana mai maita Alhamdulallah security din sa suka rufa masa baya tun a free parlour ya fara zan baɗa mata ƙira
"My Nann..
Nasrim da take shirin kwanciya taji ƙira kamar daga sama dafe kanta da take jin hajijiya tayi da sauri ya ƙaraso gadon yana hayewa ya rungumota yace " bansan da bakin da zan gode miki ba NAN tunda kika shigo rayuwata kike haska shi da farin ciki NANA....
ya sauke numfashi a hankali yana shafa cikinta yace kinsan inada ajiya har na wata 2 anan meyasa kika ɓoyemin dama nace wancan watan banga period din kiba kikace kinyi da ina chaina meyasa kika boye min".
"soboda banso hakan ba banso na samu ciki dawuri haka ba".
take moment din sa ya canza
yace "but why did you say all that Nana ".
Nunfashi ta sauke
tace " saboda ina son in huta ta mijina ciki reno takura ne kaga fa yanzu aiki ya hanaka muje Nigeria Mommy sai fada take naki komawa ina missing gida musamman Hajja da tunda nazo ban ganta ba maganan
honeymoon ma kamanta dashi ina son nayi yawo".
"Nana ciki da reno bazai hanamu komai ba iyaka ki haifune fa mukaiwa Mommy tayi mana reno idan yafara girma mu karbo kayan mu maganan aiki kiyi hakuri da yanayin mijin ki shi mai nemane ina da mutane sosai a karkashina wanda dani suka dogara mutane da bansan adadin suba idan ban nema ba yazanyi ni nasan idan dan ni da family nane iya abinda natara ya ishemu to Al'umman da suke ƙasana sunfi dubu goma su zaki gani jinin mu jinin nema ne aciki aka haifemu aciki zamu tafi ke kima godewa Allah kina ganina kullum Mommy fa ada sai tayi wata shidda bata saka Abbana a idonta ba Mommy batasan dadin aure ba sai da ta auri Daddy
maganan Hajja kuma insha Allah cikin satin nan zakigan su harda Ta soro ma baza su tafiba sai kin haifu sai mutafi can muyi suna
cikin murna Nasrim ta ƙen ƙeneshi ".
Humairah ta kalli Nasrim tace "yanzu kina nufin har kin samu ciki ni ina nan gaskiya keda Izza akwai haɗama itama wai cikin wata shida ita kamma daga zuwa ta samu dagaku har mazajen ku jarababbu ne".
dariya Nasrim tayi tace "Allah sarki Rujulussalih na a na maka fassara a bai bai
wllh Humme Rajulu na bashida wani jaraba ga hakuri idan kina neman jarababben kika samu Yaya Agrif to an rufe kinsan halitta halitta ne shi Nasir yana da dogon manhoon tare da kauri dawuri yake samun nutsuwa yakuma kamsar da macce cikin nutsuwa da jin daɗi amma Agrif abun wani dan firit gashi bawani tsawon kinrki sai dan karen jaraba da ƙarfin tsiya ayi ta fama kafin a gamsu".
and i have never thought it will happened yayi sauri nima banso haka ba".
murmushi Humaira tayi tace
"am happy namiki murnar dacewa kam kiyyi dole ki kira kanki da mai sa'a".
haka de sukayi ta fira duk akan Nasir
Humaira tace "niko Nacy kun samu kunyi magana da Izza kuwa".?
Nasrim tace "rabu da Ƴar iska nasha mata magana tana budewa tagani amma ba ripple daga k'arshema ina gani tayi blocking dina ma dan bana ganinta online bakiga jiya a 3 brother family suna ta zance da Zahra ina shigowa bata ƙara magana ba meyayi zafi".
" kai Nasy ban sanki da saurin fassara mutum ba kina da bada uzzuri kuma kiduba Beloved family naga tamiki magana acan."
"ok zan duba".
Hamairah tace "yanzu misali idan akace Ya Agrif yazo da shida Nasir wa zaki zaɓa?.
wani irin faduwa gaban Nasrim yayi
amma ta daure tace "inda zai zo ai ban auri wani ba koda shikara 50 zanyi bakamar ke da kika kasa jiran shekara 20 ba Agrif bazai dawo ba da zai dawo da yazo asan da nake kukan ya dawo kinga kashe wayar ki zanje duba yarana".
kafin Humaira ta bada amsa Nasrim ta kashe wayan tana mek'ewa tsaye ta han goshi ta cikin mirror yana sakar mata murmushi
hannun ta yakama yace "masha Allah kinfi kyau yin kyau matata sirrina farin cikina."
murmurhi tayi tace "abin alfaharina Rujulussalihi kafini kyau".
