Sashe 21
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai na gaba wanda yarubuta
_masoyiyya ta nada kyau kuma bataji da kai hakan ne yasa ake mini barka sonki ya cikin jikina buri na dare da rana_
dade sauran su dama mommy yana daurawa dake dauka ta adana a wayan ta dan tanan take samun pic din Nasrim ajiyar zuciya Nasrim ta sauke tace "mommy ya cutar dani da kalaman da suka fi wannan ma". Mommy tace
"dan de kince ko yabar Izza bazaki soshi bane da sai nayi yan da nayi kika sameshi amma tunda kikace na miki addua in Sha Allah zan miki Allah yasa hakan shi yafi alkairi kuma nafi damuwa da kicire komai aranki ko agidan nan kar ki nunawa kowa komai kibi abin ta yanda yazo miki kuma ki samu Izza ki gaya mata kamar yanda yace kinji".
"to mommy amma a yanzu ba sai gobe ba zan kira Izzar na sanar mata".
da wani irin k'arfin gwuiwa ta mek'e tafita
a parlour n Hajja ta samu Izza kamar yanda ta zata tana aikin nata wato kallo
kama hannun ta tayi suka tafi k'aramin falon Hajja cikin dauriya da nusuwa ta mata bayani
komai amma tayi mamakin ganin farin ciki a face din Izza kuma ba musu ta amsa tayin soyayyar Agrif bayan tasan yanda Nasrim take son sa
a wannan daren de Nasrim bata wani samu baccin kirki ba
*****************
Washe garin tashi tayi cikin walwala dan tasa niyar danne abin sosai a ranta a hankali take takawa duk inda ta gif ta ma'aikata suna mata sannu cikin murmushin take amsawa
Part din su ta nufa kusan cin karo sukayi da Zahra da Humairah su zasu sauk'o ita zata hau kama hannu su tayi sukayi saman a k'aramin falon saman suka zauna cikin nusuwa ta musu bayanin sak'on Agrif
Humairah tayi tsalle ta dire tace ina wllh bazai yuwuba da Ummu zanje na hadashi...
hannun ta Nasrim ta kamo tana murmushi tace'' a a Hummee Ya Agrif duk yamin bayani kuma na gama gamsuwa dasu dama can nice nake ganin kamar son aure yake min ashe son yan uwan taka ne Itama Izzar tun jiyan wajen karfe Sha biyun dare na k'irata muka zauna na mata bayani kuma ta gama gamsuwa".
Zahra tace'' ta amince fa kika ce bayan tasan shine zabin ki bazata iya sadaukar miki shiba."
Humairah tace'' ai ni shiya sa dama can Izza ba wani burgeni take ba wllh fuskar salihai kawai take yabawa a zuci ba haka bane in ban da munafuka sarai tasan yanda kike son ya Agrif mutum ko awa daya yayi dake ai zai san matsayin sa awajen ki balle ita da muke Kwana mu tashi tare" .
Murmushi tayi cikin rashin damuwa tace "Please come down duk Wannan ya wuce nawa ne za ayi soyayya kamar acinye juna amma daga k'arshe ba za'a auri juna ba balle nida bai taba cewa yana min son aure ba".
Zahra tace'' shikenan Allah yasa hakan shi yafi alkairi amma wllh ko duk jikina kunne ne ban yarda Ya Agrif bake yake so ba kawai de ya canza ra'ayi ne jiya zuwa yau".
cikin slow voice's tace ''haka mommy ma tace amma ku tayani addua Allah yabani k'arfin dan gana".
Humairah share hawanen idon ta tayi tace'' amma meyasa baki fada masa kefa shi keke soba wllh da zai soki meyasa baki bankad'a surruka kin temaki Yaya na ba Nasrim wllh yayi babban rashin ko nace asara."
ta k'arashe maganan cikin tsananin kuka na abin yana damun ta
muryar Izza suka ji akan su tace
"Ah ashe ku dama anan kuke tun dazu ana ta neman ku meeting parloun Hajja".?
Zarha da Humairah ne kawai suka d'aga kai suka kalli Izza da taci wani gayu na musamman cikin wani riga da sket na less Blu mezanen ja bata daura dan kwalin ba tayi rolling da yellow wani yaluluyin mayafi sai zabga k'amshin take
Nasrim data goge hawayen ta afak'aice ta tago tana murmushin tace'' meeting lafiya kuwa?".
