Sashe 81
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
sosai Hajja da Nasir da sauran mutanen gidan suke cin fira anan yaci abincin dare Nasir yana kula da Farida da Yusura da suke ta faman yimasa karairaya amma yanuna kamar bai gani ba shi yarasa me yasa yanzu mata suka rainashi in da dane wadan nan matan ko kudi aka masu akace su masa kallo ukku baza suyi ba wani irin kunu yaci ya koma Nasir din sa na ai nishi ya meƙe tsaye yana ajiye (cek) akaman Alhaji da Hajja yace "ba yawa Hajja kinsan yanzu ina tsaka da aikin kudi ne wllh amma insha Allah kudi sun kusa zuwa yanda ko wanka zakiyi dasu".
ya ƙarashe maganan yana juyawa
Alhaji yana ganin cak din ya wani zaro ido yace "meye haka wannan me zanyi dasu Ah ah dan Allah kabarsu kai da kake da bashin akan ka".
murmushi yayi yace "Alhaji ai an biya bashi tun a wancan kuɗin naso na fitar muku Allah yakawo wannan cigaban da in sha Allah duk zai amfane mu kusa Albarka kawai".
Ta soro tace "ai Albarka kullum cikinta kake ko baka bamu kuɗin kaba ma cigaba da Isiya yasamu ta dalilin ka awajen aikin su kaɗai ya isa abin Alfahari Allah yamaka jagora ya kare gaban ka da bayan ka".
Ma'aruf yace "hakane Sir Daddy ya taka matsayin da bamu taba tsammani ba ta dalilin ka muna godiya sosai mu kanmu a dalilin ka mun haɗu da mutanen da bamu taba tsammanin haduwa dasu ba".
haka de sukayi ta godiya
har gaban mota suka rako sa Yusura ta zo ta leƙa kanta ta window cikin karairara tace "yallabai zan samu Alfarman number ka tunda kazama yayana ".
ɗagowa yayi ya watsa mata wani birkicecen kallon da bata san sanda taja da baya ba shima bai sake kallon inda su Ta soro suke ba ya zige glass din sa driver ya ja
*Nigeria Three brother house*
Abu ya kalli Hajja da take kuka wiwi ita shikenan ya tabbata bazata sake ganin Nasir ba ido da ido sai de ta hangoshi a tv ni da jikana jikan ma ɗan wajen Abdulsamad ni Maryama".
yace" haba Hajja bakiji abinda Ayman yace ba sun dauki duk wani mataki sun shigar da three brother a meeting din da za ayi a wannan watan wanda Dr Fannan zataje kuma nasan In sha Allah zai saurareta duk wannan abin ai bai basu tabayin gaba da gaba dashi bane".
"wannne irin gaba da gaba yayi gaba da gaba da kai yanuna bai san kaba yayi gaba da gaba da Abdulmajid ya nuna bai san saba yayi da Aliyu shima yace bai san saba haka Ayman Abbaty kam ma sawa yayi aka wulaƙantashi ashe haka daukaka yake Nasir ya gujemu saboda abin duniya".
Mommy tace "Hajja Nasir ba saboda abin duniya ya gujemu ba saide wani dalilin nasa na daban da abin duniya zai ruɗ Nasri da bai bar abinda yake mallakin sa yatafi ya rayu cikin ƙasƙanci ba kawai de dawani dalili amma insha Allah ko bamu hadu awajen meeting ba Mlm Ladan ya min Alƙawarin ganin sa komai rintsi".
***************
bayan wana biyu
"Abbaty ya haka baka fita bane me yasa kake son wasa da aiki ne da kamar ka fara abin kirki yanzu kuma gashi ka koma shagoɓaɓɓen Abbatyn ka na da can".
ɗago da idon sa da yarine yayi jajir yayi
yace " Mommy dan Allah ki temaka min rayuwa ta tana cikin matsala Baba Ladan ya nace wai dole sai Ya Nasir ya yarda shi zai bani auren ta Nasir bazai taba bani auren Sadiya ba naga tsanata a fuskan Nasir sosai ranan da muka hadu kuma da na bincika wai shima son Sadiya yake taya zai bani ita Mommy duk duniya bayan Nasrim ban taɓa son macce kamar Sadiya ba Sadiya tana da duk abin da nake so ajikin macce nayiwa su Daddy biyya da sukace na haƙura da Nasrim amma bana jin zan iya hakura da SADIYA Mommy ina jin son Sadiya ne ajalina ina tausayawa Ummu na ta rasa Aiban ta rasa Agrif nima zata rasani".
cikin ɓacin rai Mommy tace "baka tausayawa Ummun taka da kana tausaya mata baka jefa kan ka cikin wannan haliba dame Sadiya tafi Zuhuran maiduguri nace kaje ka nemi auren ta kaƙi".
