Sashe 56
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
jiki asanyaye Humairah ta tafi part din Ummu samun Ummu tayi tasa waya agaba tana ta rusa kuka itama Humairah rungume Ummu tayi ta fara
Kuka Ummu tace'' Humairah bazan iya ba bazan iya ba ankaini bango ya isa daga yanzu zan nuna nima uwace kuma Haruna yana da gata kamar kowane da agun uwa da baifi da ba mutuwar Agrif ko shekara bayyi ba har Nasrim da take gidan kaso ta ware tana daura hotunan su da waka ba shakka wata ranan sakin ta za ayi ta zo ta zauna to ko yanzu meye yayi saura tana gidan prison amma tana da duk wani Freedoms na rayuwa da ganin Nasrim acikin walwalan ta take tunda har tasamu danan daura hotuna".
Humairah tace
"Ummu kiyi hakuri ai ya Nasir yana bayan mu shiyayi duk wani ciku cikun daukaka k'ara kuma wannan abinda tayi ta sake tabo kowa ma duk wani wanda baya koyon bayan ta to zai fito yayi magana muna tare da ya Nasir Kamal ne yake tare dasu ni wllh sai na bar masa gidan sama akan fansan dan uwana kuma ni har shi Kamal din zan shigar k'ara duk wani bayanan da yan sanda suka nema duk yasani kin fada yayi dan kar a kashe masa k'anwar sa tes din da ya Agrif ya turamasa na yazo yaceceshi Nasrim zata kashesa ai gogewa yayi sai a wayan ya Agrif din aka gani".
"Humairah Abu kune yake cewa nayi hakuri shima Abbaty bawani abinda yakeyi Yana bayan Dr Fanna gaskiya yanzu bazan iya ba Nasrim ta cutar dani ta kashe min d'an da yafi yimin biyayya me farin jini ta kashe yaran sa amma anbarta nata rayuwa kamar kowa".
Humairah tace'' Ummu dama hukuncin da aka yankewa Nasrim bayyi dai dai da lefinta ba hukuncin rataya yakamata ayanke mata kawai shima daddy kanin y'ar sa ce bayyi adalci ba wllh wllh sai an kashe Nasrim idan ta haifu".
Nasir ya shiryawa Mommy zuwa umara yayi Wanda zatayi wata ukku acan kuma idan tazo agida zata sauk'a ranan da mommyn tazo aranan Nasrim ta cika sati da haifuwar dan ta namiji me kama da Agrif sak amma shi farine Abu yazo duba yaron an masa hud'uba da Haruna
a ranan sunan aranan Madam Timona ta shirya wani Dan party akayi sa'a kuma aranan ne birthday din Nasrim ita Nasrim duk wannan bai da meta ba bata ma tuno yau ne birthday din taba tana tsaka da kuka su Maryama suka zowai sai tafito waje haka firsunoni yan uwanda suka jata ta fito abin mamaki Mp takani suna ta raye raye girgiza kai tayi ta dafe kai zata koma wata ta jata tsakiyar filin alallai wai sai tayi rawa murmushin da yafi kuka ciwo tayi tad'an ged'a kai a laman tayi rawa murmushi tayi tafice acikin filin d'akin ta koma direct tana rusa uban ihu kuka ko zataji sanyi suko sai rawan su suke suna na nata Haruna happy birthday Halima happy birthday tana jin iface ifacen su da raye raye da suke
ashe duk wannan party da Timona ta shirya dan ta sake daurawa a media ne murnan haifuwa dakuma birthday party Nasrim takeyi a cikin gidan prison abu yasake jakulewa masu zagin Nasrim suka Kara azama tsine mata
Ko Ina kale k'a a media bayanan Nasrim zakaji k'arya da gaskiya
aranan Mommy ta dawo Nasir bai koma ba komai na three brother ya tsaya cak hatta aiki
Mommy jikin a hanyaye ta sake kallon Nasir tace'' to wai ya akayi ta samu wayan ta kuma meya hada gidan prison da kayan kid'a meyasa Nasrim batayi tunanin abinda zai biyo baya ba take haka ko mutuwar Allah mijin ta yayi ai bazatayi haka ba mutuwar sa ko shekara bayyi ba Nasrim ta janyo mana hau da abin fad'a duniya da a gidan nan ."
