Sashe 48
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"sunana Brr Zayyat Inuwa atare dani akwai Barr Izzatu Mustapha sai Brr Alfa Ibrahim da kuma Barrister farida moddibi duk baris tocin sikayi gaisuwa ga court
sai lawyern wanda ake k'ara "sunana Barrister Ishak Hamza atare dani akwai Barr Hawwa Adamu sai Brr Lawan Zakar mune lawyer Wanda ake K'ara bayan suma sunyi gaisuwa aka buk'aci lawyer me kara
Izza ce tafara fitowa
tana gyara riganta na lauyoyi ta k'arasa gaban Nasrim ta dafe dan d'an gajeren d'akin katakon da Nasrim take ciki ta cefa idon ta cikin nata tace'' HALIMA ABDULMAJID HARUNA ko ?
gyad'a kai Nasrim tayi
Izza tace'' baki zaki bude kiyi magana".
Nasrim tace" Eh nice".
"Ok yanan 7 ga watan 3 da misalin karfe hudu na yamma kin bude status din mijin ki Haruna Abdulrahaman kin kaga ya d'aura hoton wanda zai aura da kallama kamar haka
_ko rana da wata zasu dena haske gimbiya ta sai ke soyayyar ki har har abada_
kin bude status din da misalin
karfe duhu da rabi
Kika masa Ripley da
_lalle kam zaka dena ganin hasken ayau_
sannan kika dauki hoton sa dana wanda zai aura kikayi kansil kika saka R I P
yana komawa gida kin gaba wasa wukar ki kamar yanda danki ya bada shida kika fara masa barazana bayan yabaki hakuri ya kwanda kika je kika kashe yaran sa shima kikaje kika kashe sa ta hanyar luma masa kuka har sau ukk...
cikin zafin rai Brr Ishak Hamza ya tashi yace objection my load
Lawyer me kara nata son daurawa Wanda nake karewa lefi bayan zargin ta ake fuskan ta arufe yake a sanda ake zargin tayi kisan dan haka ba kai tsaye ba me cewa ita tayi kisan".
Alk'ali yace
"Brr ki canza salon tambayar ki".
agurguje de anyi gobza Shari'a kamar lauyoyi zasu dambatu daga k"ashe de lawyer me kara sukayi nasa ra
Kotu tayankewa Halima Nasrim hukuncin..............
*kuyi hakurin jina shishur jiya sorry*
*Batul jattko*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
_rikicin babban gida_
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*
*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
*Masoya ba abinda zan ce daku akan yanda kuka dauki wannan littafin na FURUCINA NE Ina godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna masu Kira da musu yimin tes message ngd BJ takuce* 🤝
*Masu yimin fatan Al'kairi har a bayan ido na nagode da adduar ku Allah yabar kauna* 🤲
16
anyan ke mata hukuncin zaman rai da rai a gidan yari tare da huro me tsanani Alk'ali Abdulmajid ya mek'e tsaye duk mek'ewa akayi ana court yafice ta k'ofar sa
mommy mek'ewa tayi tsaye tasa kuka tana maimai inna'lillahi'wa'ain'na'ilaishirajju
Allahumma ajirni fii musibati'wa 'aklifna khairan minha".
Kamal da Ayman ne suka rik'eta ita ma Dr Hafsa kukan tasa tana ta maimaita addua
haka Mama Ummu bata nuna komai ba haka Abu ma sunkuyar da kansa yayi sai Hajja da tace'' Al'hamdulillah horo me tsanani kuwa ciki harda fasa dutse da ginin suminti da duk wani aikin wahalarwa".
Izzatu murmushi suke ita da sauran lauyoyi da sukayi nasara cikin fara'a ta mek'awa Barrister Hawwa Adamu hannu shima Barrister Ishak Hamza ya mek'awa Barrister Zayyat hannu
Mommy kuka take sosai nata mek'a hannu har aka kama Nasrim aka fita da ita
Nasir wani irin k'ara yasa yace" no no impossible bazai yuwu ba wannan hukuncin bayyi dai dai ba ya za ayiwa Wanda ta kashe rai ukku za ayankewa hukuncin rai da rai wllh sai mun daukaka k'ara an yanke mata hukuncin rataya shine dai-dai da lefin ta wannan yayi sassauci ba a mana adalcin ba".