Izza g'aga kafadun ta tayi alaman bata sani ba tayi gaba
mutane gidan zube a parlourn Hajja iyayen sune asaman kujera Hajja ma a hakimce akan kilishinta na iko sai yaran da suke k'asa
gyaran murya tayi tana kallon Abu tace'' Abdulrahaman ka bude mana da addua bayan ya bude ne Hajja ta nisa tace'' dalilin taraku anan Haruna ne yazo min dawani batu da ban gane ba wai yana neman izinin auren Izzatu bayan mu duk a daukan mu da Halima yake soyayya wanda nima shedace kullum ina bude status din sa hotunan Halima da kalman soyayya amma jiya da daddare har da kukan sa wai shi ba soyayyar aure yake mata ba abin ya bani mamaki shine na tara ku anan Haruna maimaita abin da kace min a gaban iyayen ka".
tsunkuyar da kai yayi cikin swoly voice dinsa yace Hajja " nifa ban taba cewa kowa ina son Nasrim da aure ba abin da nasani tun Nasrim tana jaririya nake mutuk'ar son ta amma bawai yana nufin aure ba ina ganinta tamkar Humairah ne wato muharramata ". mommy " tace shi kenan Agrif kowa ya fashimceka ita Nasrim din ma munyi da ita tace ba soyayya a tsakanin ku".?
Ummu tace'' Agrif kai ne me cewa ba son Nasrim ka keba".?
ta fadi maganan cikin b'acin rai sosai dan abin ya girgiza ta ta gama sa rai da surukar ta da Nasrim
Daddy ma abin ya bashi mamaki amma sai ya danne yace "shike nan Agrif ai bawani matsala Izzatu y'ar gida ce a cikin gidan nan ta tashin munsan halinta dana Baban ta insha Allah ayau zan yiwa Baban ta maganan saranan auren ku dan mu burin mu kenan kufito da mata kuyi aure ayanda kuke rike man yan kudi ya ka mata ace kuna da iyali hankalin mu zaifi kwanciya Masha Allah Allah yamuku albarka".
shiko Abu tsabar ta k'aici bayyi magana ba
Hajja tace'' to nima de sai de nace Allah yasan ya Alkhairi dan ada nace bazan yarda abawa jikokina marar asali ba amma ganin yanda Izza take da hankali da biyayya har tafi su Halima hankali da yimin biyayya idan nace ban yarda ba Allah bazai barni ba dan abinda Izza take min Allah yabata mai yimata nide anawa bangaren ba wani damuwa ta kalli Humairah da Nasrim da zahra tace tofa kuma kufidda naku dan duk tare za a hada har Kamal da Aiban da Abbaty da wancen bayahuden mu huta duk kun isa aure ".
haka de aka tashi ran da yawa daga cikin su ba dadi musamman daddy dan kiran Nasrim yayi har d'aki yake tambayar ta ko sun samu tsabani ne da Agrif yasa ya canza ra'ayi tace "a a Dad dama ba yanda kuke zato bane".
******************
bayan kwana biyu
sosai abin yake damun su Humairah yanda Izza take wani zak'ewa akan Agrif ko halin da Nasrim take ciki bata gani dan kowa yasan ta canza daga me yawan fara'a takoma me sanyi me shiru shru ko makarantan ta kasa zuwa
haka shima Agrif duk da yanda Izza take shige masa kokarin kulata da cusata a zuciyar sa kawai yake shi yanzu babban damuwar sama yasamu yasa Nasrim a idon sa yana son bata hakuri amma ita kuma ta toshe duk wani hanyar da tasan zai ganta ga Humairah da zahra yaga kamar fushi suma suke masa dan idan yace su kira ta cewa suke bacci take gashi bata daukan wayan sa akwai maganan da yake son gaya mata sai de yarasa hanya amma yanzu yacewa Izza idan ta shiga ta turo masa ita
Nasrim kallon su Humairah da suke ta damun kansu akan Izza tayi cikin sanyin murya tace'' "Hummee dan Allah meye lefin Izza ne ita fa ba ita tafara cewa tana son saba yaka mata ku sassauta mata dan Allah".
tabe baki Hummee tayi taci gaba da danne dannen wayan ta
Zahra tace'' shikenan Nasy ai dama ba gane wa zakiyi ba nifa yanda take nuna zak'ewa ne yake bani mamaki kamar dama haka take so yanzu haka fa ta cab'a wanka ta fita wajen sa".
