← Book details Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 47 OF 100

Sashe 47

Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Ok ma'am amma muta ta fama da yan jarida". tace
na gayawa police din kar abari su shiga ayanzu bata cikin nutsuwar ta".
sai can dare Dr Hafsa da mommy suka bar asbiti har lokacin gidan tamkar nara kuma ba adena koke koken ba mommy part dinta ta yawuce direct ita kuma Dr Hafsa tace bari taje gunsu Hajja da dawo a falon sama ta samu Nasir ya daura Khafulan a cinya yana da aikin lalashin sa dan shide akawo masa su khadum kallo daya tayiwa inda suke tayi hanyar bedroom din ta
Khafulan yace " Papa Allah itace ta kashe su da kayan data shiga ta mana addua da zamu kwanta dashi ajikinta ta kashe su kuma ta rofe fuskan ta har hannun tasa safan hannu dogo baki da dogon shijab ina tsoron nima kar da kasheni tunda tayi ta buga kofar naki na bude tayi da turawa da karfi kofar yaki buduwa ta nemo key tayi ta gwadawa ni kuma sakata nasa ".
shiru Nasir yayi can yace sorry my son baza ta kashe kaba ina tare da kai kuma idan zan koma tare zamu tafi kaji".
yaci gaba da lalashin yaron har yasamu bacci ya daukeshi ya kaishi bedroom din sa ya kwantar dashi ya fita knocking yayi a bedroom din mommy batayi magana ba yashigo samun ta yayi atsakiyar godo tazuba uban takumi
hannun sa zube cikin aljuhon wadon ya karasa inda take
Mommy bata d'ago ba tace'' kai ma ka yarda Nasrim zata iya kisan kai ita ta kashe su ko".?
Cikin b'acin rai yace" to idan ba ita bace waye waya kashe su wayayayi FURUCIN zayyi kisan kai idan ba ita ba"'
Nasir ba ita bace ba ita bace Nasrim bata kashe su ba ta fadamin gaskiya".

" Eh mommy zakiyi kareta because y'arki ce amma nikuma jinin yarana bazai tafi abanza ba Ina nan Ina binciken asbitin da aka kaita wllh wllh awannan daren da zan ganta zan dinka yan kan naman jikin ta sai nayi piece piece dinta a tattara naman ta a binne danasu Fayyat".

Mommy sauk'owa tayi akan gadon tazuba gwaiwoyin ta a k'asa a gaban Nasir ta hada hannayin ta cikin tsananin damu tace'' Dan Allah muhammad katema kamin Nasrim ta fita cikin wannan k'alubalin zan iya shiga matsala idan narasa ta dan Allah Nasir kadubi soyayyar da yake tsakani na da kai kamin a dalci muhada karfi da karfi mu ceci rayuwar Nasrim uban da ya haifeta ma bai koyi bayan ta ba kuma bata dalefi".
"Juyawa yayi zai fita da sauri mommy ta kamo k'afafuwar sa tana kuka tace'' katema min".
girgiza kai yayi a hankali ya furta "impossible".
ya janye kafar sa mommy tana kuka tana k'iran sa "MUHAMMAD kai kadai ka ragemin Nasir kar kamin haka". Bai ko jiya ba yafice

washe gari k'arfe 9 nasafe akayi musu sutura ansha fama da Nasir da za afita da gawar wakin dan sunbatu yadin gayi dan Allah kar kukai min abokina wllh yafi kowa sona da rufamin asiri na Agrif ko mutum na kashe zai rufa min asirin dan Allah kar ku binne min Khaldum da Fayyat kubar su surayu su girma na nemi yafiyar su wllh idan muka hadu awajen Allah bazasu yafemin ba ni me lefini awajen su nasa sunzo duniya bata hallaceciyar hanya ba inaso sugirma in nemi yafiyar su".
Mutane basu wani tsaya sun fashimci abinda Nasir yake fada ba dan duk muryar sa adashe basa jinsa daddy yace a jan shi asani a d'aki ba aje mak'abarta dashi ba

Abu ya hana zaman makoki na mata da maza gaba daya wanda ya kama dole ya musu gaisuwa yana zuwa idan yayi musu soke sallaman shi

washi garin ranan
Izza da Baban ta
tace'' Baba wai dama wannan mutuwar kagani kace gidan zai hargitse wllh Baba gida ya hargitse gaba daya Hajja ta dauki lauyoyi ciki harda ni zamu gobza Shari'a kuma kasan me akotun daddy kasan shine na biyu a najeri daga shi sai high court babban kotu na k'asa dan haka Nasrim Baban ta ne zai yanke mata hukuncin kisa yanzu yau yan sanda zasuyi minciken su na k'ashe daga nan su mek'a cases din court insha Allah zamuyi wining".
Baba yace "ba nagaya miki ba akwai babban rigimar da zai taso wanda yafi karfin tsafina ba
yanzu ya cikin gidan yake dan naji shiru".

