Sashe 88
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Nasrim a gaskiya ba maganan auren yarinyar nan da Nasri har anfara shirye shiryen bikin ta saura 2 weeks da Ya Abbaty ai Baban yarinya dattijon alziƙine yabawa su Abu hadin gai sosai ba maganan sadiya amma idan bakiyi hankali ba za a iya kawo miki wanda tafi sadiya wayewa dan Ya Nasir yana da makaman da duk kalan matar da yake so zai aura anan duniya de Nasrim mutane nawane suke neman irin daman ki basu samu ba wllh duk wanda zaice karki ƙarɓe shi amatsayin miji to ba masoyin ki bane Allah yasoki da ni'imarsa ya azurtaki da mijin da mata dayawa zasuyi fatan su samu ba irin sa'ar ki ,
baƙaramin sa kayya Allah ya miki ba an kashe miki mijin masoyi saboda sassada gashi yanzu Allah ya azurtaki da da rahama sa kinyi sa'a is too much Nasrim giya kuma ai ba kwallan zai manna a goshi yayi yawo dashi ba kuma yana da hankalin da bazai sha yanda zai illatashi ba dan wllh badan kin fada ba wazai ganshi yace yana wani shan giya kuma keza ki iya canzashi da soyayyar ki sai de idan bai ɗanɗani zuman ki ba ni nayarda dake koda wane namiji aka haɗaki kina da abin bashi Nasrim ke macce ce da Allah ya azurta ta kowane ɓan gare kina da ni'ima kiga fa yawanci idan kika zauna 30 minute to sai anga kin ɗanyi naso duk nason da zai rasa under wire da sauran suturan ki yafito ai ba ƙaramin abu bane son timer bake kike cewa sai pad kike sawa ba ke din ta musamman ce wllh ko mata goma ya hada kafin ya samu irin ki zai jima kefa irin ku ake ƙira da matar yara kuma matar dare shi kansa NASIR wllh ƙarya yake idan yace bayajin komai idan ya kalleki ".
numfashi Nasrim ta sauke tace " to yanzu yazan shi nayarda da maganan ki na aiki da shawara yafi aiki da hankali kina ga zai bani daman da zanja hankalin sa sannan gaskiya inason jan ajina sosai kamar yanda Mommy ta faɗa saide abin da yake damuna kinsan matsalata ina da zafin (sha'awa) yanzu haka waifa ɗan jefani cinyar sa yayi dayaji nayi tsaƙi atake ma yaɗagani amma bakiga yanda nake jina a jiƙe ba wllh wani lokaci ko bacci kasa yi nake nide an hadani da jaraba".
Humairah tace "Eh kina da ni'ima shiyasa ma nake gani Mommy bata miki komai ba saboda tasan kafin kujone sai anyi rigima dan kema gwanar kan kice amma mu ai Mommy ta mana gyara sweety haka yace wllh badan yana ganin Abdul da idon shiba da bazai taba yarda nayi aure ba duk da yasan mijina wai zai iya cewa bashida lafiyane bai min komai ba kuma haka Izza mata tace Ai din nata da ake ta mana ɓoye ɓoyen sa yace mata
saide amma ke kam gaskiya ki samu na matsi kuma kidage dashi
dan mafi yawan mata masu ni'ima to zaki samesu a buɗe gaskiya".
shawarwari sosai ta bata ta yanda zata shawo kan Nasir kuma dayawa ta gamsu dasu
Nasrim tace "nagode luv sis amma dan mu gwada shi yana sona ko baya sona zan dinga waya dake idan na daidaici lokacin zuwan sa amasayin ke namiji ce".
"ok amma kisan lokacin da zaki dinga ƙira kinsan my HUB ba wasa.
tsaƙi Nasrim nayi tace "aikin banza wai hub ai kema Izzar ce bakida al'ƙibilan kin ƙi jiran ɗan uwana dan jaraba".
dariya Humaira tayi tace " taf taya zanyi shekara ashirin banji miss ba ke miss yayi arayuwa kema idan kin taba yanzu zaki gane dacan shirmen kawai kikayi na yarda da maganan mutane da suke cewa macce sai takai shekata talatin take bara jin dadin sex ummmm".