Nasir yace'' Mommy wannan shi ya tabbatar da Nasrim me lefice kamar yanda kowa yake fada dan haka karma kiji wani abu idan an yakke mata kukuncin kisa".
kuka mommy ta fashe dashi Nasir fe cewa yayi mommy taci gaba da rera kukan ta
Kamal ne yashigo yana yadin ga zuga Mommy akan Nasir baya kaunan Nasrim tare da hujjoji masu k'arfi numfasawa tayi tace'' nasani Kamal baya sonta nun tana yarinya amma meyasa har yanzu bazai can zaba".
"Mommy saboda yayi alk'awarin bazai taba barin Nasrim taji dadi a duniya ba ko kinsan Nasir ya kulle Dr Hafsa saboda tana zuwa visiting wajen Nasrim watan Dr Hafsa hudu a kule kamar yanda ke kike a kulle bakiga kina can ba mezuwa ba haka Nasrim ma da nake zuwa wllh yahana zuwan kuma idan lawyer bai samu daman ganin Nasrim ba lalle muyi Na sara ba zamu iya samun babban matsala Mommy ki ajiye son Nasir a gefe ki k'waci yaruwar y'arki wllh Nasir baya son Nasrim kema kudin ki yake so daga zaran ya samu zai gujeki duk take taken sa wllh dukiyar yake yiwa k......
Mommy mek'ewa tsaye tayi cikin sauri tace'' Kamal koma baya me kake cewa Nasir yasa an kulle Dr Hafsa saboda mu shiyasa yaki yakawo min wayata tunjiya da nazo nake bin bayan sa ya bani waya ta na kirata yaki kuma ya hanani fita ashe shi Sherri da ya kulla kenan me Dr Hafsa ta masa".?
Wani farin ciki ne ya ziyarci zuciyar Kamal ya d'aura da cewa
"Mommy abinda nake son kigane kenan duk akan kudi yake yi".
"kudi fa kace Kamal iya na kudin yake komai yana gunsa harrta company shikafa yanzu Yana wajen Nasir".
Murmushi cin nasara yayi a fakaice
yasake cewa mommy wllh kinyi kuskure mommyn akwai wani abu da na nake son na bayyana amma sai anje gaban Hajja an Kira family meeting anan zaki gane Nasir k'in gaskiya yake miki keda y'arki".
"Kamal ka kayamin tun anan meye ne dan Allah ".
"Mommy zai iya daga miki hankali sai mun hadu a main parlour
Sai da safe Kamal yasa aka tara kowa Nasara ne Yanuna bazai iya zuwa ba mommy da kanta tazo ta sameshi tace taron nawane sai katashi kazo".
tana gama fadan haka tafice cikin mamaki yake bin bayan ta da kallo to meyasa mu Mommy
a haka ya tashi ya bita daga shi sai riyan bacci yana tsaki ya yi sallama daddy ne ya amsa yasamu gu a twositer ya zauna Kamal tashi yayi tsaye yayi addua bude taro ya fara bayani kamar haka
Daddy kai da Abu nasan abin da zan bayyana ayanzu zai muku ciwo tunda ya shafe ku shine ma dalilin da yasa nayi shekaru 7 Ina boye abin saide cigaba da boyeshin zai iya zama matsala zuwa gaba musamman yanzu da ake neman mafi akan wannan abubuwan da suke faruwa amma dan Allah kuyi hakuri".
