Sashe 96
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hummee tace "to yanzu kina nufin Agrif da Nasir ba halitta daya bane kenan gashi kuma atsowo kusan tsayon su daya ashe daga ciki da ban banci to cikin su wanne yafi Nide da Kamal da Zarrat duk kusan halitansu daya amma gaskiya Zarrat yafi Kamal jaraba amma ni banji wani ban banci ba duk kan su balefi".
"to idan macce ta kasance mai zurfi tafi son mai dogon halitta idan kuma ba mai zurfi bace tafison mai gajeren halitta musamman idan macce ta kasance mai ƙoƙo anfi
samun macce mai ƙoƙo a dogin mata gaskiya especially ma mai dan jiki"?.
"me ƙoƙo kuma".?
Nasrim tace"
ƘoƘo wani dun kulillin namane acan cikin zurfin macce yana da wani kofa wanda idan namiji yasamu nasaran jafar wannan ƙofar to zai gigice kuma zai gamsu cikin nutsuwa kuma duk wanda ta dace da ƙoƙo zaki sameta mai ɗumin ƙasa kuma tana cikin jerin mata masu sha'awa amma yawanci mata suna dashi kuma namiji mai dogon zazzakarine kaɗai yake cin wannan moriyar"
Humairah tace
"ummm towai ni Nasy ina kike jin irin wannan abubuwan nagade tare mukayi karatu muka tashi amma bansan ki da irin wannan ba sai zuwan nan nawa na ƙaru da abubuwa dayawa acikin mata ayanzu ni nasan ya nake wanda yakamata kowacce macce tasan ita wacece acikin mata dan tasan matakin dauka nide bansan inda kika samu wannan lassien din ba".
"kin manta mijina doctor matane fa hakane ya kamata ace maccce tasan a ajinda take wata matar tana da matsi wata kuma a bude take wani namijin tana son macca ta tsuƙe wani kuma yana son yaji yasake sosai kamar yanzu ni Agrif kullum yana cikin cewa na tsuke har da kansa yake kawo min maganin matsi amma Nasir kuma yafison yajisa a sake".
awashe garin Humairah suka koma ita da mijin ta
Nasir duk wahaɗin da mommy tayi tabawa Humairah ta zomata dashi karɓa yayi ya zubar wai shi yafi sonta natural haka saide idan ta haifu idan yaji da canji shi da kansa yasan matakin dauka
bayan kwanaki ukku Hajja da aminin ta Ta soro suka sauka agidan Hajja dasu Nasir dadin na kwanaki biyu ne tafara korafin wai Nasrim tana barin su taje wajen mijinta da suka fara zama cikin su ana fira kuma tabara ƙorafin basuda kunya suna musu lashe lashe da tande tanden juna agaban su
hakade sukayi hakuri har
*watani bakwai*
Izza ta haifu yaranta biyu twice duk maza har sun shiga wata na 2
Humairah ma da ciki yayi na watanni 5
Nasrim ta shiga watan haifuwa
" please my Nana nasan ma yau zaki haifu idan kin haifu jego zaki shiga ban san sanda jinin zai dauke ba ki temaka min ko ya yake ahankali zan miki bazan hau kanki ba ki tausaya min".
murmushi tayi tace
" ai dole na temaka maga my shagwaɓa Baby zo zo kasha
tace tana lumshe masa ido
"yawwa my NN Allah yabar min ke kina cikin aikina
bayan komai ya lafa Nasir luf yayi yana sauraron yanda nutsuwa yake ratsa ilashirin jikin sa
Nasrim ko wanka ta shiga tana fitowa ganin sa kwance tace "ba zakayi wankan ba ko da ƙari ne ".?
girgiza mata kai yayi yace "kawai ina jimamin daga yau shikenan ne sorry Baby da kanki kikayi wankan".
yaƙarashe maganan yana meƙewa tsaye
Nasrim tace
"my Rajul ba lalle bane fa dan Edd yan nuna yau ne na haifu ayau gaskiya inaga ba yau bane banajin ciwon komai fa".
murmushi yayi yace "Insha Allah yau zaki haifu ayau zan cika shikara 40 a duniya ayau nake jin Baby Ni'mra na zata zo duniya ai nashiga wajen najita akusa idan ma baki sani ba kina cikin labor har kinshiga mataki na 2 abin yazo miki da sauki ne kawai ina zuwa yanzu".