ta ƙarasshe maganan tana kashe wayan
sai da tayi sallah azahar ta bude data tafara cin garo da hotunan Izza da mijin ta datake daura kalaman soyayya amma duk ta yanke fuskan su sunyi ƙyau mutuƙa saboda duk dressing din da suke yana mugun dacewa da jikin su hannun su sarƙe dana juna taso taga fuskan su
wani mugun kishi taji ya taso mata a sanda ta zubawa hoton ido
tsaƙi tayi afili tace ba dole nayi kishi ba Allah yakani na taya ka kishi Yayana Allah sarki yaya Aiban din mu matar ka taci amanar ka
kalaman soyayan ta fara karan tawa na hausa da turanci
*RAYUWA DA MASOYI ADUNIYA BABBAN NASARA NE*
*YOU ARE THR BEST HUSBAND IN THE WHOLE WIDE WOR ID I LOVRU*
*JINDADIN ZAMAN TA ƘEWA KAYYI DA WANDA RAI YA DAUKA ZABIN DANAI SHI NASAMU HAR ABADA KA ƘIRANI TAKA*
tsaƙi Nasrim tayi tace aikin banza damma baƙi ne sai uban tsowo ya dararen mutuwa daganin ma bamai kyau bane da mai kyaune abude mana fuskan sa mana yarinya ai tunda kika rasa AIBAN kinyi loosing
dan haushi ko magana bata mata ba itama bataga ta mata magana ba
wani message taga ya shigo amma ba number nigeria ba takasa gane na wane ƙasane ganin yawan message din yasa ta bude
*ko a Cousin ke ta taban ce ina son farin cikin ki ki runguni ƙaddara Allah ne yatsara hakan ban sadaukar dake dan nagazawa soyayyar kiba sai dan ceton rai Nasrim idan ban sadaukar gake a Muhammen ba nayi zalinci Nasir shine yake miki i really love'u kiyi hakurin daurewa Izzzar sa ajinin sa yake wllh nayi miki alkawari zaki juyashi zaki sameshi fiye da yanda kike sommani amma sai kinsha wahala dan my brother yana da daraja shikuma duk abu mai daraja tsada gareshi sai ansha wahala kafin asamoshi duk wahalan da zaki sha baikai rabin na nasir ba nasir yasha wahala baisan damuwa ba sai soyayyar ki nasir baisan shan giya ba saida yarasa ki akaron farko nasrim duk maganan da nasir ya miki idan yasha giya to gaskiya ne amma banajin yanzu zai iya shan giya tunda kina kusa dashi*
*daga mai miki fantan Alkari cousin bro A'A*
wani dogon tsaƙi taja afili tace "lalle YA ABBATYN nan ma wai ya sadaukar dani ko yaushe na zama tashi da yake wani nuna alaman kamar yayi kyau ta dani dan renin hankali .
washe gari bayan la asar taji tana son ta zaga gidan dan ta gaji da sintiri tsakanin parlour da bedroom gidan ba karamin girmane dashi ba ga guraren shan issa kala kala wani part tagani na musamman kusa da gerden daga kanta tayi ta kalli rubutun da akayi ajikin ƙofar *AS ROOM* to me hakan yake nufin ita ko sai ta shiga ta gani takawa tayi tahau kan step din nasa da bai fi 4 ba ta murda handle din abude ko yake iskan farko da ya bugi hancinta kamshin turaren sa ne
ahankali ta taka tashiga tana ƙarewa ɗakin kallo wow ɗakin motsa jiki da nasan dashi ai da tuni na zo tayi tayi maganan tana min komai na wajen da kallo bawani abinda babu akayan motsa jiki idon tane ya sauƙa akan wasu na rage Heeps da kuma ƙarawa matsawa tayi sosai wajen na ragewar tana karanta ƙa idojin jiki da kuma yanda za ayi amfani dashi wai dole sai daga ita sai pant da bra zatayi amfani dashi zama tayi ta cire ledojin da yake jikin keken din dan yawanci kayan ba afara amfani dasu ba musamman wannan na matane cire ledan tayi bata sha wahalan jonashi ba dan komai arubuce yake gwada zama tayi akai ya rubuta mata errors dole de sai ta cire kaya dole ta cire kayan ta daga ita sai pant da bra din ta hau tasha wahala dan harda ihun tana azaba amma de komeye inde zai rake mata heeps zatayi ta huta tasake kunna keken ahaka har tagaji sosai ta tashi ta fita
sawon kwanaki ukku tayi tana zuwa yaude tayi niyar da sassafe zataje tayi tazo ta kwanta bacci
