Sashe 74
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
wani irin bugawa gaban ta yake gaba daya jikinta ya mutu yanda ko motsin kirki baza tayi ba yau itace gata ga bayahude acikin mota ɗaya ya haɗa jikin sa da nata amma ta kasa daukan mataki ina ma da BOM ta tada duk su mutu da raɗaɗin da take ji a zuciyar ta Cikin ɓacin rai
tace
"(wai kai meye haka)?
cikin ƙasa ƙasa da murya sosai ya raɗa mata yace " wawanci dabbanci mana ko ba haka kika ce ba."
ganin yanda fuskanta ya nuna ɓacin rai ƙarara yasa yayi mata murmushi tare ɗaga mata gira daya
a hankali ya saki hannun nata ya koma mazauninsa
cikin cool voice ɗinsa yace " ba glass ya kamata ki daga ba nan" yayi maganan yana nuna mata setin He's heart".
Allah ya sauwaƙe hannu na mai daraja ya taɓa jikin mai gadi ai kai ahaka zaka gama rayuwar ka cikin koma baya babu nasara a mai aikata tsaɓon Allah a haka zaka ƙare".
"yanzu de zaki rama ko kin yafe".?
ganin ta tsaya tana masa magana ma ɓata lokacine yasa tayi shiru ga mota a kulle ya jefa key cikin aljihu kawai rufe idon ta tayi can yace "tunda kin yafe ni gaskiya bazan iya yafe FURUCIN DA KIKAYI na cemin DABBA WAWA ba bazan fita ba sai na tabbatar miki ni wawane "
ya ƙarashe maganan yana shirin kaiwa bakin sa kan nata ji hucin sa yasa ta bude ido ai ta kalla wani uban ƙara tana an gazashi da ƙarfi
amma ko gizau sai ya ƙatasa haɗe bakin nasa ya fara mata wani wawan guzza a lips bata san dan wani irin ƙarfi yazo mata ta fisge kan ta ba ta shaƙo shi ta wuya tace" ko san da kayi na farko da idona biyu baka isaba wllh banz.....
bata sanda tajita a seat din baya ba kafin tayi wani yunƙuri ya duro Kanta cikin sauƙi ya ƙwantar da ita flet ya na ƙoƙarin cire mata riga Nasrim ta gama iya shure shuren ta duk ƙarfin ta ya ƙare tana gani ya danne ta da gwiwowin ya mata wani irin matsa da hannu ɗaya ya kama hannayin ta biyu duk ka ya maida baya ya riƙe ahannu daya ya cire rigan ta yana shirin cire siket din ta
bata san sanda ta furta "dan Allah karabu dani ba."
tsayawa yayi cak da abinda yakeyi yana kallon yanda duk ta tsorata acikin zuciyarsa yace Allah sarki mata kuɗin abin tausayi ne dole annabi yace kuna da rauni
afili kuma yace " sai kin bani haƙurin FURUCIN ki na cewa dabba wawa".
_"to kayi haƙuri"._
yace " ok ok yanzu kin yarda ko a ido biyu zanyi abinda nake so ko?".
gyada kanta tayi da sauri dan zaman sa akan ciyar ta duk ya zuba mata mata nauyin sa da gangan
murmushi yayi yana bude
motan sai da yafita ya leƙo ya sa kansa cikin motan yace "bana son Mommy na tasan inda nake".
NASRIM
tana kare ƙijin ta da mayafin ta tace " inda yanda zanyi nasake ɓatar dakai wllh zanyi balle ni na cewa wani ga inda kake".
sayar yaji abin da tace amma yace" au wawan kika sake cewa ko dabban".
ya ƙarashe maganan yana ƙoƙarin bude mota ya shigo
da sauri tace "nifa cewa nayi bazan faɗawa kowa inda kake ba"
murmushi yayi mata tare da kanne mata ido ɗaya yace
"Gud ina jiran haɗuwa ta biyu da acid ko?".
ya karashe maganan yana meƙa mata key din tare da juyawa ya fara takawa cikin sauri Nasrim binsa tayi da kallo ta cikin mirror zuciyar kamar zai fashe jin abin take kamar a mafarki har batason tunowa wai ita ta bawa Bayahude haƙuri da bakin ta cikin ɓacin rai ta ɗauki rigan ta saka jin zuciyarta da gan gan jikin ta take a mungun jagule yake baza ta iya tukin ba yasa ta ƙira Usaini sarkin gida wanda ƙani ne ga Bala sarkin gida da bala yayi Retire ya kawo shi
tace ya turo mata driver daya ta kwatanta layin da take dan bazata iya tuƙiba
*Three brother*
Baba Nasuru ya nisa yace " Fanna na gaya miki nifa bazan iya tunkaran Emaka ba tare da na kai mata Nasir nace ga ɗan Halima ba kinsan halinta sarai ai irin taurin kan ku daya ke da ita shiyasa tafi son ki
Halima ce ta biyo sauƙin kaina kinga shima Nasir da alaman shi yana kafiya irin naki ita ma Nasrim duk irin halin EMAKA kuka dauko kinga Nasirm ta kafe bazata yafewa Nasir ba kema ban yarda kin yafe masa ba har yanzu da wannan shegen taurin kan naki".
nisawa tayi tace "Baba tunda kace na yafe masa na yafe amma kasani Nasir yana da lefi to yanzu zuwa jibin zamu wuce mai dugurin ne da Nasir da yaran zasu shiyasa tunda ana hutu".
