Sashe 4
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Abdulmajid yace"yana nan acikin gidanmu dama da zamu taso Hajja tace mutaso dashi yana part din sa damasu kula dashi".
Dr Fanna kallon agogon hannuta tayi tace "to Alhaji zan wuce sai da yamma a kula min da yarona kar ganin sabon yaro adena yayin nawa dan naga Hajja sai doki take"
Murmushi yayi yace"keko ba dole tayi doki ba saifa yanzu aka mana k'anne Allah ya sa Aishan Abdulmajid mata haifi namiji kin ga
3 brothers ya samu kenan,
sai ke kuma idan kika tashi kifara da macce sai ku sake Haifa mana mata masu kai daya to ya zaki aureni?
zaki zauna da yan uwa na zuciya daya?
Murmushi Dr Fanna yayi tace "wacce macce 3 brother's zai yiwa tayin aure taki Koda na wuni daya ne amma kasa a ranka wllh ba kudin ka nake soba wasiya Halima ne da kuma son ka da yamin shigan ba zata dan tun rasa Sharif ban yi zaton zan samu wanda zan so kamar shi ba sai gashi harma fiye dashi Allah yasa kai kamin ko da rabin s.......
Sai kuma tayi shiru tana mai da kanta daya gefen a hankali yatashi yafita a motan yana murmushi ya kama murfin motan zuciyar Dr Fanna sai bugawa yake adduar nasara take ta karantowa ta ji kamar daga sama
yace "zuciyar ABDUL tun yana yaro yake son auren yar barebari mai irin zanen ki me irin sanyin halinki me irin sanyin muryan ki amma nabi zabin Baba na auri Halima sai gashi a karo na biyu Allah Ya bani fiye da zabina gaskiya na san dalilin biyayya da umarni iyaye ne ya sa Allah yamin wannan babban kyautan amma ba wai dan na cancanta ba tun kallon farko dana miki naji kece matar mafarkina FATIMA ZAHRA kisa aranki Abdulsamad naki ne".
Yana gama fadan hakan ya mata murmushin sa me tsada tare da kashe mata ido daya ya rufo kofan ya juya cikin takunsa na ingarma ya fara tafiya kasa rufe baki tayi wai ita Fanna emeka 3 brother's yake gayawa wannan kalaman anya ba mafarki take ba mutumin da saide taga sunansa ajikin gidajen Mai ko kwalin taliya ko muhun sugar omo shikafa dade sauran su 3brother's dafe kirjinta tayi yanda yake bugawa kawai jira take taji ta farka daga baccin da takeyi
shi ma Abdulsamad yana shiga yayiwa Hajja da yan uwan sa bayanin wacece Fanna da farko Hajja ta nuna kamar bata gamsu da d'anta ya auri tubebbiya ba amma da taga yanayinsa ta gane yana sonta kuma ta tuna da asalin saurayin Fanna din Sharif yanda yayi soyayya na shekaru da ita kuma suka shiya shirin aure batare da sanin iyayen saba shine ta tsorata kar shima Abdul yayi tunanin haka tunda yana da daman da zai ajiye mata dari gashi ba mazauni bane tsoron haka yasa ta amince ayi auren amma har ga Allah ba dan taso ba.