"Mommy kin manta itafa Zuhura babban abokina Shamsu ne yake neman ta kuma dalilina suka hadu bai kamata na zame nace ina son taba kumama Mommy kiyi hakuri ziciyata Sadiya kawai take so".
"to cigaba daso ko kuma ka kwana a office din".
ta ƙarashe maganan tana ficewa kwantar da kansa Abbaty yayi yana lumshe ido
america
Nasir zaune a ƙayataccen office din nashi sai juya takardan da secretary sa yabashi yake meyasa tun randa aka kawo takardan bai duba yagani ba da yasan yanda yayi yacire ~three brother~ azaman amma gashi yanzu ya makara saboda yanzun nan za ayi zaman meetingn din ɗaga kansa yayi ya kalli agogo lokaci yayi yanzu haka shi kadai ake jira gashi shi kuma shine jaroran taron dole sai yaje za afara ba halin canzawa ta kowacce ƙafa dade ba ashiga bane da sai canza amma yanzu ai kin gama ya gama a fili yace "Allah yasa ma Mommy bace".
kallo daya ya yiwa inda take yaji gaban sa yayi wani irin faduwa ganin shi take kallo sun kuyar da kan sa yayi cikin hanzarin sa yake takawa har zuwa inda aka tanada domin sa cikin kwarewa yafara zayyano jawabai game da kasuwancin ƙasa da ƙasa da yanda za a gyara mu'amullah da cigaban kasuwancin ƙasa da ƙasa na duniya ya nisa gyada kai kawai ƴan kasuwan suke wanda cikin su turawa da larabawa da chanis sunfi yawa
kansa a ƙasa har ya gama tafi sosai suke masa tare da jijinawa baiwa da basiran NASURUDIN
bayan an tashi Nasir bai tsaya gaisawa da mutanen da suke tason su gaisa ba hanyar zamewa ma yake nema amma ta ko ina mutane ne suke tun karoshi da sauri ya juya inda scuritys dinsa suke ya musu alama da kada su bari mutane su zo kusa dashi juyawan da zayyi jiyayi hannun sa ya hade da tattaurar hannun da bazai taba man tawa dashi ba
sake ƙasa yayi da kansa
ƙafanta yazubawa ido jikin sa yana rawa sosai da sauri ya dakatar da wani scurity din sa dayayi kan Mommy ga dan gadan da hannu amma bai ɗago kai ba
Mommy tasa hannu ta ɗago haɓar sa ta seta Fece din sa da nata da sauri yayi ƙasa da idon sa bai bari sun haɗa ido ba cikin ɓacin rai ta ja hannun sa ta fara tafiya dashi da sauri wani bodyguard din sa ya sake yun ƙurin zai shiga gaban su a hankali Nasir ya girgiza masa kai yana masa alama da yabari su wuce kuma kar yayi gigin bin su yawanci mutatan cikin mamaki suke binsu da kallon duk da wasu dayawa sun san MOMMYN sace direct motan ta ta wuce dashi jefashi tayi a back seat ta rufe ta zaga ta shiga gefin nasa da sauri driver shima ya faɗa yaja bodyguard din Mommyn suka rufa musu baya gidan mommyn suka nufa basuyi wani tafiya mai nisaba yacusa hancin motan wani ƙayataccen gida fitowa tayi ganin bashi da niyar fitowa yasa ta zaga ta bude masa a taƙaice
tace "zaka iya fitowa ko".
sake ƙasa da kai yayi ya zura ƙafar sa daya yasake zuro ɗayan sai kuma yafito da gan ganjikin gaba daya Momny kama hannun sa tayi suka nufi falon sai da suka je tsakiyar Parlour ta saki hannun sa ta kalleshi sama da ƙasa
tace "ba shakka komai yayi maka dai-dai dolle ka manta da wacece Fanna Nasir ni zan dinga turawa ana baka baki ana roƙon ka dan ina so na ganka za ka dinga wulaƙan tani Nasir har kayi kudin da zaka min haka?".