dogon shijab ta daura akan pant da bra nata ta kawai tunda sai tazo zatayi wanka kai tsaye ta dannan kai cikin ɗakin tare da cire shijab din ta take sirrikan halittan ta suka bayyana dan pant da bra din tana dama kamar net yake shara shara pink colour ne yayi mugun dacewa da batar jikin ta saide bran di yadan matse da kallo boobs dinta tayi ganin ɗaya yafi matsuwa yasa tasaka hannu tafito dashi sannan ta mai dashi tare da gyara zaman sa tayi miƙa tana mamma alaman bacci bai ishe taba cikin sauri ta shige cikin keken dan sotake ta gama taje tayi bacci
Nasir da tun shigowar ta ya kafeta da ido da sauri ya tushe bakin sa alokacin da ta cire shijab din dan wani ƙara na bazata ne ya kwace masa amma dayake taskanin da ɗan nisa Nasrim bataji ba kan sane yafara juyawa nishi kawai yake fitarwa tare da dafa maran sa yana kallon yanda kugunta yayi das cikin keken sai juyi yake da ita ribo din da takame kanta ne ya zame nan gashen ta mai cika da tsowo da santsi ya zubo yarufe fece dinta
wai yaukan Nasrim ta kai Nasir iya kololon da bazai iya jurewa ba afili yace "ya rabbi kagani de kai sheda ne nake bazan zauna da ita ba saboda sheɗan amma iyayena suka kasa ganewa yau kam komai zai iya faruwa bazan iya jurewa ba duk boye kaina da nakeyi saida tabiyoni harnan.
ya ƙarashe maganan yana meƙewa tsaye har ya karaso kusa da ita bata sani ba ɗaga hancin tayi jin kamshin turaren sa ya ƙara ƙarfi ahankali taja gashin da yarufe mata fuska idon ta ne ya sauƙa cikin nasa tana ganin yanda idon sa yakoma jikin ta yafara rawa bata gama rikicewa ba saida ta sauƙe idonta akan manhood din sa wani ƙara tasaka
da sauri ya sunkuya yace "pls NaN lafiya yayi maganan yana shirin hugging nata da sauri ta meƙe saye tana neman shijabin ta
cikin zafi yariƙo hannun ta shima ya meƙe tsayen cikin slow voices din sa yace" NAN tun yaushe kika fara rage heeps dinki tun yaushe kika fara cutata ban sani ba kinsan yanda nakeji dashi kuwa meyasa".?
itama cikin mutuwar jiki tace "ina ruwanka sai kace wata matar ka ina buƙatar ragesu ne zaka iya sakar min hannu na"?.
baƙaramin sa kayya Allah ya miki ba an kashe miki mijin masoyi saboda sassada gashi yanzu Allah ya azurtaki da da rahama sa kinyi sa'a is too much Nasrim giya kuma ai ba kwallan zai manna a goshi yayi yawo dashi ba kuma yana da hankalin da bazai sha yanda zai illatashi ba dan wllh badan kin fada ba wazai ganshi yace yana wani shan giya kuma keza ki iya canzashi da soyayyar ki sai de idan bai ɗanɗani zuman ki ba ni nayarda dake koda wane namiji aka haɗaki kina da abin bashi Nasrim ke macce ce da Allah ya azurta ta kowane ɓan gare kina da ni'ima kiga fa yawanci idan kika zauna 30 minute to sai anga kin ɗanyi naso duk nason da zai rasa under wire da sauran suturan ki yafito ai ba ƙaramin abu bane son timer bake kike cewa sai pad kike sawa ba ke din ta musamman ce wllh ko mata goma ya hada kafin ya samu irin ki zai jima kefa irin ku ake ƙira da matar yara kuma matar dare shi kansa NASIR wllh ƙarya yake idan yace bayajin komai idan ya kalleki ".
numfashi Nasrim ta sauke tace " to yanzu yazan shi nayarda da maganan ki na aiki da shawara yafi aiki da hankali kina ga zai bani daman da zanja hankalin sa sannan gaskiya inason jan ajina sosai kamar yanda Mommy ta faɗa saide abin da yake damuna kinsan matsalata ina da zafin (sha'awa) yanzu haka waifa ɗan jefani cinyar sa yayi dayaji nayi tsaƙi atake ma yaɗagani amma bakiga yanda nake jina a jiƙe ba wllh wani lokaci ko bacci kasa yi nake nide an hadani da jaraba".