Hajja tace'' oho nima de haka naga amma da babu ai kwara ba dadi da anbiyewa lauyoyin ta baso sukayi su nuna bata da lefi ba amma namu lauyoyi suka fi karfin su ai babban shiri akayi dan abar shegiya tana yawo Allah yaga zuciyar mu".
Khafulan ma kuka yasaka yace "Papa dan Allah kace su kawomin mamy ni yanzu naji tausayin ta kaga ko fuskan ta ba agani tarufe kuka take ko Ina za akaita Dan Allah papa kasa a kawo ta baza ta k'ara kashe kowa ba wayyo sukawo min mamy ta mamy tarame mamy na Papp".
ya fisge daga hannun Nasir yafiya da gudu za asata a mota yayi saurin rik'e mayafin ta juyowa tayi ahankali ta sunkuya dai-dai tsayin sa hannu yasa ya janje mayafin a fuskan ta cikin kuka yace "mamy kiga idon ki ya kumbura mamy kizo muje gida na dena fada dakowa bazaki kasheni ba ko mamy gidan ba dad'i ba Fayyat ba khadum kema bak'e nan"?
zuba gwaiwoyin ta tayi a k'asa ta dafe kafadun sa cikin rawan murya tace " Abdulsamad dan Allah kayar da bani na k'ashe mahaifika da yan uwan ka ba".
"Mamy kece mana".
cikin hawaye tace "shikenan Abdulsamad ka yafemin kaji idan kayi sallah kayi tamin addua".
"Mamy ai Papa dina ma yace na miki addua".
shiru Nasrim tayi can tace'' ok Ina Zainab".
yace "Zeenat an kaita gidan mom Hafsa tunda bakyanan ". dafa kan sa tayi
"Allah ubangiji ya maka albarka Abdulsamad Khafulan Allah yakaren min kai da k'anwar da kuka ragenin ya Rabbi Allah na gode maka da ka tsiratar min da Zainab da ABDULSAMAD ya Allah kacigaba da karemin su ba dan wayo ko da baran bu ba sai dan yaruwa a hannun ka take ya Allah duk me shirin cutar da su kar ka bashi sa a k.....janye ta police din tayi tana kuka suka danna da amota dai-dai lokacin da akafito da mommy motan su Nasrim din yaja mommy sake fashewa da kuka tayi tace'' NASRIM".
Nasrim leko da kanta tayi ta window tana girgizawa mommy kai har suka fice Dr Hafsa ta kama mommy aka shiga da ita mota".
Three brother kam kan kowa ararrabe yake kowa da abinda yake fada dakuma abinda yake tunani wasu suna bayan mommy wasu suna bayan su Hajja itade Ummu bazan ce ga inda take ba Amma de duk yawanci cewa ake Nasrim ita tayi kisan Mama da Kamal ne kawai suke bayan mommy
Knocking din da aka matsa dayi ne yasa mommy tace shigo a tunanin ta Nasir ne cikin mamaki take kallon sa
tashi tayi zaune tana gyara sleeping dress dinta cikin b'acin rai tace'' meya kawo ka part dina bayan sakin da kamin".
ahankali daddy yake takawa zai k'araso inda take da sauri mommy ta sauko daga kan gagon tace'' wai meye haka Abdulmajid".?
"doctor ina son muyi magana na fashimtar juna nidake".
"Abdul bawani magana da zamuyi a tsakanin mu kafin ayi zaman kotu har kuka namaka akan katsaya ka saurareni Nasrim bata da lefi bak'i kayi ba sai yanzu da aka gama Shari'a meyayi saura ba kayan ke mata hukuncin rai darai ba dama aure da Nasrim ne a tsakanin mu yanzu Nasrim ta zama tamkar babu auren mu ma babu to meye yayi saura".