ya ƙarashe maganan tare da juyawa ya shige bathroom din
Nasrim ƙarasawa tayi jikin mirror hannu ta daga da zumar daukan mai taji maranta yayi wani irin murdawa ahankali ta zauna akan stool tana cije lip wani ruwa taji yabiyo cinyar ta
Nasir a gurguje ya watsa ruwan yana yana fitowa yagan ta dasauri ya karaso yana mata sannu yasaka wandon sa 3quarter ya kamata sai ɗakin da yashirya musamman wanda aka rubuta labourroom asaman ne wani ƙaton Tuup ne kamar swimmingful amma na roba ne kuma yana da ɗan zurfi kaɗan idan mutum a tsaye yake zai kusa zuwa masa cinya idan aka zuba ruwa idan kuma a zaune ne iya ciki yana dafe da ita yana matsa sannu ya kunna wani famfo zai ga bahon ya cika da ruwan dumi har yana turiri a hankali ya ɗauketa yasakata cikin ruwan shikuma ya zauna a bakin bahon ƙafafuwan sa suba cikin ruwan ya kunce towel din da yake ɗaure a ƙugunta yana mata sannu
tace " Habibi ka fitar dani ruwan akwai zafi".
"No my one srry zai temaka miki zaki haifu yanzu".
ahankali yake shafa gadon bayan ta zuwa ƙugunta hannun sa daya yana shafa kanta gar ruwan ya huce ya canza wani
cikin wani irin nishi ta wawuro shi tana juya kai bata san sanda
ta gartsa masa wani cizo kamar zata cire masa fatan dantse hannun sa ba
cikin tausayawa yace "sorry jiyake ina ma ciwon ya dawo jikin sa haka a nishi na biyu ma ta garza masa a ƙirji anishi na ukku ne yayi saurin sakin ruwan tare da kwantar da ita arigingine acikin bahon
yace "Nasrim kiyi nishi ga kan ɗa kar ki kashe mana baby nishin tayi amma kan bai fito ba da sauri ya dauko almakashi cikin kuka tace "dan Allah Habibi kar ka ƙarani
"Nasrim nishin ki is Low zaki kashemin yarinya".
zanyi nishi dan Allah my Rujul kar ka ƙarani....
bata karasa maganan ba fet ya Ƙarata yunkurin da zatayi dan tayi magana sai ga sunkuceciyar ƴa tareta yayi yana bismillah Alhu'akbar Alhu'akbar yake ta mai maitawa ya mata kitashi ki tsaya ki tameƙe tsawon ki dan mahaifar tasamu komawa inda take'' yace
shikuma ya dauko wani almakashin ya seta cibiyar
ya yanka
sai da Nasrim tayi tsayuwa yayi na miti ukku yace ta hau gadon idan zata iya shi yarinyace a hannun sa gadon ba wani tsawo dan haka ta wau yace tayi rigingine tayi ya daura mata yarinyar a kirjinta cikin nutsuwa ya gyara wajen sannan yayi bismillah ya kwantar da yarinya ya dauko Nasrim tare ya mata allura ya sun sha artabu awajen ɗinki amma ya mata ɗinki mai ƙyau acikin wanan bahon ya mata wanka tare da gasa mata jiki da towel taji dadin jikinta ko kamar ba ita ta haifu ba duk kansu towel suka daura ya dauki yarinyar da sai kuka takeyi yakama hannun Nasrim sukayi bedroom din su kwantar da Ƴar yayi ta sakawa Nasrim kaya ya dauko ƴarinyar ya daura mata a cinya tare da fito mata da mama ya seta bakin ta yasaka gengeɗi Nasrim take tanajin yanda yake matsawa yarinyar nonon amma ba komai yace ki kula yafita yahado mata shayi mai kauri da zafi tashi alokacin itama yarinyar tayi bacci
haka suka sa yarinyar a tsakiya suka kwanta sai da asuba bayan ya dawo daga masallaci ya ƙira Mommy yake gaya mata murna sosai Mommy da Daddy sukayi kashe wayan yayi gaba daya ya kwanta yana sake tofesu da adduar
kamar misalin karfe 8 sujaji ana salati akansu Nasir ne ya fara bude ido fuskan nan ahade murtuk
yace " meye haka zaku shigowa mutane bakusan tana bukatan hutu ba".
Hajja sake doka salati tayi
tace "ni maryama me zan gani Nasuru Halima ta haifu ku kayi abunku ku daya muna cikin gidan nan nida Ta soro duk bawanda kuka gayawa kukayi abunku mekewa yayi saune yana bin su da kallon mamaki
yace " da muda suwa zamuyi waya mana cikin da zamu tashe shi umm gayamin ku kuka mana cikin ne Uummm kugaya min man".?
ya karashe maganan cikin bacin rai shi adole an shigo an bata masa rai
Hajja bata damu da abinda ya fada ba amma Ta soro ido ta zaro tace "na shiga ukku ni Zainabu meye hakan Nasuru bakasan zunubi kake dauka ba to kayan jikin ka bazaiyi sallah ba gadon mai jego sabon haifuwa ka hau harda runkumar ta kuma nida kakar taka kake cewa wasu ashe kunyan ka mai rauni ne ban sani ba".