Hummee ta danna wani uban Asher wanda ya razana Nasrim da Zahra suka juya suna kallon ta da sauri ta mek'awa zahra wayan hannuta tana cewa lalle wannan Izza butulu ce har mu zata zauna tana daurawa habaici a status".
ta k'arashe maganan tana mek'awa Zahra wayan ta Zahra ta k'arba tana gani hoton Izza ne da Agrif sunyi kyu sosai tayi rubutun ajikin hoton zahra ta fara karantawa a fili kamar haka _yanda Allah yaso ramarin sa yabar damun ku yanda duk yatsara shi ba mai iya juya fa_
sai wani na ita daya tayi kyau sosai wanda tasa
_SA'A YAFI GATA_
atare suka sauk'e numfashi Humairah mek'ewa tayi tsaye tana cigaba da dura aher
*to masoya muje zuwa shin da gaske sa'ar zaifi gatan kamar yanda Izza tace me Agrif yake shirin gayawa Nasrim ina labarin Nasara namu*
*B JATTKO*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*
( *rikicin babban gida*)
*BATUL ADAM JATTKO*
*rikicin babban gida*
6
Humairah sai sake maimaita SA'A YAFI GATA take tace wato tana nufin Nasrim y'ar gata ita me sa'a
ko Wllh sai ta san tayi da y'an halak ba marassa asali butulu ba shikuma ya Agrif kin barshi kenan bari na har abadan Allah zai baki wanda yafishi in Sha Allah zakiga ri ban hakuri".
Izza da zata shigo d'akin K'iran Nasrim taji duk abin da suke fada komawa baya tayi ta tsaya a dan korodo tana murmushi tana danna wayan ta tana ne man hoton Agrif tasamu Wanda yayi kyau sosai ta daura sabon a status dinta ta rubuta
_samun irin ka zayyi wahala Dan ba a b'ari akwashe d'uka_
sai wani da tasake rubuta
_sai Dana tace na_
_zab'oka aduniya Kai ne gayya mazaje kubi baya babu rinka na duba duk nahiya_
_masoyiyya ta nada kyau kuma bataji da kai hakan ne yasa ake mini barka sonki ya cikin jikina buri na dare da rana_
dade sauran su dama mommy yana daurawa dake dauka ta adana a wayan ta dan tanan take samun pic din Nasrim ajiyar zuciya Nasrim ta sauke tace "mommy ya cutar dani da kalaman da suka fi wannan ma". Mommy tace
"dan de kince ko yabar Izza bazaki soshi bane da sai nayi yan da nayi kika sameshi amma tunda kikace na miki addua in Sha Allah zan miki Allah yasa hakan shi yafi alkairi kuma nafi damuwa da kicire komai aranki ko agidan nan kar ki nunawa kowa komai kibi abin ta yanda yazo miki kuma ki samu Izza ki gaya mata kamar yanda yace kinji".
"to mommy amma a yanzu ba sai gobe ba zan kira Izzar na sanar mata".
da wani irin k'arfin gwuiwa ta mek'e tafita
a parlour n Hajja ta samu Izza kamar yanda ta zata tana aikin nata wato kallo
kama hannun ta tayi suka tafi k'aramin falon Hajja cikin dauriya da nusuwa ta mata bayani
komai amma tayi mamakin ganin farin ciki a face din Izza kuma ba musu ta amsa tayin soyayyar Agrif bayan tasan yanda Nasrim take son sa
a wannan daren de Nasrim bata wani samu baccin kirki ba
*****************
Washe garin tashi tayi cikin walwala dan tasa niyar danne abin sosai a ranta a hankali take takawa duk inda ta gif ta ma'aikata suna mata sannu cikin murmushin take amsawa
Part din su ta nufa kusan cin karo sukayi da Zahra da Humairah su zasu sauk'o ita zata hau kama hannu su tayi sukayi saman a k'aramin falon saman suka zauna cikin nusuwa ta musu bayanin sak'on Agrif
Humairah tayi tsalle ta dire tace ina wllh bazai yuwuba da Ummu zanje na hadashi...
hannun ta Nasrim ta kamo tana murmushi tace'' a a Hummee Ya Agrif duk yamin bayani kuma na gama gamsuwa dasu dama can nice nake ganin kamar son aure yake min ashe son yan uwan taka ne Itama Izzar tun jiyan wajen karfe Sha biyun dare na k'irata muka zauna na mata bayani kuma ta gama gamsuwa".