"doctor kina tunanin kinfini shiga tashin hankali ne ko kinfini son Nasrim duk da ina da Kamal Allah yasani kema shedace Nasrim daban ce a guna shak'uwar da nayi da ita ke bakiyi ba ninasan wacece Nasrim ba yanda za ayi ta iya kashe rai kema kinsan wannan wata kulleleniya ce me wuyar kunce wa amma iya adalcin da zan iya yiwa Nasrim hukuncin rai darai idan Allah yayi asiri zai tonu kuma ina bincike a hankali a hankali insha Allah za a dace dan gaskiya bata k'arewa kuma ba ataba ganin bayan me gaskiya nawa zanyi shara'a irin wannan daga baya asiri ya tonu azo asake sabon zama mai gaskiya yayi Nasara
ganin ki kuma da banyi kafin lokacin anyi mugun sa Ido ne akan mu idan na ganki za'a iya zargin wani abu madam ina cikin damuwa fa over maganan saki kuma ni na maidaki amma banason kowa ya gane".
bata fuska tayi tace
"gakiya nide ban maidu ba".
"Ok haka ma kikace to bari kiga".sure
yayi maganan yana jawota jikin sa a wajen de ya maida auren su amma da alk'awarin ba wanda zasu gayawa sai komai yalafa
bayan komai ya lafa daddy ya kalli mommy yace dan Allah doctor duk abinda Hajja zata gaya miki karki sake tanka mata kinga yau ma sai da tasake maimaita min kalman da kika fada wai _yanzu zata ga aikin tubebbiya_
kinga sai mai Mai tawa take wai duk abin da yasake samun wani a gidan nan to kece ki dena irin wannan FURUCIN kinga shi ya jefa rayuwar y'ar mu cikin wani hali sannan shadadu da mugayen mutane suna amfanin da harshen MUTUM su cutar da mutum kin gani akan Nasrim
san nan wani sahabbi yacewa Annabi kamin nasiha sai yace ka kiyaye hashen ka har so ukku suna haka da annabi kinga *SHARSHE* musifa ce".
Ido mommy ta zaru tace
"au haka tace ni gaskiya ban san me nayiwa matar nan ba ta tsane ni kawai dan na kasance yar k'abilan Igbo Allah yana ji yana gani duk Wanda yanufeni da shari insha Allah kansa nasa kullum ana ciyar da almajirai dubu kuma ana yanka shanu 3 da raguna 10 ana rabawa mabuk'ata Allah yakare min y'ata da jikokina da ni kaina kuma insha Allah inde Nasrim tana da gaskiya baza ta shekara a pirson ba".
Daddy yace insha Allahu".
**********************
washe garin ranan
sai lawyern wanda ake k'ara "sunana Barrister Ishak Hamza atare dani akwai Barr Hawwa Adamu sai Brr Lawan Zakar mune lawyer Wanda ake K'ara bayan suma sunyi gaisuwa aka buk'aci lawyer me kara
Izza ce tafara fitowa
tana gyara riganta na lauyoyi ta k'arasa gaban Nasrim ta dafe dan d'an gajeren d'akin katakon da Nasrim take ciki ta cefa idon ta cikin nata tace'' HALIMA ABDULMAJID HARUNA ko ?
gyad'a kai Nasrim tayi
Izza tace'' baki zaki bude kiyi magana".
Nasrim tace" Eh nice".
"Ok yanan 7 ga watan 3 da misalin karfe hudu na yamma kin bude status din mijin ki Haruna Abdulrahaman kin kaga ya d'aura hoton wanda zai aura da kallama kamar haka
_ko rana da wata zasu dena haske gimbiya ta sai ke soyayyar ki har har abada_
kin bude status din da misalin
karfe duhu da rabi
Kika masa Ripley da
_lalle kam zaka dena ganin hasken ayau_
sannan kika dauki hoton sa dana wanda zai aura kikayi kansil kika saka R I P
yana komawa gida kin gaba wasa wukar ki kamar yanda danki ya bada shida kika fara masa barazana bayan yabaki hakuri ya kwanda kika je kika kashe yaran sa shima kikaje kika kashe sa ta hanyar luma masa kuka har sau ukk...
cikin zafin rai Brr Ishak Hamza ya tashi yace objection my load
Lawyer me kara nata son daurawa Wanda nake karewa lefi bayan zargin ta ake fuskan ta arufe yake a sanda ake zargin tayi kisan dan haka ba kai tsaye ba me cewa ita tayi kisan".
Alk'ali yace
"Brr ki canza salon tambayar ki".
agurguje de anyi gobza Shari'a kamar lauyoyi zasu dambatu daga k"ashe de lawyer me kara sukayi nasa ra
Kotu tayankewa Halima Nasrim hukuncin..............