Hajja tace " dan Allah Ta soro ina kika taba ganin hakan kiga yanda ya mamuƙu jikin mai jego idan ba rashin kunya irin na Nasuru ba ai munsan ku kukayi cikin ku amma zaman me mukeyi a gidan ba zaman ta haifu mu karbi hai huwa ba muna gidan hoto sai daga nigeria zamuji haifuwa".
Ta soro tace " Hajja wata kilama yasake komawa wannan kwanciyar nasu ai ba ayishi banza ba yaran yanzu basa tsoron sunubi to mu ada da sai miji ya shekara bai leka dakin matar sa ba idan ta haifu".
ba karamin yaki akeyi da Nasir ba a daren ranan ma nacewa yayi shi da matar sa zai kwana har saida Hajja ta hada da Mommy Mommy ta bashi hakuri yako cika fam duk wani al adu na jego Nasir
ya kafe baza ayiwa Nasrim ba ita de Nasrim dariya ne nata daga ta Ta soro har Hajja buyagin faɗan su baya tashi sai Nasir ya gama nasa ya fice
washe garin ranan suka tar kata suka koma gida
A ranan sunan kyakkyawar yarinyar mai kama da Nasrim taci sunan Hajja Maryam an mata alkunya da NI'MRA zokaga murna wajen Hajja
ansha shagin suna a washe harin ranan Akace a taru a palon Hajja za ayi baƙi masu mushimmanci dama anjima ana shirye sheryen zuwan su
Nasrim ta kallin Sadiya matar Abbaty
tace "wai ni su waye za a sauƙe a Part din Agrif ne naga an gyarashi sosai na tambayi Humme bata gaya min ba kafin Sadiya tayi magana sukaji sallama a rikice Nasrim ta dago kanta jin muryar da bazata taba mantawa ba haka Nasir ma cak suka meƙe Nasrim da Nasir a tare
ahankali suke takowa cikin parlur cikin shigar alfarma wanda kallo daya zaka musu kagane hutu da soyyaya da shakuwa ya gama kamajikin su
hannusu sarke da najuna kowanne su hannun su daya rungume da baby
"to idan macce ta kasance mai zurfi tafi son mai dogon halitta idan kuma ba mai zurfi bace tafison mai gajeren halitta musamman idan macce ta kasance mai ƙoƙo anfi
samun macce mai ƙoƙo a dogin mata gaskiya especially ma mai dan jiki"?.
"me ƙoƙo kuma".?
Nasrim tace"
ƘoƘo wani dun kulillin namane acan cikin zurfin macce yana da wani kofa wanda idan namiji yasamu nasaran jafar wannan ƙofar to zai gigice kuma zai gamsu cikin nutsuwa kuma duk wanda ta dace da ƙoƙo zaki sameta mai ɗumin ƙasa kuma tana cikin jerin mata masu sha'awa amma yawanci mata suna dashi kuma namiji mai dogon zazzakarine kaɗai yake cin wannan moriyar"
Humairah tace
"ummm towai ni Nasy ina kike jin irin wannan abubuwan nagade tare mukayi karatu muka tashi amma bansan ki da irin wannan ba sai zuwan nan nawa na ƙaru da abubuwa dayawa acikin mata ayanzu ni nasan ya nake wanda yakamata kowacce macce tasan ita wacece acikin mata dan tasan matakin dauka nide bansan inda kika samu wannan lassien din ba".
"kin manta mijina doctor matane fa hakane ya kamata ace maccce tasan a ajinda take wata matar tana da matsi wata kuma a bude take wani namijin tana son macca ta tsuƙe wani kuma yana son yaji yasake sosai kamar yanzu ni Agrif kullum yana cikin cewa na tsuke har da kansa yake kawo min maganin matsi amma Nasir kuma yafison yajisa a sake".