ajere suke saukowa hannun su sarke da na juna tun a saman suke kallon yaran sai faman wasa suke Abdul ne kawai bayanan Khaflan ne yafara hangosu
yace wow papa kunyi kyau kutsaya ku tsaya anan kan step din".
dasauri ya dauko camera din sa ya fara haskasu yana nuna musu yanda zasuyi
"yawwa Mami kidan kwanto jikin papa yawwa ku kalli juna yawwa kuyi kamar zakuyi kissing yawwa Mami ɗan ɗago gemun papa kuna dariya yawwa ku ƙaraso tsakiyar palo bari nayi setting camera sai muyi duk kan mu kai kuzo yacewa yaran so ɗaya sukayi na dukkan su Nasrim ta shafa cikin ta tana kallon setting dining din
Nasir yace "my son ina abincin da aka kawo kunci naku ko yayi maganan yana kama hannun Nasrim suka ƙarasa dining din shayi mai kauri yafara haɗa mata da kansa ya fara bata duk sauran yaran idan suka zo suka faida su suke komawa kan wasan su amma banda Khaflan sasu yayi agaba yana zuba manyance wai dole sai Nasrim ma tayi feeding din papa
wunin ranan de da zumudin Nasir akayi shi tattali kam Nasrim tasha
bayan sun tafi masallaci itama tayi nata tasaka yaran mata agaba suma sukayi sallan su daidai ba wanda tayiwa gyara daga nan tace suje su taya Rukayya fira
wayan tane yayi rig tana dauka taga Mommy wani irin kunya taji dan tasan Mommy tasan komai kamar bazata ɗaga ba amma taɗaga cikin sanyi murya tayi mata sallama tare da gaidata
"lafiya Nasrim ina fatan kin fara amfani da abinda Rukkaya ta kawo miki ban zaci abin zai zo da sauki haka ba shiyasa ban miki komai ba amma ki dage da amfani da na tsugunnon nan sosai shi kadai zai temaka miki kafin nan da kwana goma zakuzo bikin Abbaty .
Nasrim Nasir mutum ne mai saukin kai idan kika iya zama dashi amma idan baki fashimceshi ba zaki dauka yafi dutse tauri kai kiyi hakuri da halinsa
dan Allah kizama mai kiyaye dokokin sa kinji".
ajiyar zuciya Nasrim ta sauke tace
"mommy by the god grace you will thank me, but not to think I failed you mommy zanyi duk yanda zanyi dan naga nazauna lafiy dashi baki da damuwa dani insha Allah".
sosai mommy ta mata nasiha mai ratsa zuciya kafin sukayi sallama
haka lokacin cin abincin dare ma akaci cikin jin dadi da nishadi hankalin sa da kulawan sa yana kan dukkan motsin
ta
bayan gama cin abinci akwai aikin da yazame masa dole yameƙe tareda
cewa please my "Nan zan barki da yara akwai wani aiki". duk ya sumbaci yara yajuya zai hau sama Khafla
yace "papa bakayi kissing din Mami ba.."
yasalam yace a zuciyar sa akwai matsala idan yace zayi kiss nata za a samu babban matsala afili ko bai juyo ba yace " sorry Mami idan nafito zanyi miki naki"
da sauri sauri yake taka step din har suka dena ganin sa
Nasrim numfashi ta sauke tare da maida idon ta kan abincin da spoon kawai take juyawa
yana cikin aikin yaga kira daga Mommy ɓata rai yayi alaman shagwaba kamar bazai dauka bade ya dauka
shiru yayi itama shirun tayi can tace "kana jina ".
ataƙyaice yace " yes".
"ina son gobe Halima da yara suzo kasan za'afara shidimar bikin Abbaty bayan nan sai ita Halima ta koma yara kuma zasu koma School ".
"ok Mommy yara zasu je amma banda my Nan bata da rabon ganin bikin brother".
"shikenan wannan ikon kane amma a kaɗomin yara dan gidan yazama kamar kango Hajja tana ta masifa".
murmushi yayi yace
"Hajja ta kenan akwana biyun har tafara idan sun dawo nan da zama fa dan suna gama primary duk zasu dawo nan
Mommy kuma sai kika rufe min waya na kira na gaisheki dasafe Mommy Nana tayi Mommy Nan dita macce ce sosai Mom....
cikin son yanke maganan Mommy tace shikenan Allah yabaku hakurin jure halin juna".
Ameen Mommy kar kiji komai if there's love you can manage with each to her".
ajiyar zuciya mommy ta sauke tace " haka nake fata Allah yasake ninka muku kaunan juna
zaman ku tare shine kwanciyar hankali na shine fari ciki na idan na tuna kuna tare sai naji kamar bamu shiga wani damuwa ko tashin hankali ba adduar da zan dege dayi Allah yabarmu cikin wannan moment din mai dadin ji".