ya k'arashe maganan yana zuwa gaban tv memory ya fitar yasaka acikin DVD ya kunna tv take Nasir da Agrif suka bayyana danna stop yayi yasake yace wa "daddy wannan video ne na daukeshi aranan da Hajja tak'ira Agrif akan yazo Nasrim tana da ciki ai su biyu suka zo idan baku manta ba suna zuwa direct a gerdeng suka tsaya nima Ina cikin akusa dasu bayan bishiyar kwaiba daganan ya danna pl duk tattaunawar da Agrif da Nasir sukayi wanda yanuna k'arara yara na Nasir ne gashi a filli ya bayyana har gargadin da Nasir yakeyi wa Agrif na idan bai saki Nasrim ba rayuwar baza ta tabayin musu kyu ba
kowai gashi ashi a bayyane
wannan shiya tabbatar wa iyayen yara na Nasir ne
Hajja ce tabara kwallah Kara tana ihun kuka suma su daddy kukan suka fara haka Humairah Mama Ummu hatatta Izza yau abin ya girgiza ta sai kuka tayi ita duk masifan da take tsammanin zai balle batayi zaton zayin haka ba daddy da Abu suma kukan suke suna maimai allahuma gafurni'walhamni
gaba daya dasu da yaran kuka suke ba me lallashin wani
cikin kuka Ummu tace'' Nasir Allah ya isa tsakani na dakai da Nasrim da ita uwar munafukan Dr Fanna ashe kwara da gaskiya ta bayyana na dena yiwa shegun yara kuka haba dama da alaman tabbaya yanda sukayi kaman nan kaman ma har ya b'aci ni nasa wannan araina tun randa FAYYT ba shida lafiya jinin kowa bai masa ba sai na Nasir za a saya a saka yace kar a sawa d'an sa jinin saidawa gashinan zuwa aranan yazo kuma nasa jinin ne yayi mun dauka duk a zumunci yakeyiwa ashe yaran sane
Allah yajin k'an Haruna ya mutu da bak'in ciki mafi girma wllh ita ma Zainab din tashi ce banzan karbeta amasayin jika ba harshi wannan jaririn duk da ban ganshi fili ba a hoto fari ne bazan k'ar ba ba bajinin Haruna acikin su balle Zainab da itama kama daya sukeyi sak ai shegiyar ce....
Kuka Ummu tace'' Humairah bazan iya ba bazan iya ba ankaini bango ya isa daga yanzu zan nuna nima uwace kuma Haruna yana da gata kamar kowane da agun uwa da baifi da ba mutuwar Agrif ko shekara bayyi ba har Nasrim da take gidan kaso ta ware tana daura hotunan su da waka ba shakka wata ranan sakin ta za ayi ta zo ta zauna to ko yanzu meye yayi saura tana gidan prison amma tana da duk wani Freedoms na rayuwa da ganin Nasrim acikin walwalan ta take tunda har tasamu danan daura hotuna".
Humairah tace
"Ummu kiyi hakuri ai ya Nasir yana bayan mu shiyayi duk wani ciku cikun daukaka k'ara kuma wannan abinda tayi ta sake tabo kowa ma duk wani wanda baya koyon bayan ta to zai fito yayi magana muna tare da ya Nasir Kamal ne yake tare dasu ni wllh sai na bar masa gidan sama akan fansan dan uwana kuma ni har shi Kamal din zan shigar k'ara duk wani bayanan da yan sanda suka nema duk yasani kin fada yayi dan kar a kashe masa k'anwar sa tes din da ya Agrif ya turamasa na yazo yaceceshi Nasrim zata kashesa ai gogewa yayi sai a wayan ya Agrif din aka gani".
"Humairah Abu kune yake cewa nayi hakuri shima Abbaty bawani abinda yakeyi Yana bayan Dr Fanna gaskiya yanzu bazan iya ba Nasrim ta cutar dani ta kashe min d'an da yafi yimin biyayya me farin jini ta kashe yaran sa amma anbarta nata rayuwa kamar kowa".
Humairah tace'' Ummu dama hukuncin da aka yankewa Nasrim bayyi dai dai da lefinta ba hukuncin rataya yakamata ayanke mata kawai shima daddy kanin y'ar sa ce bayyi adalci ba wllh wllh sai an kashe Nasrim idan ta haifu".