cikin rawar murya yace "Mommy ki gafir ceni inason bin umarnin kine Mommy bayan umarnin Allah bana wanda ya can canci nabi umarnin sa sai ke Mommy zuciya ta ta a zabtu da rashin ganin ki Mommy idan natuna kalaman ki akaina sai naji duk na tsani kaina Mommy nayi sanadiyar jefaki cikin ɓacin rai Mommy amma Mommy bayin kaina bane SO ne na yarda SO masifa ne na yarda dan Allah Mommy ki ya femin ban gujeki dan kaina ba saidan umarnin ki kince bakya son ganina nikuma duk abinda bakya so bana fatan yinsa Mommy na azabtu Mommy dan Allah ki bani umarnin ɗaga kaina koda kallo daya ne namiki Mommy idona yana son ganin ki gan gan jikina ya azabtu dan Allah Mommy na kalleki koda shine abu na ƙarshe da zanyi aduniya ninason ganin ki Mommy ko duniya na mallaka bai kai rabin farin cikin kiba ba abinda zan mallaka aduniya wanda zai..........
bai ƙarasa ba tajashi ta mannasa da jikin ta ta saki kuka sosai cikin kuka
tace "Nasir me yasa me yasa me yasa kayiwa ƴar uwar ka haka Nasir ka jefa rayuwar NASRIM a garari me yasa bakayi duba da Nasrim jini na bace".
ya ƙarashe maganan yana juyawa
Alhaji yana ganin cak din ya wani zaro ido yace "meye haka wannan me zanyi dasu Ah ah dan Allah kabarsu kai da kake da bashin akan ka".
murmushi yayi yace "Alhaji ai an biya bashi tun a wancan kuɗin naso na fitar muku Allah yakawo wannan cigaban da in sha Allah duk zai amfane mu kusa Albarka kawai".
Ta soro tace "ai Albarka kullum cikinta kake ko baka bamu kuɗin kaba ma cigaba da Isiya yasamu ta dalilin ka awajen aikin su kaɗai ya isa abin Alfahari Allah yamaka jagora ya kare gaban ka da bayan ka".
Ma'aruf yace "hakane Sir Daddy ya taka matsayin da bamu taba tsammani ba ta dalilin ka muna godiya sosai mu kanmu a dalilin ka mun haɗu da mutanen da bamu taba tsammanin haduwa dasu ba".
haka de sukayi ta godiya
har gaban mota suka rako sa Yusura ta zo ta leƙa kanta ta window cikin karairara tace "yallabai zan samu Alfarman number ka tunda kazama yayana ".
ɗagowa yayi ya watsa mata wani birkicecen kallon da bata san sanda taja da baya ba shima bai sake kallon inda su Ta soro suke ba ya zige glass din sa driver ya ja
*Nigeria Three brother house*
Abu ya kalli Hajja da take kuka wiwi ita shikenan ya tabbata bazata sake ganin Nasir ba ido da ido sai de ta hangoshi a tv ni da jikana jikan ma ɗan wajen Abdulsamad ni Maryama".
yace" haba Hajja bakiji abinda Ayman yace ba sun dauki duk wani mataki sun shigar da three brother a meeting din da za ayi a wannan watan wanda Dr Fannan zataje kuma nasan In sha Allah zai saurareta duk wannan abin ai bai basu tabayin gaba da gaba dashi bane".
"wannne irin gaba da gaba yayi gaba da gaba da kai yanuna bai san kaba yayi gaba da gaba da Abdulmajid ya nuna bai san saba yayi da Aliyu shima yace bai san saba haka Ayman Abbaty kam ma sawa yayi aka wulaƙantashi ashe haka daukaka yake Nasir ya gujemu saboda abin duniya".
Mommy tace "Hajja Nasir ba saboda abin duniya ya gujemu ba saide wani dalilin nasa na daban da abin duniya zai ruɗ Nasri da bai bar abinda yake mallakin sa yatafi ya rayu cikin ƙasƙanci ba kawai de dawani dalili amma insha Allah ko bamu hadu awajen meeting ba Mlm Ladan ya min Alƙawarin ganin sa komai rintsi".