*kuyi hakurin jina shishur jiya sorry*
*Batul jattko*
[4/8, 1:48 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
_rikicin babban gida_
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
*____________________________________*
*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/kainuwa-writers-association
*____________________________________*
*Masoya ba abinda zan ce daku akan yanda kuka dauki wannan littafin na FURUCINA NE Ina godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna masu Kira da musu yimin tes message ngd BJ takuce* 🤝
*Masu yimin fatan Al'kairi har a bayan ido na nagode da adduar ku Allah yabar kauna* 🤲
16
anyan ke mata hukuncin zaman rai da rai a gidan yari tare da huro me tsanani Alk'ali Abdulmajid ya mek'e tsaye duk mek'ewa akayi ana court yafice ta k'ofar sa
mommy mek'ewa tayi tsaye tasa kuka tana maimai inna'lillahi'wa'ain'na'ilaishirajju
Allahumma ajirni fii musibati'wa 'aklifna khairan minha".
Kamal da Ayman ne suka rik'eta ita ma Dr Hafsa kukan tasa tana ta maimaita addua
haka Mama Ummu bata nuna komai ba haka Abu ma sunkuyar da kansa yayi sai Hajja da tace'' Al'hamdulillah horo me tsanani kuwa ciki harda fasa dutse da ginin suminti da duk wani aikin wahalarwa".
Izzatu murmushi suke ita da sauran lauyoyi da sukayi nasara cikin fara'a ta mek'awa Barrister Hawwa Adamu hannu shima Barrister Ishak Hamza ya mek'awa Barrister Zayyat hannu
Mommy kuka take sosai nata mek'a hannu har aka kama Nasrim aka fita da ita
Nasir wani irin k'ara yasa yace" no no impossible bazai yuwu ba wannan hukuncin bayyi dai dai ba ya za ayiwa Wanda ta kashe rai ukku za ayankewa hukuncin rai da rai wllh sai mun daukaka k'ara an yanke mata hukuncin rataya shine dai-dai da lefin ta wannan yayi sassauci ba a mana adalcin ba".
Hajja tace'' oho nima de haka naga amma da babu ai kwara ba dadi da anbiyewa lauyoyin ta baso sukayi su nuna bata da lefi ba amma namu lauyoyi suka fi karfin su ai babban shiri akayi dan abar shegiya tana yawo Allah yaga zuciyar mu".
Khafulan ma kuka yasaka yace "Papa dan Allah kace su kawomin mamy ni yanzu naji tausayin ta kaga ko fuskan ta ba agani tarufe kuka take ko Ina za akaita Dan Allah papa kasa a kawo ta baza ta k'ara kashe kowa ba wayyo sukawo min mamy ta mamy tarame mamy na Papp".
ya fisge daga hannun Nasir yafiya da gudu za asata a mota yayi saurin rik'e mayafin ta juyowa tayi ahankali ta sunkuya dai-dai tsayin sa hannu yasa ya janje mayafin a fuskan ta cikin kuka yace "mamy kiga idon ki ya kumbura mamy kizo muje gida na dena fada dakowa bazaki kasheni ba ko mamy gidan ba dad'i ba Fayyat ba khadum kema bak'e nan"?
zuba gwaiwoyin ta tayi a k'asa ta dafe kafadun sa cikin rawan murya tace " Abdulsamad dan Allah kayar da bani na k'ashe mahaifika da yan uwan ka ba".
"Mamy kece mana".
cikin hawaye tace "shikenan Abdulsamad ka yafemin kaji idan kayi sallah kayi tamin addua".
"Mamy ai Papa dina ma yace na miki addua".
shiru Nasrim tayi can tace'' ok Ina Zainab".
yace "Zeenat an kaita gidan mom Hafsa tunda bakyanan ". dafa kan sa tayi
"Allah ubangiji ya maka albarka Abdulsamad Khafulan Allah yakaren min kai da k'anwar da kuka ragenin ya Rabbi Allah na gode maka da ka tsiratar min da Zainab da ABDULSAMAD ya Allah kacigaba da karemin su ba dan wayo ko da baran bu ba sai dan yaruwa a hannun ka take ya Allah duk me shirin cutar da su kar ka bashi sa a k.....janye ta police din tayi tana kuka suka danna da amota dai-dai lokacin da akafito da mommy motan su Nasrim din yaja mommy sake fashewa da kuka tayi tace'' NASRIM".