Nasir ya shiryawa Mommy zuwa umara yayi Wanda zatayi wata ukku acan kuma idan tazo agida zata sauk'a ranan da mommyn tazo aranan Nasrim ta cika sati da haifuwar dan ta namiji me kama da Agrif sak amma shi farine Abu yazo duba yaron an masa hud'uba da Haruna
a ranan sunan aranan Madam Timona ta shirya wani Dan party akayi sa'a kuma aranan ne birthday din Nasrim ita Nasrim duk wannan bai da meta ba bata ma tuno yau ne birthday din taba tana tsaka da kuka su Maryama suka zowai sai tafito waje haka firsunoni yan uwanda suka jata ta fito abin mamaki Mp takani suna ta raye raye girgiza kai tayi ta dafe kai zata koma wata ta jata tsakiyar filin alallai wai sai tayi rawa murmushin da yafi kuka ciwo tayi tad'an ged'a kai a laman tayi rawa murmushi tayi tafice acikin filin d'akin ta koma direct tana rusa uban ihu kuka ko zataji sanyi suko sai rawan su suke suna na nata Haruna happy birthday Halima happy birthday tana jin iface ifacen su da raye raye da suke
ashe duk wannan party da Timona ta shirya dan ta sake daurawa a media ne murnan haifuwa dakuma birthday party Nasrim takeyi a cikin gidan prison abu yasake jakulewa masu zagin Nasrim suka Kara azama tsine mata
Ko Ina kale k'a a media bayanan Nasrim zakaji k'arya da gaskiya
aranan Mommy ta dawo Nasir bai koma ba komai na three brother ya tsaya cak hatta aiki
Mommy jikin a hanyaye ta sake kallon Nasir tace'' to wai ya akayi ta samu wayan ta kuma meya hada gidan prison da kayan kid'a meyasa Nasrim batayi tunanin abinda zai biyo baya ba take haka ko mutuwar Allah mijin ta yayi ai bazatayi haka ba mutuwar sa ko shekara bayyi ba Nasrim ta janyo mana hau da abin fad'a duniya da a gidan nan ."
Nasir yace'' Mommy wannan shi ya tabbatar da Nasrim me lefice kamar yanda kowa yake fada dan haka karma kiji wani abu idan an yakke mata kukuncin kisa".
kuka mommy ta fashe dashi Nasir fe cewa yayi mommy taci gaba da rera kukan ta
Kamal ne yashigo yana yadin ga zuga Mommy akan Nasir baya kaunan Nasrim tare da hujjoji masu k'arfi numfasawa tayi tace'' nasani Kamal baya sonta nun tana yarinya amma meyasa har yanzu bazai can zaba".
"Mommy saboda yayi alk'awarin bazai taba barin Nasrim taji dadi a duniya ba ko kinsan Nasir ya kulle Dr Hafsa saboda tana zuwa visiting wajen Nasrim watan Dr Hafsa hudu a kule kamar yanda ke kike a kulle bakiga kina can ba mezuwa ba haka Nasrim ma da nake zuwa wllh yahana zuwan kuma idan lawyer bai samu daman ganin Nasrim ba lalle muyi Na sara ba zamu iya samun babban matsala Mommy ki ajiye son Nasir a gefe ki k'waci yaruwar y'arki wllh Nasir baya son Nasrim kema kudin ki yake so daga zaran ya samu zai gujeki duk take taken sa wllh dukiyar yake yiwa k......
Mommy mek'ewa tsaye tayi cikin sauri tace'' Kamal koma baya me kake cewa Nasir yasa an kulle Dr Hafsa saboda mu shiyasa yaki yakawo min wayata tunjiya da nazo nake bin bayan sa ya bani waya ta na kirata yaki kuma ya hanani fita ashe shi Sherri da ya kulla kenan me Dr Hafsa ta masa".?