"Ameen Mommy amma kiyi Addur Allah yasake ninka sona azuciyar Halima ni kibarni ahaka idan yafi haka to zan zama macce ita ta zama namijin nikuma inason na zama mai jarumtan da zanfi ƙarfin gidana Mommy tana min ƙwarjini sosai".
dariya Mammy tayi tace "no ɗana bazai taba zama tace ba NASARAN KOGANI KAFI MUTUM fa wacece Halima" .
Mommy ina sonta nefa over
Nasrim da take tsaye abayan sa faɗawa bayan sa tayi ta kafa harshen ta a jijiyar gefin wuyan sa
wani ƙara yasa yace "washhh Mommy zata kashe miki ni kin ganta ko washhhhhhhh".
Mommmy kashe wayan tayi tana murmushi dole ta dage da addua da sadaka Allah ya barmata yaran ta abin Alfaharin ta cikin wannan yanayin
*bayan wata 6*
cike da mamaki Nasir ya ware idanu shi yana kallon Dr din with low and matured tone
cikin wani irin yanayin farin ciki
yace" ciki u mean wife is pregnant".?
Dr yayi murmushi yana meƙa masa shedar gwajin
cikin sauri ya karɓa ya bude tareda ware idanuwan sa akan takardar
cikin wani irin farin cikin da bai sanda shi ba ya daga hannuwa sama yayi godiya yajiya ya dubi gabar yayi sujudur shukur
yace " Ya ilashi im blessed".
ya meke ya nayiwa dr godiya kamar shi yabashi cikin yakeji
manta da driver yayi yafada mota da kansa ya bara tukawa yana mai maita Alhamdulallah security din sa suka rufa masa baya tun a free parlour ya fara zan baɗa mata ƙira
"My Nann..
Nasrim da take shirin kwanciya taji ƙira kamar daga sama dafe kanta da take jin hajijiya tayi da sauri ya ƙaraso gadon yana hayewa ya rungumota yace " bansan da bakin da zan gode miki ba NAN tunda kika shigo rayuwata kike haska shi da farin ciki NANA....
ya sauke numfashi a hankali yana shafa cikinta yace kinsan inada ajiya har na wata 2 anan meyasa kika ɓoyemin dama nace wancan watan banga period din kiba kikace kinyi da ina chaina meyasa kika boye min".
"soboda banso hakan ba banso na samu ciki dawuri haka ba".
take moment din sa ya canza
yace "but why did you say all that Nana ".
Nunfashi ta sauke
tace " saboda ina son in huta ta mijina ciki reno takura ne kaga fa yanzu aiki ya hanaka muje Nigeria Mommy sai fada take naki komawa ina missing gida musamman Hajja da tunda nazo ban ganta ba maganan
honeymoon ma kamanta dashi ina son nayi yawo".
"Nana ciki da reno bazai hanamu komai ba iyaka ki haifune fa mukaiwa Mommy tayi mana reno idan yafara girma mu karbo kayan mu maganan aiki kiyi hakuri da yanayin mijin ki shi mai nemane ina da mutane sosai a karkashina wanda dani suka dogara mutane da bansan adadin suba idan ban nema ba yazanyi ni nasan idan dan ni da family nane iya abinda natara ya ishemu to Al'umman da suke ƙasana sunfi dubu goma su zaki gani jinin mu jinin nema ne aciki aka haifemu aciki zamu tafi ke kima godewa Allah kina ganina kullum Mommy fa ada sai tayi wata shidda bata saka Abbana a idonta ba Mommy batasan dadin aure ba sai da ta auri Daddy
maganan Hajja kuma insha Allah cikin satin nan zakigan su harda Ta soro ma baza su tafiba sai kin haifu sai mutafi can muyi suna
cikin murna Nasrim ta ƙen ƙeneshi ".
Humairah ta kalli Nasrim tace "yanzu kina nufin har kin samu ciki ni ina nan gaskiya keda Izza akwai haɗama itama wai cikin wata shida ita kamma daga zuwa ta samu dagaku har mazajen ku jarababbu ne".
dariya Nasrim tayi tace "Allah sarki Rujulussalih na a na maka fassara a bai bai
wllh Humme Rajulu na bashida wani jaraba ga hakuri idan kina neman jarababben kika samu Yaya Agrif to an rufe kinsan halitta halitta ne shi Nasir yana da dogon manhoon tare da kauri dawuri yake samun nutsuwa yakuma kamsar da macce cikin nutsuwa da jin daɗi amma Agrif abun wani dan firit gashi bawani tsawon kinrki sai dan karen jaraba da ƙarfin tsiya ayi ta fama kafin a gamsu".