awashe garin Humairah suka koma ita da mijin ta
Nasir duk wahaɗin da mommy tayi tabawa Humairah ta zomata dashi karɓa yayi ya zubar wai shi yafi sonta natural haka saide idan ta haifu idan yaji da canji shi da kansa yasan matakin dauka
bayan kwanaki ukku Hajja da aminin ta Ta soro suka sauka agidan Hajja dasu Nasir dadin na kwanaki biyu ne tafara korafin wai Nasrim tana barin su taje wajen mijinta da suka fara zama cikin su ana fira kuma tabara ƙorafin basuda kunya suna musu lashe lashe da tande tanden juna agaban su
hakade sukayi hakuri har
*watani bakwai*
Izza ta haifu yaranta biyu twice duk maza har sun shiga wata na 2
Humairah ma da ciki yayi na watanni 5
Nasrim ta shiga watan haifuwa
" please my Nana nasan ma yau zaki haifu idan kin haifu jego zaki shiga ban san sanda jinin zai dauke ba ki temaka min ko ya yake ahankali zan miki bazan hau kanki ba ki tausaya min".
murmushi tayi tace
" ai dole na temaka maga my shagwaɓa Baby zo zo kasha
tace tana lumshe masa ido
"yawwa my NN Allah yabar min ke kina cikin aikina
bayan komai ya lafa Nasir luf yayi yana sauraron yanda nutsuwa yake ratsa ilashirin jikin sa
Nasrim ko wanka ta shiga tana fitowa ganin sa kwance tace "ba zakayi wankan ba ko da ƙari ne ".?
girgiza mata kai yayi yace "kawai ina jimamin daga yau shikenan ne sorry Baby da kanki kikayi wankan".
yaƙarashe maganan yana meƙewa tsaye
Nasrim tace
"my Rajul ba lalle bane fa dan Edd yan nuna yau ne na haifu ayau gaskiya inaga ba yau bane banajin ciwon komai fa".
murmushi yayi yace "Insha Allah yau zaki haifu ayau zan cika shikara 40 a duniya ayau nake jin Baby Ni'mra na zata zo duniya ai nashiga wajen najita akusa idan ma baki sani ba kina cikin labor har kinshiga mataki na 2 abin yazo miki da sauki ne kawai ina zuwa yanzu".
ya ƙarashe maganan tare da juyawa ya shige bathroom din
Nasrim ƙarasawa tayi jikin mirror hannu ta daga da zumar daukan mai taji maranta yayi wani irin murdawa ahankali ta zauna akan stool tana cije lip wani ruwa taji yabiyo cinyar ta
Nasir a gurguje ya watsa ruwan yana yana fitowa yagan ta dasauri ya karaso yana mata sannu yasaka wandon sa 3quarter ya kamata sai ɗakin da yashirya musamman wanda aka rubuta labourroom asaman ne wani ƙaton Tuup ne kamar swimmingful amma na roba ne kuma yana da ɗan zurfi kaɗan idan mutum a tsaye yake zai kusa zuwa masa cinya idan aka zuba ruwa idan kuma a zaune ne iya ciki yana dafe da ita yana matsa sannu ya kunna wani famfo zai ga bahon ya cika da ruwan dumi har yana turiri a hankali ya ɗauketa yasakata cikin ruwan shikuma ya zauna a bakin bahon ƙafafuwan sa suba cikin ruwan ya kunce towel din da yake ɗaure a ƙugunta yana mata sannu
tace " Habibi ka fitar dani ruwan akwai zafi".
"No my one srry zai temaka miki zaki haifu yanzu".
ahankali yake shafa gadon bayan ta zuwa ƙugunta hannun sa daya yana shafa kanta gar ruwan ya huce ya canza wani
cikin wani irin nishi ta wawuro shi tana juya kai bata san sanda
ta gartsa masa wani cizo kamar zata cire masa fatan dantse hannun sa ba
cikin tausayawa yace "sorry jiyake ina ma ciwon ya dawo jikin sa haka a nishi na biyu ma ta garza masa a ƙirji anishi na ukku ne yayi saurin sakin ruwan tare da kwantar da ita arigingine acikin bahon
yace "Nasrim kiyi nishi ga kan ɗa kar ki kashe mana baby nishin tayi amma kan bai fito ba da sauri ya dauko almakashi cikin kuka tace "dan Allah Habibi kar ka ƙarani
"Nasrim nishin ki is Low zaki kashemin yarinya".
zanyi nishi dan Allah my Rujul kar ka ƙarani....