"Uummmmm Baba cikin gidan nan bakyau Abu da Ummu de basuce komai ba har yanzu amma Daddy yana bayan Hajja
Kamal Kai ma kasan ida yake gida ha hargitse yanzu yau Hajja zata sa daddy yasaki mommy ta bar gidan kai rigima fa gaba ta kama ita mommy tana Shirin daukan lauyoyi taci alwashin ba wanda ya isa ya yakewa Nasrim hukuncin kisa".

da yammacin yaran yan sanda suka zo gidan gaba daya a main parlour na Hajja suka taru dakka mutanen gidan tambayar farko Kamal sukayi wa suka ce
"Kamal bincike yanuna akwai tes message da Haruna marigayi ya tura maka da misalin 2 na pm ka boye baka nuna mana shiba a binciken farko da muka maga

ga tes din kamar haka
_kamal kazo dan Allah da gaggawa ashi Nasrim bata hakura ba gashinan zata kasheni tace ta kashe min raya_

fashewa da kuka Kamal yayi yana girgiza kai ya dafe goshi ya fara kuka

Sannan dan sandan yace " kayi ne Dan ka rufawa yar uwar ka asiri ko ita ma tayi kokarin haka dan ta CC TV yakamata muga komai amma an goge abinda yafuru daga 1 na dare zuwa karfe ukku darabi amma daga abinda muka gani na k'arfin hudu na yamma zuwa 12 na dare ya gamsar damu ita tayi kisan dan cc tv yanuna tun 12 taso ta kashe sa bata samu da ba ta kashe CC TV kafin taje tayi kisan saide marigayi Haruna yayi mata video a wayar sa alokacin da zata kashe sa tana sanye da likaf sai
Lokacin da zata Kashi yaran akwai yaron da yasamu ya tsira shima yayi video din a sanda ta kewa yan uwansa yan kan rogo amma abinda bamu gane ba shine meyasa ta kashe CC TV bayan da farko ta nuna bawani boye boye acikin aikin ta meyasa ta bari Haruna ya mata video meyasa ta sanya likaf bayan ita a bayyane take cewa sai ta kashe sa kuma yanzu ma duk tambayar daza amata cewa take ita ta kashe su dan haka gobe za a turaku kotu gomnati ta dauki nata lauyoyin sannan daga yan uwan mamatan ma sun dauka".
bayan tafiyar yan sanda Hajja tace " insha Allah gobe iwarhaka itama tazama gawa wllh sai de idan Legos din naki zaki kaita ayi jana'izar ta amma ba d'ana daya da zai mata sallah ban yafe ba".
Mommy tace'' in Allah ya yarda baza ma ta mutu ba nan da 50yrs Nasrim tana nan".
"Hajja tace'' ke tubebbiya ni zaki gayawa magana to abinki ya isheni ina gama da hadin bakin ki y'ar ta ki tayi aika Kai kan na
Abdulmajid idan na amsa sunan uwa a gurin ka ayanzu ba sai an jima ba kasaki wannan tobebbbiya taje can ta k'arata yanzu nake son ka saketa".
A tare Humairah Mama Ummu Abu suka mek'e har Kamal suna cewa subbahanalla Hajja abin har yakai haka
" yafi ma zaka sake ko sai na tsin.....
da sauri daddy yace "ni Abdulmajid Haruna nasaki matata Fanna emake saki daya".

"to kinji kifita kibar mana gidan mu ni idan kina ciki gidan hankalina bazai taba kwanciya ba".
dariya mommy tayi tace'' nafita fa kikace ai sai de nafitar daku kin manta gida nawa ne
Hajiya Maryam kinyi kuskure da kin bar auren d'an ki akai na dalilin auren d'an naki Ina iya raga miki amma yanzu nida ke ba komai a tsakanin mu yanzu zaki ga aikin tubebbiya kum.......
wani irin mari daddy ya zuba mata yace "ashe baki da mutumcin".
Mommy tace'' dani daku zaman shekara 32 bakusan bani da mutumcin ba sai yau akan y'ata ba abinda bazan iya ba".

Abu yace" au Dr Fanna duk kawai cinda nake miki agabana kikace haka to wllh za a hukunta Nasrim kamar kowa tunda duk bayanai sun nuna ita tayi kisan".

Mommy tace'' hakane mu hadu a court kawai ta
fice da sauri Kamal ne yabi bayan ta Saida suka k'arasa har parlour yace
"Mommy kinga Shari'a nan fa gobe ne kuma lauyoyi kusan ukku gomnati ya suba sannan ga shi acikin gidan nan an dauki kwararrun lawyer har 5".
shiru mommy tayi can tace'' to Kamal yanzu kana ga ya zamuyi?.
"mommy dama ai dazu na miki magana Barrister Lawan Zakar
da kuma Barrister Ishak Hamza suna da kwarewa insha Allah zamuyi nasara" .

Kuka mommy tasaka tace'' na gode Kamal Kai da mahaifiyar ka kun zame min garkuwa arayuwa".

"Mommy saide Barr Ishak ya gayamin Nasrim zata iya basu matsala dan jiya kusan wuni yayi awajen ta duk tambayar da yamata kawai cemasa take ita fa ita takashe mijinta da yaranta biyu akashe ta wannan shi zai iya sawa muyi rashin nasara".

Kutu
Court tacika makil har waje yan jarida ko ba amagan iyalan three brother sun hadu awajen makil bayan maga takarta ya gabatar da Wanda suke kara da wanda ake k'ra
wanda take k'ayar itace Hajiya Maryam Habubar Dardum
tana Karan Halima Abdulmajid wanda ta kashe mata jika da yaran sa 2

mommy kuka tayi alokacin da aka wuce da Nasrim da handcuffs a hannu yar sanda macce ta rike hannun ta taja mayafin ta rufe fuskan ta dashi Dr Hafsa tace "please Dr

My Mai shara'a ya nemi lawyer me kara ya gabatar da kansa
Chapter 47 · 0% Book details