Sashe 57
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mommy cikin Wani irin zafi ta dashi ta shak'e Nasir iya k'arfin ta dace da gaske ne nace da gaske ne Nasir Allah yagani ni da al'kairi na soka nace da gaskene ban yarda da wannan video ba gayamin gaskiya duniya abin tsorone za a iya hadashi amma ka fadamin da bakin ka.....
ta k'arashe maganan tana sakin sa zubewa Nasir yayi agaban iyayen nasa yace'' Mommy sharrin shedan ne da k'addaran ALLAH ya rubuta dama rayuwar su Khafulan a haka zai zo amma Aiban Zainab da wannan jaririn wllh yaran Haruna ne ni sodaya tak habin yafaru ku yada dani kumin duk hukuncin da yayi dai-dai dani".
"girgiza kai mommy tayi tace'' Nasuru kafi shedan iya hada tuggu kuma Nasir Allah ya isa ba wani hukuncin da zamu yanke nida kai sai agaban Allah".
Hajja tace''towai Abdulmajid Abdulrahaman ku ba abinda zakuce ne bazaku dauki madoki ku fasa kan shege ba wannan ba jinin Abdulsamad bane tabbas an can zasa Dr Fanna sai muyi Shari'a dake wannan wani shegen d'anki kika Haifa yazo dai-dai lokacin da Halima zata haifu kika dauke namu kika sako naki kuma kika samu nasaran shiga cikin gidan kika reneshi ni dama najima ina tunanin ya akayi yaron nan yake kama dake ashe dan ki ne ban yarda ba sai kin nemo min jikana na asali wannan ba jikana bane wllh Shari'a zamuyi da gan_gan kika kashe Halima bawani wasiya da tabada na ki auri mijinta yama za ayi hakan ta faru kawai dan kin karbi haifuwar ta dan yayi kama dake sosai ni dama Ina zargin wani abun yau ayanda kuke kama dashi wllh ban karbi Nasir ba kamar yanda Amina tace bata karbi Zainab da wannan jaririn da akasawa sunan Haruna ba cikin kuka ta k'arashe maganan zan iya cewa tun da family nan suke basu taba shiga cikin tashin hankali irin wannan ba dan atake Abu ya yanke jiki ya fadi daddy da Abbaty sukayi kansa amma Ina da alaman ya gamu da paralysis cikin sauri daddy da Abbaty ne suka dauke sa zuwa asbiti mommy taci gaba da newa nazama makafuwa dama Dr Hafsa ta gayamin kaine kaine naki yarda yanzu Kashi kayi abinda hankali bazai taba kawoshi ba Nasir na tsaneka ina son ka dawo min da dukiya ta ko sadaka nayi dashi yanzu nake son kadawo min da komai nawa Nasir yanzu zan bar gidan nan bana son ganin ka tsakani na da kai sai alashira.....
da sauri Nasir yace'' Mommy kuskure daya nayi zan nemi yafiyar Nasrim Agrif ya yafenin mommy kibabi dama na gyara kuskure na dan Allah Mommy ki dena FURUCIN na bazaki yafemin ba yayi tsanani akaina mommy cewa fa kikayi KIN TSANE ni mommy ke nasani bane da kowa ke kar kimin haka ki naji Hajja tace'' bata karb'eni a jikan ta ba dan gidan Abdulmajid ba ke bai kamata kimin haka ba ki yarda kedin kece uwata kamar yanda ta fad'a ke nasami mommy mommy ke nasani mommy".
cikin wani irin tashin hankali Mommy tace'' ban taba tsanan wani Abu aduni sama dakai ba Nasir bana son ganin ka zan karbi kakkina ko agaban Shari'a ne".
da sauri Nasir ya fice duk wani file da yasan Yana hannun sa yakwaso da sauri harda woyoyin sa da laptop din sa ya dire agaban momny yace'' Mommy inde abin duniya ne ni na barmiki su halak dinki ne mommyn ban taba tsammanin makiyan mu zasuyi nasara akan mu ba nayi zaton mune zamuyi nasara mommy makiya sunyi Nasara akan mu mommyn akwai abinda ake kullawa acikin gidan nan kar ki zauna acikin dan ba aikin mutum daya bane mak'ircin gidan nan mommyn kuma nasan keda NASRIM!!!!!! ne zaku fi fad'awa ciki amma Isha Allah daga wannan bazasu cutar daku ba zan dauki mataki mommy zan tafi kamar yanda kika buk'ata amma nasan zaki nemeni Mommy kwana kusa zaki ne meni
zan tafi hatta takadduna na makaranta ba zan dauka saboda agidan nan na samesu zan nemi komai da gumina Mommy Allah wadaran abin duniya da zai shiga tsakanin mu Mommy iya kayan jiki na zan fita dashi Naira biyar din gidan nan bazan dauka ba haka ga komai na bar muku zan nemi halak dina yasa hannu acikin ajihun wandon sa yafitar da dukka al'jihun waje alaman bazai fita da komai ba ya juya sai da yakusa fita yajuya yace Mommy dan Allah kije wajen Baba Nasuru kice masa zaki he Lagos kiji abinda zai ce miki yana gama fadan haka yafice da sauri mommy tana kwallah masa K'iran kazo ka zauki shegen yaron ka wazaka barwa su".