bata karasa maganan ba fet ya Ƙarata yunkurin da zatayi dan tayi magana sai ga sunkuceciyar ƴa tareta yayi yana bismillah Alhu'akbar Alhu'akbar yake ta mai maitawa ya mata kitashi ki tsaya ki tameƙe tsawon ki dan mahaifar tasamu komawa inda take'' yace
shikuma ya dauko wani almakashin ya seta cibiyar
ya yanka
sai da Nasrim tayi tsayuwa yayi na miti ukku yace ta hau gadon idan zata iya shi yarinyace a hannun sa gadon ba wani tsawo dan haka ta wau yace tayi rigingine tayi ya daura mata yarinyar a kirjinta cikin nutsuwa ya gyara wajen sannan yayi bismillah ya kwantar da yarinya ya dauko Nasrim tare ya mata allura ya sun sha artabu awajen ɗinki amma ya mata ɗinki mai ƙyau acikin wanan bahon ya mata wanka tare da gasa mata jiki da towel taji dadin jikinta ko kamar ba ita ta haifu ba duk kansu towel suka daura ya dauki yarinyar da sai kuka takeyi yakama hannun Nasrim sukayi bedroom din su kwantar da Ƴar yayi ta sakawa Nasrim kaya ya dauko ƴarinyar ya daura mata a cinya tare da fito mata da mama ya seta bakin ta yasaka gengeɗi Nasrim take tanajin yanda yake matsawa yarinyar nonon amma ba komai yace ki kula yafita yahado mata shayi mai kauri da zafi tashi alokacin itama yarinyar tayi bacci
haka suka sa yarinyar a tsakiya suka kwanta sai da asuba bayan ya dawo daga masallaci ya ƙira Mommy yake gaya mata murna sosai Mommy da Daddy sukayi kashe wayan yayi gaba daya ya kwanta yana sake tofesu da adduar
kamar misalin karfe 8 sujaji ana salati akansu Nasir ne ya fara bude ido fuskan nan ahade murtuk
yace " meye haka zaku shigowa mutane bakusan tana bukatan hutu ba".
Hajja sake doka salati tayi
tace "ni maryama me zan gani Nasuru Halima ta haifu ku kayi abunku ku daya muna cikin gidan nan nida Ta soro duk bawanda kuka gayawa kukayi abunku mekewa yayi saune yana bin su da kallon mamaki
yace " da muda suwa zamuyi waya mana cikin da zamu tashe shi umm gayamin ku kuka mana cikin ne Uummm kugaya min man".?
ya karashe maganan cikin bacin rai shi adole an shigo an bata masa rai
Hajja bata damu da abinda ya fada ba amma Ta soro ido ta zaro tace "na shiga ukku ni Zainabu meye hakan Nasuru bakasan zunubi kake dauka ba to kayan jikin ka bazaiyi sallah ba gadon mai jego sabon haifuwa ka hau harda runkumar ta kuma nida kakar taka kake cewa wasu ashe kunyan ka mai rauni ne ban sani ba".
Hajja tace " dan Allah Ta soro ina kika taba ganin hakan kiga yanda ya mamuƙu jikin mai jego idan ba rashin kunya irin na Nasuru ba ai munsan ku kukayi cikin ku amma zaman me mukeyi a gidan ba zaman ta haifu mu karbi hai huwa ba muna gidan hoto sai daga nigeria zamuji haifuwa".
Ta soro tace " Hajja wata kilama yasake komawa wannan kwanciyar nasu ai ba ayishi banza ba yaran yanzu basa tsoron sunubi to mu ada da sai miji ya shekara bai leka dakin matar sa ba idan ta haifu".
ba karamin yaki akeyi da Nasir ba a daren ranan ma nacewa yayi shi da matar sa zai kwana har saida Hajja ta hada da Mommy Mommy ta bashi hakuri yako cika fam duk wani al adu na jego Nasir
ya kafe baza ayiwa Nasrim ba ita de Nasrim dariya ne nata daga ta Ta soro har Hajja buyagin faɗan su baya tashi sai Nasir ya gama nasa ya fice
washe garin ranan suka tar kata suka koma gida
A ranan sunan kyakkyawar yarinyar mai kama da Nasrim taci sunan Hajja Maryam an mata alkunya da NI'MRA zokaga murna wajen Hajja
ansha shagin suna a washe harin ranan Akace a taru a palon Hajja za ayi baƙi masu mushimmanci dama anjima ana shirye sheryen zuwan su
Nasrim ta kallin Sadiya matar Abbaty
tace "wai ni su waye za a sauƙe a Part din Agrif ne naga an gyarashi sosai na tambayi Humme bata gaya min ba kafin Sadiya tayi magana sukaji sallama a rikice Nasrim ta dago kanta jin muryar da bazata taba mantawa ba haka Nasir ma cak suka meƙe Nasrim da Nasir a tare
ahankali suke takowa cikin parlur cikin shigar alfarma wanda kallo daya zaka musu kagane hutu da soyyaya da shakuwa ya gama kamajikin su
hannusu sarke da najuna kowanne su hannun su daya rungume da baby