A ranan suna jaririn Amina ya ci sunan Haruna Baban su A'A'A Hajja zo kaga mu a gun hajja a take tace akirashi da Agrif Hajja tsohuwar makaranciyar litatafan hausa ce dan haka tasan suna kala_kala dan har yanzu hajja karatun hausa novel takeyi har irin na online duk tasan marubuta shiyasa ko kallon yaranta sukayi tasan me suke nufi ita take koya musu yanda zasuyi soyayya ma
A ranan da Nasir ya cika wata ukku a ranan aka daura auren Dr Fanna da Abdulsamad ba wani shagali akayi ba a washegarin ranan ne kuma Aisha matar Abdulmajid ta tashi da nak'usa tasha wahala Dr Fanna tace amata cs amma Hajja da yan'uwan Aisha suka hana wahala tayi wahala har suma Aisha takeyi sai da sukaga abin bazai yuwuba suka saka hannu aka turata d'akin theater ansamu nasara ceto uwa da jaririta amma ansamu babbar matsala a mahaifarta wanda yariga ya fashe ba wani dama sai de a fitar dashi Allah saki Aisha kowa sai da tausaya mata haifuwar fari a cire mahaifa kowa ya ji sai yace Allah sarki Allah yasa albarka arayuwan d'an data haifa. Ranan suna yaro ya ci sunan Muhammad Albaity ogan gidan Abdulsamad dan Hajja haka ta ce ba abin da za a saka wa albaity dashi sai de susaka masa me suna ana kiransa da Kamal
bayan warkewar Aisha gida ya koma yanda yake kowacce tana kula da nata ɗan yanda ya namata Fanna ta ajiye aiki saboda kula da d'anta da mijinta duk da yawanci bayanan yau yana can gobe yana can wani abin mamaki Nasir yana kara girma kaman nisa da Dr Fanna yana bayyana abin yana bawa kowa tsoro dan Abdulsamad de b'aki ne ita ma marigayi Halima kak'ace sosai amma Fanna fara ce sosai irin sol din nan farin ibo din nan idon sa hancinsa duk rin na Fanna ne kullum Hajja cewa take ikon Allah tsabar son da Fanna take yi wa Nasir ya sa har kamanninsu yana son ya zo daya in dai ba ido na ba ne wllh sak
*Bayan shakara biyu*
Amina ta sake haifuwa wannan karon ma danta namiji sunnan Baban Hajja Habubakar sadik aka masa alkunya da AIBAN . AIBAN na da shakara biyu Amina tasake haifuwa shima namiji sunan Baban Amina aka sa wato Adamu ana kiran shi Abbaty har wannan lokacin Fanna ko batan wata ba tayi ba tun abin baya damunta har ya fara damunta dan Hajja tafara k'ananun magan ganu
tunda yaran suka fara wayo suka gane Nasir ya fita daban acikin su yana da wani irin zafin zuciya ga rashin tsoro da rashin kunya idan ba mommynsa ba
ba wanda yake ragawa ba wanda ya isa da shi inde yana gu to sai de kome ayi yanda yake so dan shikara 6 amma tamkar dan shekaru 20 haka yake diler kowa a gidan iyayensa ma ba ya raga musu balle ma aikatan gidan hatta Hajja shayin sa take balle su Kamal da Agrif ko abu aka ba da baya wajen to ba za su dauka ba sai sun jira ya zo ya gama jan ajinsa ya d'auki nashi su d'auka
har ga Allah Abdulsamad ba ya son halin d'an nasa sai de ba shi da lokacin zama da shi wani halin nasa ma bai sansu ba tunda bai fiye zama a k'asan ba. Baba yabubu me gadi kam yaron tausayi yake bashi kuma bayan mommysa ba wanda yasan halin Nasir sai Hajja da yabubu me gadi.
Yau ma kamar kullum sun taso daga islamiya duk kansu ukku kowa akan kekensa a tare suke tuk'awa Bodyguard dinsu ne a gefensu sun sanya su a tsakiya Agrif kam wani fisari yake ji sosai tun a makaranta amma bai isa ya wuce Nasir a gaba ba dan ahankali suke tuk'awa kuma a tare ko ataku daya wani bai isa wuce wani ba har suka zo bakin get Baba Yakubu yana ganin sa yafara masa kirarin da yasa ba
"A a barka da zuwa NASARA nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci Nasara goshin jirgi me wuyar karo kafe kekensa ya yi daidai inda Baba Yakubu yake Kamal ma yatsaya cak shida bodyguard din shi ko Agrif fisari ya gama matsansa dan haka da sauri ya masa kan keken alaman ya yi gaba cikin wani irin tsawa Nasir yace
"What Agrif".................