Humairah tace "Eh kina da ni'ima shiyasa ma nake gani Mommy bata miki komai ba saboda tasan kafin kujone sai anyi rigima dan kema gwanar kan kice amma mu ai Mommy ta mana gyara sweety haka yace wllh badan yana ganin Abdul da idon shiba da bazai taba yarda nayi aure ba duk da yasan mijina wai zai iya cewa bashida lafiyane bai min komai ba kuma haka Izza mata tace Ai din nata da ake ta mana ɓoye ɓoyen sa yace mata
saide amma ke kam gaskiya ki samu na matsi kuma kidage dashi
dan mafi yawan mata masu ni'ima to zaki samesu a buɗe gaskiya".
shawarwari sosai ta bata ta yanda zata shawo kan Nasir kuma dayawa ta gamsu dasu
Nasrim tace "nagode luv sis amma dan mu gwada shi yana sona ko baya sona zan dinga waya dake idan na daidaici lokacin zuwan sa amasayin ke namiji ce".
"ok amma kisan lokacin da zaki dinga ƙira kinsan my HUB ba wasa.
tsaƙi Nasrim nayi tace "aikin banza wai hub ai kema Izzar ce bakida al'ƙibilan kin ƙi jiran ɗan uwana dan jaraba".
dariya Humaira tayi tace " taf taya zanyi shekara ashirin banji miss ba ke miss yayi arayuwa kema idan kin taba yanzu zaki gane dacan shirmen kawai kikayi na yarda da maganan mutane da suke cewa macce sai takai shekata talatin take bara jin dadin sex ummmm".
ta ƙarasshe maganan tana kashe wayan
sai da tayi sallah azahar ta bude data tafara cin garo da hotunan Izza da mijin ta datake daura kalaman soyayya amma duk ta yanke fuskan su sunyi ƙyau mutuƙa saboda duk dressing din da suke yana mugun dacewa da jikin su hannun su sarƙe dana juna taso taga fuskan su
wani mugun kishi taji ya taso mata a sanda ta zubawa hoton ido
tsaƙi tayi afili tace ba dole nayi kishi ba Allah yakani na taya ka kishi Yayana Allah sarki yaya Aiban din mu matar ka taci amanar ka
kalaman soyayan ta fara karan tawa na hausa da turanci
*RAYUWA DA MASOYI ADUNIYA BABBAN NASARA NE*
*YOU ARE THR BEST HUSBAND IN THE WHOLE WIDE WOR ID I LOVRU*
*JINDADIN ZAMAN TA ƘEWA KAYYI DA WANDA RAI YA DAUKA ZABIN DANAI SHI NASAMU HAR ABADA KA ƘIRANI TAKA*
tsaƙi Nasrim tayi tace aikin banza damma baƙi ne sai uban tsowo ya dararen mutuwa daganin ma bamai kyau bane da mai kyaune abude mana fuskan sa mana yarinya ai tunda kika rasa AIBAN kinyi loosing
dan haushi ko magana bata mata ba itama bataga ta mata magana ba
wani message taga ya shigo amma ba number nigeria ba takasa gane na wane ƙasane ganin yawan message din yasa ta bude
*ko a Cousin ke ta taban ce ina son farin cikin ki ki runguni ƙaddara Allah ne yatsara hakan ban sadaukar dake dan nagazawa soyayyar kiba sai dan ceton rai Nasrim idan ban sadaukar gake a Muhammen ba nayi zalinci Nasir shine yake miki i really love'u kiyi hakurin daurewa Izzzar sa ajinin sa yake wllh nayi miki alkawari zaki juyashi zaki sameshi fiye da yanda kike sommani amma sai kinsha wahala dan my brother yana da daraja shikuma duk abu mai daraja tsada gareshi sai ansha wahala kafin asamoshi duk wahalan da zaki sha baikai rabin na nasir ba nasir yasha wahala baisan damuwa ba sai soyayyar ki nasir baisan shan giya ba saida yarasa ki akaron farko nasrim duk maganan da nasir ya miki idan yasha giya to gaskiya ne amma banajin yanzu zai iya shan giya tunda kina kusa dashi*
*daga mai miki fantan Alkari cousin bro A'A*
wani dogon tsaƙi taja afili tace "lalle YA ABBATYN nan ma wai ya sadaukar dani ko yaushe na zama tashi da yake wani nuna alaman kamar yayi kyau ta dani dan renin hankali .