juyowa yayi ya mata murmushi ya fice
masu gadi da ma'aikatan gidan suna mamakin ganin yanda Nasir yafita a k'afa suna daga masa hannu sai da yaje fita daga babban get yajuyo yayiwa gidan kallon k'arshe ya fara takawa cikin sauri
Mommy da sauri ta k'arasa part din Baba Nasuru cikin sauri tace'' Baba Nasuru ni zanje Lagos".
azabure ya tashi yace'' Lagos Lagos ki kaini zoki ki kai ni wajen Emaka zan karbo y'ata ZANNA FANNA Emaka muguwa ce a a Sherri akamin ta yarda zata sa y'ata ZANNA FANNA ta tashi arniya dan Allah ki kaini ai kece Halima ko FANNA yan biyun HALIMA ce zan je Lagos na karbo yarinyata maiduguri zamuje FANNA EMAKA FANNA EMAKA
wani irin runguma Mommy tayiwa Baba Nasuru cikin kuka tace'' BABANA.............
*wai ya batun su Abu a hospital ne*
*To masoya muje zuwa rikicin babban gida yanzu aka fara fa da gaske ne Hajja bata yarda Nasir jikanta bane ya Ummu za ta dauki Zainab da jaririn Nasrim mu hade cikin pg 19 insha Allah*
*Bj*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
_rikicin babban gida_
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*SOSAI NAKE YABAWA DA* *COMMENT NAKU*
*JATTKO GROUP 1*
*JATTKO GROUP 2*
*BATUL BATUL JATTKO GROUP*
*FURUCINA NE 1 2 3 4*
*KANUWA 1 2 3*
*SOSAI KUKE SANI FARIN CIKI ALLAH YABAR KAUNA MASOYA BAZAKU LISSAFU BA*
*SAI NACE KOMAI WUYA DAKU BALLE NO WUYA INSHA ALLAH MUNA TARE OVER AND OVER*
*Allah ya albarkaci rayuwar nawa three brother din* *BABAITU*
*KURU*
*MUNNA*
*19*
" sake d'agowa tayi tana janyewa a jikin sa ta kama hannunwan sa duk biyu tace idan na kai ka Lagos kasan inda Emaka take zaka iya kai ni gidan ta?.
cikin rashin fashinta yace'' sai gobe zamuje gidan Emaka Lagos ah ah zanje zanje".
cin son tasake tabbatarwa tace'' a Pasta yake gidan Emaka din ko".
"Eh eh a layi na ukku ne gidan me number 43 d'akin mu number 6 ne eh eh anan take y'ata Fanna zan karbo".
kuka mommy tacika dayi tace'' BABANA nice Fanna nice Baba".
"to to Fanna ce to Halima zamu karbo".
sai
yazubawa Mommy Ido tare da girgiza ai yace " ai Halima bak'ace kece Fanna Halima dani take maka Fanna tabiyu dogon hancina sai tabiyu b
farin Emaka ai Fanna kece kinsan Halima ansace ta ahanyan Lagos muje mu karbota Fanna ce to to kina sallah ko Emaka bata saki kafirci ba ko"?.
girgiza kai mommy tayi tace'' insha Allah Baba zaka warke zaka dawo tunanin ka gaba daya kama hannun sa mommy tayi suka fita zuwa part din ta bayan tashigar dashi d'aki na musamman ta samu adamu tace" dan Allah Adamu asake kulamin da Baba Nasuru".
Adamu yace'' ai ranki shi dade jikin sa yafara samun sauk'i ada yanda nasan Babban Nasuru bashi da yawan magana amma yanzu gashi yana magana sosai kuma yana cewa shi dan maiduguri ne".