Ba Agrif da ya gama jika jikinsa da fitsarin b hatta bodyguard din da Baba yabubu sai da suka tsorata dan yanda yayi tsawan kaman ba yaro ba
*To masoya mu je zuwa don ganin FURUCINA da wane salo yake tafe kar ku manta taku Batul mai baku kala ce*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURRUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_Domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Page 2*
Dr Fanna kallon agogon hannuta tayi tace "to Alhaji zan wuce sai da yamma a kula min da yarona kar ganin sabon yaro adena yayin nawa dan naga Hajja sai doki take"
Murmushi yayi yace"keko ba dole tayi doki ba saifa yanzu aka mana k'anne Allah ya sa Aishan Abdulmajid mata haifi namiji kin ga
3 brothers ya samu kenan,
sai ke kuma idan kika tashi kifara da macce sai ku sake Haifa mana mata masu kai daya to ya zaki aureni?
zaki zauna da yan uwa na zuciya daya?
Murmushi Dr Fanna yayi tace "wacce macce 3 brother's zai yiwa tayin aure taki Koda na wuni daya ne amma kasa a ranka wllh ba kudin ka nake soba wasiya Halima ne da kuma son ka da yamin shigan ba zata dan tun rasa Sharif ban yi zaton zan samu wanda zan so kamar shi ba sai gashi harma fiye dashi Allah yasa kai kamin ko da rabin s.......
Sai kuma tayi shiru tana mai da kanta daya gefen a hankali yatashi yafita a motan yana murmushi ya kama murfin motan zuciyar Dr Fanna sai bugawa yake adduar nasara take ta karantowa ta ji kamar daga sama
yace "zuciyar ABDUL tun yana yaro yake son auren yar barebari mai irin zanen ki me irin sanyin halinki me irin sanyin muryan ki amma nabi zabin Baba na auri Halima sai gashi a karo na biyu Allah Ya bani fiye da zabina gaskiya na san dalilin biyayya da umarni iyaye ne ya sa Allah yamin wannan babban kyautan amma ba wai dan na cancanta ba tun kallon farko dana miki naji kece matar mafarkina FATIMA ZAHRA kisa aranki Abdulsamad naki ne".
Yana gama fadan hakan ya mata murmushin sa me tsada tare da kashe mata ido daya ya rufo kofan ya juya cikin takunsa na ingarma ya fara tafiya kasa rufe baki tayi wai ita Fanna emeka 3 brother's yake gayawa wannan kalaman anya ba mafarki take ba mutumin da saide taga sunansa ajikin gidajen Mai ko kwalin taliya ko muhun sugar omo shikafa dade sauran su 3brother's dafe kirjinta tayi yanda yake bugawa kawai jira take taji ta farka daga baccin da takeyi
shi ma Abdulsamad yana shiga yayiwa Hajja da yan uwan sa bayanin wacece Fanna da farko Hajja ta nuna kamar bata gamsu da d'anta ya auri tubebbiya ba amma da taga yanayinsa ta gane yana sonta kuma ta tuna da asalin saurayin Fanna din Sharif yanda yayi soyayya na shekaru da ita kuma suka shiya shirin aure batare da sanin iyayen saba shine ta tsorata kar shima Abdul yayi tunanin haka tunda yana da daman da zai ajiye mata dari gashi ba mazauni bane tsoron haka yasa ta amince ayi auren amma har ga Allah ba dan taso ba.