"Eh hakan ya kamata amma har mijinki da surukar ki duk tare zamu wuce."
murmushi Mommy tayi tace "Eh Daddy yace dashi zamu tafi balle Hajja *Alah letu kude*
murmushi shima yayi sosai yace" Fanna kinji barbarci sosai idan munje ba zamuji kunya ba Hajjan ce *Alah letu kude*
yanzu ya labarin Nasir din har yanzu shiru."
ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tace " baya cikin garin nan amma bayanai sun nuna yana cikin ƙasan nan ka san a gidan wani yaron ɗaki na yafara zama Mudansir GUGA daga nan ta kwashe duk abinda yafaru da nasir kamar yanda guga ya mata bayani ta gaya masa
ta daura da
cewa fitan sa agidan Mudan gidan wani mutum yaje waishi ladan shine wanda Nasir ya dade awajen sa".
Baba Nasuru yace" taya kuka samu labarin ya zauna a gidan ladan din tunda Guga hoton sa ya gani ya baki labarin ya zauna a gidan sa".
Mommy tace " ai zoben sa yakai ya saida to wanda ya siyi zoben yana kaiwa company a kasheda zoben shine aka kama mutunin ya nemo wanda suka je sai dawan tare zoben ya saida ya tsayawa shi Ladan din gida amma muka tambayi shi Ladan din inda Nasir ya tafi sai yace mana shi bai sani ba ashe ƙarya yake alokacin da Nasir zai tafi ya tafi da waya agidan kuma suna waya sosai amma ya buye mana yanzu de ansa matakan tsaro ana binciken shi Ladan din".
shiru Baba Nasuru yayi yana gigiza kai can yace shiko wannan bawan Allahn ya faɗi inda jikana yake mana Nasrim da take dining area tana jinsu murmushi tayi a zuciyarta tace zai zo muku da fuska abin tsoro dan nasan Hajja Ta soro dole ta goroshi agobe insha Allah wani tunani tayi tace bai kamata ta watsa masa yanzu ba sai sunzo daga mai duguri saboda kar ya muso kancan din tafiya
Mommy tace "to ni Baba baka taba faɗamin abinda ya haɗaku da Mama ba dan Allah yau ka faɗamin".
tace
"(wai kai meye haka)?
cikin ƙasa ƙasa da murya sosai ya raɗa mata yace " wawanci dabbanci mana ko ba haka kika ce ba."
ganin yanda fuskanta ya nuna ɓacin rai ƙarara yasa yayi mata murmushi tare ɗaga mata gira daya
a hankali ya saki hannun nata ya koma mazauninsa
cikin cool voice ɗinsa yace " ba glass ya kamata ki daga ba nan" yayi maganan yana nuna mata setin He's heart".
Allah ya sauwaƙe hannu na mai daraja ya taɓa jikin mai gadi ai kai ahaka zaka gama rayuwar ka cikin koma baya babu nasara a mai aikata tsaɓon Allah a haka zaka ƙare".
"yanzu de zaki rama ko kin yafe".?
ganin ta tsaya tana masa magana ma ɓata lokacine yasa tayi shiru ga mota a kulle ya jefa key cikin aljihu kawai rufe idon ta tayi can yace "tunda kin yafe ni gaskiya bazan iya yafe FURUCIN DA KIKAYI na cemin DABBA WAWA ba bazan fita ba sai na tabbatar miki ni wawane "
ya ƙarashe maganan yana shirin kaiwa bakin sa kan nata ji hucin sa yasa ta bude ido ai ta kalla wani uban ƙara tana an gazashi da ƙarfi
amma ko gizau sai ya ƙatasa haɗe bakin nasa ya fara mata wani wawan guzza a lips bata san dan wani irin ƙarfi yazo mata ta fisge kan ta ba ta shaƙo shi ta wuya tace" ko san da kayi na farko da idona biyu baka isaba wllh banz.....
bata sanda tajita a seat din baya ba kafin tayi wani yunƙuri ya duro Kanta cikin sauƙi ya ƙwantar da ita flet ya na ƙoƙarin cire mata riga Nasrim ta gama iya shure shuren ta duk ƙarfin ta ya ƙare tana gani ya danne ta da gwiwowin ya mata wani irin matsa da hannu ɗaya ya kama hannayin ta biyu duk ka ya maida baya ya riƙe ahannu daya ya cire rigan ta yana shirin cire siket din ta
bata san sanda ta furta "dan Allah karabu dani ba."
tsayawa yayi cak da abinda yakeyi yana kallon yanda duk ta tsorata acikin zuciyarsa yace Allah sarki mata kuɗin abin tausayi ne dole annabi yace kuna da rauni
afili kuma yace " sai kin bani haƙurin FURUCIN ki na cewa dabba wawa".