Mommy neman wayan ta
ta shigayi dak'er ta samu hannun ta na rawa take neman number doctor din da yake kula da Baba Nasuru
suna gaisuwa ta daura da tambayar sa
"ammm doctor dama jikin Baba Nasuru ne yanzu yafara magana saide yana yawan suraitar barkatai kuma gashi bai zama normal ba har yanzu".
Doctor yace "Madam ai sauk'in kenan kin san da baya iya maganan sosai yanzu kuma ya samu daman magan sai yazama kamar irin yaron da yafara koyon magana kinsan yadinga surutai kenan amma shawaran da zan bada kudin ga yawan tuna masa abubuwan da ya sani ada da rayuwar da yayi a baya musamman abinda yafi so da Wanda yafi k'i sosai hakan zai dinga motsa brain din shi ko adinga gaishi guraren da yake yawan zuwa da shima zai temaka wajen dawo da tunanin sa adinga yawan yi masa abin yake so da Wanda bayaso hakan zaisa brain din motsawa".
Ok Dr nagode amma idan kasamu lokaci dan Allah kasamu lokaci kazo kasake dubashi sosai".
"Ok madam".
tana gashe wayan
Kamal yana shigowa da dukkan file din da Nasir ya ajiye a main parlour na Hajja yace'' Mommy ga wannan ki adana ai ba abinda zakiyi wasa dashi bane wannan fa shine shedan mallakan duk company na 3AFUL".
Mommy zama tayi tana cewa " Kamal ina maccen ya zan ajiye abu irin wannan kai ya kamata karik'e awajen ka tunda dama ai na Nasrim ne kai kuma kai ne shak'ik'in Nasrim ka rik'e a wajen ka kafin muga abinda Allah zanyi amma shi wancan azzalumin da yabar mana nashi yatafi ka d'auki nashin ka bawa Abu ko daddy su suka san yanda zasuyi dashi nide nawa na Nasrim ne da yaran ta kuma kaine mafi can canta yarik'e mata kafin yaran su girma".
ta k'arashe maganan ranta ba dad'i
cikin wani irin ya nayi Kamal ya zube k'asa yace'' Mommy Allah yabar kauna Insha Allah y'ar uwa ta zata kubuta wannan daukaka k'ara da Nasir yake fa futuka insha Allah zai zame mana al'kairi mommy Nasir yayi abubuwa da dama akan Nasrim ai kinji irin Furucin sa akan bazai taba barin rayuwar Nasrim taji dad'i ba ko".?
ta k'arashe maganan tana sakin sa zubewa Nasir yayi agaban iyayen nasa yace'' Mommy sharrin shedan ne da k'addaran ALLAH ya rubuta dama rayuwar su Khafulan a haka zai zo amma Aiban Zainab da wannan jaririn wllh yaran Haruna ne ni sodaya tak habin yafaru ku yada dani kumin duk hukuncin da yayi dai-dai dani".
"girgiza kai mommy tayi tace'' Nasuru kafi shedan iya hada tuggu kuma Nasir Allah ya isa ba wani hukuncin da zamu yanke nida kai sai agaban Allah".
Hajja tace''towai Abdulmajid Abdulrahaman ku ba abinda zakuce ne bazaku dauki madoki ku fasa kan shege ba wannan ba jinin Abdulsamad bane tabbas an can zasa Dr Fanna sai muyi Shari'a dake wannan wani shegen d'anki kika Haifa yazo dai-dai lokacin da Halima zata haifu kika dauke namu kika sako naki kuma kika samu nasaran shiga cikin gidan kika reneshi ni dama najima ina tunanin ya akayi yaron nan yake kama dake ashe dan ki ne ban yarda ba sai kin nemo min jikana na asali wannan ba jikana bane wllh Shari'a zamuyi da gan_gan kika kashe Halima bawani wasiya da tabada na ki auri mijinta yama za ayi hakan ta faru kawai dan kin karbi haifuwar ta dan yayi kama dake sosai ni dama Ina zargin wani abun yau ayanda kuke kama dashi wllh ban karbi Nasir ba kamar yanda Amina tace bata karbi Zainab da wannan jaririn da akasawa sunan Haruna ba cikin kuka ta k'arashe maganan zan iya cewa tun da family nan suke basu taba shiga cikin tashin hankali irin wannan ba dan atake Abu ya yanke jiki ya fadi daddy da Abbaty sukayi kansa amma Ina da alaman ya gamu da paralysis cikin sauri daddy da Abbaty ne suka dauke sa zuwa asbiti mommy taci gaba da newa nazama makafuwa dama Dr Hafsa ta gayamin kaine kaine naki yarda yanzu Kashi kayi abinda hankali bazai taba kawoshi ba Nasir na tsaneka ina son ka dawo min da dukiya ta ko sadaka nayi dashi yanzu nake son kadawo min da komai nawa Nasir yanzu zan bar gidan nan bana son ganin ka tsakani na da kai sai alashira.....