washe gari bayan la asar taji tana son ta zaga gidan dan ta gaji da sintiri tsakanin parlour da bedroom gidan ba karamin girmane dashi ba ga guraren shan issa kala kala wani part tagani na musamman kusa da gerden daga kanta tayi ta kalli rubutun da akayi ajikin ƙofar *AS ROOM* to me hakan yake nufin ita ko sai ta shiga ta gani takawa tayi tahau kan step din nasa da bai fi 4 ba ta murda handle din abude ko yake iskan farko da ya bugi hancinta kamshin turaren sa ne
ahankali ta taka tashiga tana ƙarewa ɗakin kallo wow ɗakin motsa jiki da nasan dashi ai da tuni na zo tayi tayi maganan tana min komai na wajen da kallo bawani abinda babu akayan motsa jiki idon tane ya sauƙa akan wasu na rage Heeps da kuma ƙarawa matsawa tayi sosai wajen na ragewar tana karanta ƙa idojin jiki da kuma yanda za ayi amfani dashi wai dole sai daga ita sai pant da bra zatayi amfani dashi zama tayi ta cire ledojin da yake jikin keken din dan yawanci kayan ba afara amfani dasu ba musamman wannan na matane cire ledan tayi bata sha wahalan jonashi ba dan komai arubuce yake gwada zama tayi akai ya rubuta mata errors dole de sai ta cire kaya dole ta cire kayan ta daga ita sai pant da bra din ta hau tasha wahala dan harda ihun tana azaba amma de komeye inde zai rake mata heeps zatayi ta huta tasake kunna keken ahaka har tagaji sosai ta tashi ta fita
sawon kwanaki ukku tayi tana zuwa yaude tayi niyar da sassafe zataje tayi tazo ta kwanta bacci
dogon shijab ta daura akan pant da bra nata ta kawai tunda sai tazo zatayi wanka kai tsaye ta dannan kai cikin ɗakin tare da cire shijab din ta take sirrikan halittan ta suka bayyana dan pant da bra din tana dama kamar net yake shara shara pink colour ne yayi mugun dacewa da batar jikin ta saide bran di yadan matse da kallo boobs dinta tayi ganin ɗaya yafi matsuwa yasa tasaka hannu tafito dashi sannan ta mai dashi tare da gyara zaman sa tayi miƙa tana mamma alaman bacci bai ishe taba cikin sauri ta shige cikin keken dan sotake ta gama taje tayi bacci
Nasir da tun shigowar ta ya kafeta da ido da sauri ya tushe bakin sa alokacin da ta cire shijab din dan wani ƙara na bazata ne ya kwace masa amma dayake taskanin da ɗan nisa Nasrim bataji ba kan sane yafara juyawa nishi kawai yake fitarwa tare da dafa maran sa yana kallon yanda kugunta yayi das cikin keken sai juyi yake da ita ribo din da takame kanta ne ya zame nan gashen ta mai cika da tsowo da santsi ya zubo yarufe fece dinta
wai yaukan Nasrim ta kai Nasir iya kololon da bazai iya jurewa ba afili yace "ya rabbi kagani de kai sheda ne nake bazan zauna da ita ba saboda sheɗan amma iyayena suka kasa ganewa yau kam komai zai iya faruwa bazan iya jurewa ba duk boye kaina da nakeyi saida tabiyoni harnan.
ya ƙarashe maganan yana meƙewa tsaye har ya karaso kusa da ita bata sani ba ɗaga hancin tayi jin kamshin turaren sa ya ƙara ƙarfi ahankali taja gashin da yarufe mata fuska idon ta ne ya sauƙa cikin nasa tana ganin yanda idon sa yakoma jikin ta yafara rawa bata gama rikicewa ba saida ta sauƙe idonta akan manhood din sa wani ƙara tasaka
da sauri ya sunkuya yace "pls NaN lafiya yayi maganan yana shirin hugging nata da sauri ta meƙe saye tana neman shijabin ta
cikin zafi yariƙo hannun ta shima ya meƙe tsayen cikin slow voices din sa yace" NAN tun yaushe kika fara rage heeps dinki tun yaushe kika fara cutata ban sani ba kinsan yanda nakeji dashi kuwa meyasa".?
itama cikin mutuwar jiki tace "ina ruwanka sai kace wata matar ka ina buƙatar ragesu ne zaka iya sakar min hannu na"?.