Zahra tace'' ta amince fa kika ce bayan tasan shine zabin ki bazata iya sadaukar miki shiba."
Humairah tace'' ai ni shiya sa dama can Izza ba wani burgeni take ba wllh fuskar salihai kawai take yabawa a zuci ba haka bane in ban da munafuka sarai tasan yanda kike son ya Agrif mutum ko awa daya yayi dake ai zai san matsayin sa awajen ki balle ita da muke Kwana mu tashi tare" .
Murmushi tayi cikin rashin damuwa tace "Please come down duk Wannan ya wuce nawa ne za ayi soyayya kamar acinye juna amma daga k'arshe ba za'a auri juna ba balle nida bai taba cewa yana min son aure ba".
Zahra tace'' shikenan Allah yasa hakan shi yafi alkairi amma wllh ko duk jikina kunne ne ban yarda Ya Agrif bake yake so ba kawai de ya canza ra'ayi ne jiya zuwa yau".
cikin slow voice's tace ''haka mommy ma tace amma ku tayani addua Allah yabani k'arfin dan gana".
Humairah share hawanen idon ta tayi tace'' amma meyasa baki fada masa kefa shi keke soba wllh da zai soki meyasa baki bankad'a surruka kin temaki Yaya na ba Nasrim wllh yayi babban rashin ko nace asara."
ta k'arashe maganan cikin tsananin kuka na abin yana damun ta
muryar Izza suka ji akan su tace
"Ah ashe ku dama anan kuke tun dazu ana ta neman ku meeting parloun Hajja".?
Zarha da Humairah ne kawai suka d'aga kai suka kalli Izza da taci wani gayu na musamman cikin wani riga da sket na less Blu mezanen ja bata daura dan kwalin ba tayi rolling da yellow wani yaluluyin mayafi sai zabga k'amshin take
Nasrim data goge hawayen ta afak'aice ta tago tana murmushin tace'' meeting lafiya kuwa?".
Izza g'aga kafadun ta tayi alaman bata sani ba tayi gaba
mutane gidan zube a parlourn Hajja iyayen sune asaman kujera Hajja ma a hakimce akan kilishinta na iko sai yaran da suke k'asa
gyaran murya tayi tana kallon Abu tace'' Abdulrahaman ka bude mana da addua bayan ya bude ne Hajja ta nisa tace'' dalilin taraku anan Haruna ne yazo min dawani batu da ban gane ba wai yana neman izinin auren Izzatu bayan mu duk a daukan mu da Halima yake soyayya wanda nima shedace kullum ina bude status din sa hotunan Halima da kalman soyayya amma jiya da daddare har da kukan sa wai shi ba soyayyar aure yake mata ba abin ya bani mamaki shine na tara ku anan Haruna maimaita abin da kace min a gaban iyayen ka".
tsunkuyar da kai yayi cikin swoly voice dinsa yace Hajja " nifa ban taba cewa kowa ina son Nasrim da aure ba abin da nasani tun Nasrim tana jaririya nake mutuk'ar son ta amma bawai yana nufin aure ba ina ganinta tamkar Humairah ne wato muharramata ". mommy " tace shi kenan Agrif kowa ya fashimceka ita Nasrim din ma munyi da ita tace ba soyayya a tsakanin ku".?
Ummu tace'' Agrif kai ne me cewa ba son Nasrim ka keba".?
ta fadi maganan cikin b'acin rai sosai dan abin ya girgiza ta ta gama sa rai da surukar ta da Nasrim
Daddy ma abin ya bashi mamaki amma sai ya danne yace "shike nan Agrif ai bawani matsala Izzatu y'ar gida ce a cikin gidan nan ta tashin munsan halinta dana Baban ta insha Allah ayau zan yiwa Baban ta maganan saranan auren ku dan mu burin mu kenan kufito da mata kuyi aure ayanda kuke rike man yan kudi ya ka mata ace kuna da iyali hankalin mu zaifi kwanciya Masha Allah Allah yamuku albarka".