da sauri Nasir yace'' Mommy kuskure daya nayi zan nemi yafiyar Nasrim Agrif ya yafenin mommy kibabi dama na gyara kuskure na dan Allah Mommy ki dena FURUCIN na bazaki yafemin ba yayi tsanani akaina mommy cewa fa kikayi KIN TSANE ni mommy ke nasani bane da kowa ke kar kimin haka ki naji Hajja tace'' bata karb'eni a jikan ta ba dan gidan Abdulmajid ba ke bai kamata kimin haka ba ki yarda kedin kece uwata kamar yanda ta fad'a ke nasami mommy mommy ke nasani mommy".
cikin wani irin tashin hankali Mommy tace'' ban taba tsanan wani Abu aduni sama dakai ba Nasir bana son ganin ka zan karbi kakkina ko agaban Shari'a ne".
da sauri Nasir ya fice duk wani file da yasan Yana hannun sa yakwaso da sauri harda woyoyin sa da laptop din sa ya dire agaban momny yace'' Mommy inde abin duniya ne ni na barmiki su halak dinki ne mommyn ban taba tsammanin makiyan mu zasuyi nasara akan mu ba nayi zaton mune zamuyi nasara mommy makiya sunyi Nasara akan mu mommyn akwai abinda ake kullawa acikin gidan nan kar ki zauna acikin dan ba aikin mutum daya bane mak'ircin gidan nan mommyn kuma nasan keda NASRIM!!!!!! ne zaku fi fad'awa ciki amma Isha Allah daga wannan bazasu cutar daku ba zan dauki mataki mommy zan tafi kamar yanda kika buk'ata amma nasan zaki nemeni Mommy kwana kusa zaki ne meni
zan tafi hatta takadduna na makaranta ba zan dauka saboda agidan nan na samesu zan nemi komai da gumina Mommy Allah wadaran abin duniya da zai shiga tsakanin mu Mommy iya kayan jiki na zan fita dashi Naira biyar din gidan nan bazan dauka ba haka ga komai na bar muku zan nemi halak dina yasa hannu acikin ajihun wandon sa yafitar da dukka al'jihun waje alaman bazai fita da komai ba ya juya sai da yakusa fita yajuya yace Mommy dan Allah kije wajen Baba Nasuru kice masa zaki he Lagos kiji abinda zai ce miki yana gama fadan haka yafice da sauri mommy tana kwallah masa K'iran kazo ka zauki shegen yaron ka wazaka barwa su".
juyowa yayi ya mata murmushi ya fice
masu gadi da ma'aikatan gidan suna mamakin ganin yanda Nasir yafita a k'afa suna daga masa hannu sai da yaje fita daga babban get yajuyo yayiwa gidan kallon k'arshe ya fara takawa cikin sauri
Mommy da sauri ta k'arasa part din Baba Nasuru cikin sauri tace'' Baba Nasuru ni zanje Lagos".
azabure ya tashi yace'' Lagos Lagos ki kaini zoki ki kai ni wajen Emaka zan karbo y'ata ZANNA FANNA Emaka muguwa ce a a Sherri akamin ta yarda zata sa y'ata ZANNA FANNA ta tashi arniya dan Allah ki kaini ai kece Halima ko FANNA yan biyun HALIMA ce zan je Lagos na karbo yarinyata maiduguri zamuje FANNA EMAKA FANNA EMAKA
wani irin runguma Mommy tayiwa Baba Nasuru cikin kuka tace'' BABANA.............