A ranan suna jaririn Amina ya ci sunan Haruna Baban su A'A'A Hajja zo kaga mu a gun hajja a take tace akirashi da Agrif Hajja tsohuwar makaranciyar litatafan hausa ce dan haka tasan suna kala_kala dan har yanzu hajja karatun hausa novel takeyi har irin na online duk tasan marubuta shiyasa ko kallon yaranta sukayi tasan me suke nufi ita take koya musu yanda zasuyi soyayya ma
A ranan da Nasir ya cika wata ukku a ranan aka daura auren Dr Fanna da Abdulsamad ba wani shagali akayi ba a washegarin ranan ne kuma Aisha matar Abdulmajid ta tashi da nak'usa tasha wahala Dr Fanna tace amata cs amma Hajja da yan'uwan Aisha suka hana wahala tayi wahala har suma Aisha takeyi sai da sukaga abin bazai yuwuba suka saka hannu aka turata d'akin theater ansamu nasara ceto uwa da jaririta amma ansamu babbar matsala a mahaifarta wanda yariga ya fashe ba wani dama sai de a fitar dashi Allah saki Aisha kowa sai da tausaya mata haifuwar fari a cire mahaifa kowa ya ji sai yace Allah sarki Allah yasa albarka arayuwan d'an data haifa. Ranan suna yaro ya ci sunan Muhammad Albaity ogan gidan Abdulsamad dan Hajja haka ta ce ba abin da za a saka wa albaity dashi sai de susaka masa me suna ana kiransa da Kamal
bayan warkewar Aisha gida ya koma yanda yake kowacce tana kula da nata ɗan yanda ya namata Fanna ta ajiye aiki saboda kula da d'anta da mijinta duk da yawanci bayanan yau yana can gobe yana can wani abin mamaki Nasir yana kara girma kaman nisa da Dr Fanna yana bayyana abin yana bawa kowa tsoro dan Abdulsamad de b'aki ne ita ma marigayi Halima kak'ace sosai amma Fanna fara ce sosai irin sol din nan farin ibo din nan idon sa hancinsa duk rin na Fanna ne kullum Hajja cewa take ikon Allah tsabar son da Fanna take yi wa Nasir ya sa har kamanninsu yana son ya zo daya in dai ba ido na ba ne wllh sak
*Bayan shakara biyu*
Amina ta sake haifuwa wannan karon ma danta namiji sunnan Baban Hajja Habubakar sadik aka masa alkunya da AIBAN . AIBAN na da shakara biyu Amina tasake haifuwa shima namiji sunan Baban Amina aka sa wato Adamu ana kiran shi Abbaty har wannan lokacin Fanna ko batan wata ba tayi ba tun abin baya damunta har ya fara damunta dan Hajja tafara k'ananun magan ganu
tunda yaran suka fara wayo suka gane Nasir ya fita daban acikin su yana da wani irin zafin zuciya ga rashin tsoro da rashin kunya idan ba mommynsa ba
ba wanda yake ragawa ba wanda ya isa da shi inde yana gu to sai de kome ayi yanda yake so dan shikara 6 amma tamkar dan shekaru 20 haka yake diler kowa a gidan iyayensa ma ba ya raga musu balle ma aikatan gidan hatta Hajja shayin sa take balle su Kamal da Agrif ko abu aka ba da baya wajen to ba za su dauka ba sai sun jira ya zo ya gama jan ajinsa ya d'auki nashi su d'auka
har ga Allah Abdulsamad ba ya son halin d'an nasa sai de ba shi da lokacin zama da shi wani halin nasa ma bai sansu ba tunda bai fiye zama a k'asan ba. Baba yabubu me gadi kam yaron tausayi yake bashi kuma bayan mommysa ba wanda yasan halin Nasir sai Hajja da yabubu me gadi.
Yau ma kamar kullum sun taso daga islamiya duk kansu ukku kowa akan kekensa a tare suke tuk'awa Bodyguard dinsu ne a gefensu sun sanya su a tsakiya Agrif kam wani fisari yake ji sosai tun a makaranta amma bai isa ya wuce Nasir a gaba ba dan ahankali suke tuk'awa kuma a tare ko ataku daya wani bai isa wuce wani ba har suka zo bakin get Baba Yakubu yana ganin sa yafara masa kirarin da yasa ba
"A a barka da zuwa NASARA nasara ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci Nasara goshin jirgi me wuyar karo kafe kekensa ya yi daidai inda Baba Yakubu yake Kamal ma yatsaya cak shida bodyguard din shi ko Agrif fisari ya gama matsansa dan haka da sauri ya masa kan keken alaman ya yi gaba cikin wani irin tsawa Nasir yace
"What Agrif".................
Ba Agrif da ya gama jika jikinsa da fitsarin b hatta bodyguard din da Baba yabubu sai da suka tsorata dan yanda yayi tsawan kaman ba yaro ba
*To masoya mu je zuwa don ganin FURUCINA da wane salo yake tafe kar ku manta taku Batul mai baku kala ce*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURRUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_Domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Page 2*