shiko Abu tsabar ta k'aici bayyi magana ba
Hajja tace'' to nima de sai de nace Allah yasan ya Alkhairi dan ada nace bazan yarda abawa jikokina marar asali ba amma ganin yanda Izza take da hankali da biyayya har tafi su Halima hankali da yimin biyayya idan nace ban yarda ba Allah bazai barni ba dan abinda Izza take min Allah yabata mai yimata nide anawa bangaren ba wani damuwa ta kalli Humairah da Nasrim da zahra tace tofa kuma kufidda naku dan duk tare za a hada har Kamal da Aiban da Abbaty da wancen bayahuden mu huta duk kun isa aure ".
haka de aka tashi ran da yawa daga cikin su ba dadi musamman daddy dan kiran Nasrim yayi har d'aki yake tambayar ta ko sun samu tsabani ne da Agrif yasa ya canza ra'ayi tace "a a Dad dama ba yanda kuke zato bane".
******************
bayan kwana biyu
sosai abin yake damun su Humairah yanda Izza take wani zak'ewa akan Agrif ko halin da Nasrim take ciki bata gani dan kowa yasan ta canza daga me yawan fara'a takoma me sanyi me shiru shru ko makarantan ta kasa zuwa
haka shima Agrif duk da yanda Izza take shige masa kokarin kulata da cusata a zuciyar sa kawai yake shi yanzu babban damuwar sama yasamu yasa Nasrim a idon sa yana son bata hakuri amma ita kuma ta toshe duk wani hanyar da tasan zai ganta ga Humairah da zahra yaga kamar fushi suma suke masa dan idan yace su kira ta cewa suke bacci take gashi bata daukan wayan sa akwai maganan da yake son gaya mata sai de yarasa hanya amma yanzu yacewa Izza idan ta shiga ta turo masa ita
Nasrim kallon su Humairah da suke ta damun kansu akan Izza tayi cikin sanyin murya tace'' "Hummee dan Allah meye lefin Izza ne ita fa ba ita tafara cewa tana son saba yaka mata ku sassauta mata dan Allah".
tabe baki Hummee tayi taci gaba da danne dannen wayan ta
Zahra tace'' shikenan Nasy ai dama ba gane wa zakiyi ba nifa yanda take nuna zak'ewa ne yake bani mamaki kamar dama haka take so yanzu haka fa ta cab'a wanka ta fita wajen sa".
Hummee ta danna wani uban Asher wanda ya razana Nasrim da Zahra suka juya suna kallon ta da sauri ta mek'awa zahra wayan hannuta tana cewa lalle wannan Izza butulu ce har mu zata zauna tana daurawa habaici a status".
ta k'arashe maganan tana mek'awa Zahra wayan ta Zahra ta k'arba tana gani hoton Izza ne da Agrif sunyi kyu sosai tayi rubutun ajikin hoton zahra ta fara karantawa a fili kamar haka _yanda Allah yaso ramarin sa yabar damun ku yanda duk yatsara shi ba mai iya juya fa_
sai wani na ita daya tayi kyau sosai wanda tasa
_SA'A YAFI GATA_
atare suka sauk'e numfashi Humairah mek'ewa tayi tsaye tana cigaba da dura aher
*to masoya muje zuwa shin da gaske sa'ar zaifi gatan kamar yanda Izza tace me Agrif yake shirin gayawa Nasrim ina labarin Nasara namu*
*B JATTKO*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURRUCI NA NE*
( *rikicin babban gida*)
*BATUL ADAM JATTKO*
*rikicin babban gida*
6
Humairah sai sake maimaita SA'A YAFI GATA take tace wato tana nufin Nasrim y'ar gata ita me sa'a
ko Wllh sai ta san tayi da y'an halak ba marassa asali butulu ba shikuma ya Agrif kin barshi kenan bari na har abadan Allah zai baki wanda yafishi in Sha Allah zakiga ri ban hakuri".
Izza da zata shigo d'akin K'iran Nasrim taji duk abin da suke fada komawa baya tayi ta tsaya a dan korodo tana murmushi tana danna wayan ta tana ne man hoton Agrif tasamu Wanda yayi kyau sosai ta daura sabon a status dinta ta rubuta
_samun irin ka zayyi wahala Dan ba a b'ari akwashe d'uka_
sai wani da tasake rubuta
_sai Dana tace na_
_zab'oka aduniya Kai ne gayya mazaje kubi baya babu rinka na duba duk nahiya_