*wai ya batun su Abu a hospital ne*
*To masoya muje zuwa rikicin babban gida yanzu aka fara fa da gaske ne Hajja bata yarda Nasir jikanta bane ya Ummu za ta dauki Zainab da jaririn Nasrim mu hade cikin pg 19 insha Allah*
*Bj*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
_rikicin babban gida_
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*SOSAI NAKE YABAWA DA* *COMMENT NAKU*
*JATTKO GROUP 1*
*JATTKO GROUP 2*
*BATUL BATUL JATTKO GROUP*
*FURUCINA NE 1 2 3 4*
*KANUWA 1 2 3*
*SOSAI KUKE SANI FARIN CIKI ALLAH YABAR KAUNA MASOYA BAZAKU LISSAFU BA*
*SAI NACE KOMAI WUYA DAKU BALLE NO WUYA INSHA ALLAH MUNA TARE OVER AND OVER*
*Allah ya albarkaci rayuwar nawa three brother din* *BABAITU*
*KURU*
*MUNNA*
*19*
" sake d'agowa tayi tana janyewa a jikin sa ta kama hannunwan sa duk biyu tace idan na kai ka Lagos kasan inda Emaka take zaka iya kai ni gidan ta?.
cikin rashin fashinta yace'' sai gobe zamuje gidan Emaka Lagos ah ah zanje zanje".
cin son tasake tabbatarwa tace'' a Pasta yake gidan Emaka din ko".
"Eh eh a layi na ukku ne gidan me number 43 d'akin mu number 6 ne eh eh anan take y'ata Fanna zan karbo".
kuka mommy tacika dayi tace'' BABANA nice Fanna nice Baba".
"to to Fanna ce to Halima zamu karbo".
sai
yazubawa Mommy Ido tare da girgiza ai yace " ai Halima bak'ace kece Fanna Halima dani take maka Fanna tabiyu dogon hancina sai tabiyu b
farin Emaka ai Fanna kece kinsan Halima ansace ta ahanyan Lagos muje mu karbota Fanna ce to to kina sallah ko Emaka bata saki kafirci ba ko"?.
girgiza kai mommy tayi tace'' insha Allah Baba zaka warke zaka dawo tunanin ka gaba daya kama hannun sa mommy tayi suka fita zuwa part din ta bayan tashigar dashi d'aki na musamman ta samu adamu tace" dan Allah Adamu asake kulamin da Baba Nasuru".
Adamu yace'' ai ranki shi dade jikin sa yafara samun sauk'i ada yanda nasan Babban Nasuru bashi da yawan magana amma yanzu gashi yana magana sosai kuma yana cewa shi dan maiduguri ne".
Mommy neman wayan ta
ta shigayi dak'er ta samu hannun ta na rawa take neman number doctor din da yake kula da Baba Nasuru
suna gaisuwa ta daura da tambayar sa
"ammm doctor dama jikin Baba Nasuru ne yanzu yafara magana saide yana yawan suraitar barkatai kuma gashi bai zama normal ba har yanzu".
Doctor yace "Madam ai sauk'in kenan kin san da baya iya maganan sosai yanzu kuma ya samu daman magan sai yazama kamar irin yaron da yafara koyon magana kinsan yadinga surutai kenan amma shawaran da zan bada kudin ga yawan tuna masa abubuwan da ya sani ada da rayuwar da yayi a baya musamman abinda yafi so da Wanda yafi k'i sosai hakan zai dinga motsa brain din shi ko adinga gaishi guraren da yake yawan zuwa da shima zai temaka wajen dawo da tunanin sa adinga yawan yi masa abin yake so da Wanda bayaso hakan zaisa brain din motsawa".
Ok Dr nagode amma idan kasamu lokaci dan Allah kasamu lokaci kazo kasake dubashi sosai".
"Ok madam".
tana gashe wayan
Kamal yana shigowa da dukkan file din da Nasir ya ajiye a main parlour na Hajja yace'' Mommy ga wannan ki adana ai ba abinda zakiyi wasa dashi bane wannan fa shine shedan mallakan duk company na 3AFUL".
Mommy zama tayi tana cewa " Kamal ina maccen ya zan ajiye abu irin wannan kai ya kamata karik'e awajen ka tunda dama ai na Nasrim ne kai kuma kai ne shak'ik'in Nasrim ka rik'e a wajen ka kafin muga abinda Allah zanyi amma shi wancan azzalumin da yabar mana nashi yatafi ka d'auki nashin ka bawa Abu ko daddy su suka san yanda zasuyi dashi nide nawa na Nasrim ne da yaran ta kuma kaine mafi can canta yarik'e mata kafin yaran su girma".
ta k'arashe maganan ranta ba dad'i
cikin wani irin ya nayi Kamal ya zube k'asa yace'' Mommy Allah yabar kauna Insha Allah y'ar uwa ta zata kubuta wannan daukaka k'ara da Nasir yake fa futuka insha Allah zai zame mana al'kairi mommy Nasir yayi abubuwa da dama akan Nasrim ai kinji irin Furucin sa akan bazai taba barin rayuwar Nasrim taji dad'i ba ko".?