Wani farin ciki ne ya ziyarci zuciyar Kamal ya d'aura da cewa
"Mommy abinda nake son kigane kenan duk akan kudi yake yi".
"kudi fa kace Kamal iya na kudin yake komai yana gunsa harrta company shikafa yanzu Yana wajen Nasir".
Murmushi cin nasara yayi a fakaice
yasake cewa mommy wllh kinyi kuskure mommyn akwai wani abu da na nake son na bayyana amma sai anje gaban Hajja an Kira family meeting anan zaki gane Nasir k'in gaskiya yake miki keda y'arki".
"Kamal ka kayamin tun anan meye ne dan Allah ".
"Mommy zai iya daga miki hankali sai mun hadu a main parlour
Sai da safe Kamal yasa aka tara kowa Nasara ne Yanuna bazai iya zuwa ba mommy da kanta tazo ta sameshi tace taron nawane sai katashi kazo".
tana gama fadan haka tafice cikin mamaki yake bin bayan ta da kallo to meyasa mu Mommy
a haka ya tashi ya bita daga shi sai riyan bacci yana tsaki ya yi sallama daddy ne ya amsa yasamu gu a twositer ya zauna Kamal tashi yayi tsaye yayi addua bude taro ya fara bayani kamar haka
Daddy kai da Abu nasan abin da zan bayyana ayanzu zai muku ciwo tunda ya shafe ku shine ma dalilin da yasa nayi shekaru 7 Ina boye abin saide cigaba da boyeshin zai iya zama matsala zuwa gaba musamman yanzu da ake neman mafi akan wannan abubuwan da suke faruwa amma dan Allah kuyi hakuri".
ya k'arashe maganan yana zuwa gaban tv memory ya fitar yasaka acikin DVD ya kunna tv take Nasir da Agrif suka bayyana danna stop yayi yasake yace wa "daddy wannan video ne na daukeshi aranan da Hajja tak'ira Agrif akan yazo Nasrim tana da ciki ai su biyu suka zo idan baku manta ba suna zuwa direct a gerdeng suka tsaya nima Ina cikin akusa dasu bayan bishiyar kwaiba daganan ya danna pl duk tattaunawar da Agrif da Nasir sukayi wanda yanuna k'arara yara na Nasir ne gashi a filli ya bayyana har gargadin da Nasir yakeyi wa Agrif na idan bai saki Nasrim ba rayuwar baza ta tabayin musu kyu ba
kowai gashi ashi a bayyane
wannan shiya tabbatar wa iyayen yara na Nasir ne
Hajja ce tabara kwallah Kara tana ihun kuka suma su daddy kukan suka fara haka Humairah Mama Ummu hatatta Izza yau abin ya girgiza ta sai kuka tayi ita duk masifan da take tsammanin zai balle batayi zaton zayin haka ba daddy da Abu suma kukan suke suna maimai allahuma gafurni'walhamni
gaba daya dasu da yaran kuka suke ba me lallashin wani
cikin kuka Ummu tace'' Nasir Allah ya isa tsakani na dakai da Nasrim da ita uwar munafukan Dr Fanna ashe kwara da gaskiya ta bayyana na dena yiwa shegun yara kuka haba dama da alaman tabbaya yanda sukayi kaman nan kaman ma har ya b'aci ni nasa wannan araina tun randa FAYYT ba shida lafiya jinin kowa bai masa ba sai na Nasir za a saya a saka yace kar a sawa d'an sa jinin saidawa gashinan zuwa aranan yazo kuma nasa jinin ne yayi mun dauka duk a zumunci yakeyiwa ashe yaran sane
Allah yajin k'an Haruna ya mutu da bak'in ciki mafi girma wllh ita ma Zainab din tashi ce banzan karbeta amasayin jika ba harshi wannan jaririn duk da ban ganshi fili ba a hoto fari ne bazan k'ar ba ba bajinin Haruna acikin su balle Zainab da itama kama daya sukeyi sak ai shegiyar ce....