Nasrim leko da kanta tayi ta window tana girgizawa mommy kai har suka fice Dr Hafsa ta kama mommy aka shiga da ita mota".
Three brother kam kan kowa ararrabe yake kowa da abinda yake fada dakuma abinda yake tunani wasu suna bayan mommy wasu suna bayan su Hajja itade Ummu bazan ce ga inda take ba Amma de duk yawanci cewa ake Nasrim ita tayi kisan Mama da Kamal ne kawai suke bayan mommy
Knocking din da aka matsa dayi ne yasa mommy tace shigo a tunanin ta Nasir ne cikin mamaki take kallon sa
tashi tayi zaune tana gyara sleeping dress dinta cikin b'acin rai tace'' meya kawo ka part dina bayan sakin da kamin".
ahankali daddy yake takawa zai k'araso inda take da sauri mommy ta sauko daga kan gagon tace'' wai meye haka Abdulmajid".?
"doctor ina son muyi magana na fashimtar juna nidake".
"Abdul bawani magana da zamuyi a tsakanin mu kafin ayi zaman kotu har kuka namaka akan katsaya ka saurareni Nasrim bata da lefi bak'i kayi ba sai yanzu da aka gama Shari'a meyayi saura ba kayan ke mata hukuncin rai darai ba dama aure da Nasrim ne a tsakanin mu yanzu Nasrim ta zama tamkar babu auren mu ma babu to meye yayi saura".
"doctor kina tunanin kinfini shiga tashin hankali ne ko kinfini son Nasrim duk da ina da Kamal Allah yasani kema shedace Nasrim daban ce a guna shak'uwar da nayi da ita ke bakiyi ba ninasan wacece Nasrim ba yanda za ayi ta iya kashe rai kema kinsan wannan wata kulleleniya ce me wuyar kunce wa amma iya adalcin da zan iya yiwa Nasrim hukuncin rai darai idan Allah yayi asiri zai tonu kuma ina bincike a hankali a hankali insha Allah za a dace dan gaskiya bata k'arewa kuma ba ataba ganin bayan me gaskiya nawa zanyi shara'a irin wannan daga baya asiri ya tonu azo asake sabon zama mai gaskiya yayi Nasara
ganin ki kuma da banyi kafin lokacin anyi mugun sa Ido ne akan mu idan na ganki za'a iya zargin wani abu madam ina cikin damuwa fa over maganan saki kuma ni na maidaki amma banason kowa ya gane".
bata fuska tayi tace
"gakiya nide ban maidu ba".
"Ok haka ma kikace to bari kiga".sure
yayi maganan yana jawota jikin sa a wajen de ya maida auren su amma da alk'awarin ba wanda zasu gayawa sai komai yalafa
bayan komai ya lafa daddy ya kalli mommy yace dan Allah doctor duk abinda Hajja zata gaya miki karki sake tanka mata kinga yau ma sai da tasake maimaita min kalman da kika fada wai _yanzu zata ga aikin tubebbiya_
kinga sai mai Mai tawa take wai duk abin da yasake samun wani a gidan nan to kece ki dena irin wannan FURUCIN kinga shi ya jefa rayuwar y'ar mu cikin wani hali sannan shadadu da mugayen mutane suna amfanin da harshen MUTUM su cutar da mutum kin gani akan Nasrim
san nan wani sahabbi yacewa Annabi kamin nasiha sai yace ka kiyaye hashen ka har so ukku suna haka da annabi kinga *SHARSHE* musifa ce".
Ido mommy ta zaru tace
"au haka tace ni gaskiya ban san me nayiwa matar nan ba ta tsane ni kawai dan na kasance yar k'abilan Igbo Allah yana ji yana gani duk Wanda yanufeni da shari insha Allah kansa nasa kullum ana ciyar da almajirai dubu kuma ana yanka shanu 3 da raguna 10 ana rabawa mabuk'ata Allah yakare min y'ata da jikokina da ni kaina kuma insha Allah inde Nasrim tana da gaskiya baza ta shekara a pirson ba".
Daddy yace insha Allahu".
**********************
washe garin ranan