_"to kayi haƙuri"._
yace " ok ok yanzu kin yarda ko a ido biyu zanyi abinda nake so ko?".
gyada kanta tayi da sauri dan zaman sa akan ciyar ta duk ya zuba mata mata nauyin sa da gangan
murmushi yayi yana bude
motan sai da yafita ya leƙo ya sa kansa cikin motan yace "bana son Mommy na tasan inda nake".
NASRIM
tana kare ƙijin ta da mayafin ta tace " inda yanda zanyi nasake ɓatar dakai wllh zanyi balle ni na cewa wani ga inda kake".
sayar yaji abin da tace amma yace" au wawan kika sake cewa ko dabban".
ya ƙarashe maganan yana ƙoƙarin bude mota ya shigo
da sauri tace "nifa cewa nayi bazan faɗawa kowa inda kake ba"
murmushi yayi mata tare da kanne mata ido ɗaya yace
"Gud ina jiran haɗuwa ta biyu da acid ko?".
ya karashe maganan yana meƙa mata key din tare da juyawa ya fara takawa cikin sauri Nasrim binsa tayi da kallo ta cikin mirror zuciyar kamar zai fashe jin abin take kamar a mafarki har batason tunowa wai ita ta bawa Bayahude haƙuri da bakin ta cikin ɓacin rai ta ɗauki rigan ta saka jin zuciyarta da gan gan jikin ta take a mungun jagule yake baza ta iya tukin ba yasa ta ƙira Usaini sarkin gida wanda ƙani ne ga Bala sarkin gida da bala yayi Retire ya kawo shi
tace ya turo mata driver daya ta kwatanta layin da take dan bazata iya tuƙiba
*Three brother*
Baba Nasuru ya nisa yace " Fanna na gaya miki nifa bazan iya tunkaran Emaka ba tare da na kai mata Nasir nace ga ɗan Halima ba kinsan halinta sarai ai irin taurin kan ku daya ke da ita shiyasa tafi son ki
Halima ce ta biyo sauƙin kaina kinga shima Nasir da alaman shi yana kafiya irin naki ita ma Nasrim duk irin halin EMAKA kuka dauko kinga Nasirm ta kafe bazata yafewa Nasir ba kema ban yarda kin yafe masa ba har yanzu da wannan shegen taurin kan naki".
nisawa tayi tace "Baba tunda kace na yafe masa na yafe amma kasani Nasir yana da lefi to yanzu zuwa jibin zamu wuce mai dugurin ne da Nasir da yaran zasu shiyasa tunda ana hutu".
"Eh hakan ya kamata amma har mijinki da surukar ki duk tare zamu wuce."
murmushi Mommy tayi tace "Eh Daddy yace dashi zamu tafi balle Hajja *Alah letu kude*
murmushi shima yayi sosai yace" Fanna kinji barbarci sosai idan munje ba zamuji kunya ba Hajjan ce *Alah letu kude*
yanzu ya labarin Nasir din har yanzu shiru."
ajiyar zuciya Mommy ta sauƙe tace " baya cikin garin nan amma bayanai sun nuna yana cikin ƙasan nan ka san a gidan wani yaron ɗaki na yafara zama Mudansir GUGA daga nan ta kwashe duk abinda yafaru da nasir kamar yanda guga ya mata bayani ta gaya masa
ta daura da
cewa fitan sa agidan Mudan gidan wani mutum yaje waishi ladan shine wanda Nasir ya dade awajen sa".
Baba Nasuru yace" taya kuka samu labarin ya zauna a gidan ladan din tunda Guga hoton sa ya gani ya baki labarin ya zauna a gidan sa".
Mommy tace " ai zoben sa yakai ya saida to wanda ya siyi zoben yana kaiwa company a kasheda zoben shine aka kama mutunin ya nemo wanda suka je sai dawan tare zoben ya saida ya tsayawa shi Ladan din gida amma muka tambayi shi Ladan din inda Nasir ya tafi sai yace mana shi bai sani ba ashe ƙarya yake alokacin da Nasir zai tafi ya tafi da waya agidan kuma suna waya sosai amma ya buye mana yanzu de ansa matakan tsaro ana binciken shi Ladan din".
shiru Baba Nasuru yayi yana gigiza kai can yace shiko wannan bawan Allahn ya faɗi inda jikana yake mana Nasrim da take dining area tana jinsu murmushi tayi a zuciyarta tace zai zo muku da fuska abin tsoro dan nasan Hajja Ta soro dole ta goroshi agobe insha Allah wani tunani tayi tace bai kamata ta watsa masa yanzu ba sai sunzo daga mai duguri saboda kar ya muso kancan din tafiya
Mommy tace "to ni Baba baka taba faɗamin abinda ya haɗaku da Mama ba dan Allah yau ka faɗamin".