***************
bayan wana biyu
"Abbaty ya haka baka fita bane me yasa kake son wasa da aiki ne da kamar ka fara abin kirki yanzu kuma gashi ka koma shagoɓaɓɓen Abbatyn ka na da can".
ɗago da idon sa da yarine yayi jajir yayi
yace " Mommy dan Allah ki temaka min rayuwa ta tana cikin matsala Baba Ladan ya nace wai dole sai Ya Nasir ya yarda shi zai bani auren ta Nasir bazai taba bani auren Sadiya ba naga tsanata a fuskan Nasir sosai ranan da muka hadu kuma da na bincika wai shima son Sadiya yake taya zai bani ita Mommy duk duniya bayan Nasrim ban taɓa son macce kamar Sadiya ba Sadiya tana da duk abin da nake so ajikin macce nayiwa su Daddy biyya da sukace na haƙura da Nasrim amma bana jin zan iya hakura da SADIYA Mommy ina jin son Sadiya ne ajalina ina tausayawa Ummu na ta rasa Aiban ta rasa Agrif nima zata rasani".
cikin ɓacin rai Mommy tace "baka tausayawa Ummun taka da kana tausaya mata baka jefa kan ka cikin wannan haliba dame Sadiya tafi Zuhuran maiduguri nace kaje ka nemi auren ta kaƙi".
"Mommy kin manta itafa Zuhura babban abokina Shamsu ne yake neman ta kuma dalilina suka hadu bai kamata na zame nace ina son taba kumama Mommy kiyi hakuri ziciyata Sadiya kawai take so".
"to cigaba daso ko kuma ka kwana a office din".
ta ƙarashe maganan tana ficewa kwantar da kansa Abbaty yayi yana lumshe ido
america
Nasir zaune a ƙayataccen office din nashi sai juya takardan da secretary sa yabashi yake meyasa tun randa aka kawo takardan bai duba yagani ba da yasan yanda yayi yacire ~three brother~ azaman amma gashi yanzu ya makara saboda yanzun nan za ayi zaman meetingn din ɗaga kansa yayi ya kalli agogo lokaci yayi yanzu haka shi kadai ake jira gashi shi kuma shine jaroran taron dole sai yaje za afara ba halin canzawa ta kowacce ƙafa dade ba ashiga bane da sai canza amma yanzu ai kin gama ya gama a fili yace "Allah yasa ma Mommy bace".
kallo daya ya yiwa inda take yaji gaban sa yayi wani irin faduwa ganin shi take kallo sun kuyar da kan sa yayi cikin hanzarin sa yake takawa har zuwa inda aka tanada domin sa cikin kwarewa yafara zayyano jawabai game da kasuwancin ƙasa da ƙasa da yanda za a gyara mu'amullah da cigaban kasuwancin ƙasa da ƙasa na duniya ya nisa gyada kai kawai ƴan kasuwan suke wanda cikin su turawa da larabawa da chanis sunfi yawa
kansa a ƙasa har ya gama tafi sosai suke masa tare da jijinawa baiwa da basiran NASURUDIN
bayan an tashi Nasir bai tsaya gaisawa da mutanen da suke tason su gaisa ba hanyar zamewa ma yake nema amma ta ko ina mutane ne suke tun karoshi da sauri ya juya inda scuritys dinsa suke ya musu alama da kada su bari mutane su zo kusa dashi juyawan da zayyi jiyayi hannun sa ya hade da tattaurar hannun da bazai taba man tawa dashi ba
sake ƙasa yayi da kansa
ƙafanta yazubawa ido jikin sa yana rawa sosai da sauri ya dakatar da wani scurity din sa dayayi kan Mommy ga dan gadan da hannu amma bai ɗago kai ba
Mommy tasa hannu ta ɗago haɓar sa ta seta Fece din sa da nata da sauri yayi ƙasa da idon sa bai bari sun haɗa ido ba cikin ɓacin rai ta ja hannun sa ta fara tafiya dashi da sauri wani bodyguard din sa ya sake yun ƙurin zai shiga gaban su a hankali Nasir ya girgiza masa kai yana masa alama da yabari su wuce kuma kar yayi gigin bin su yawanci mutatan cikin mamaki suke binsu da kallon duk da wasu dayawa sun san MOMMYN sace direct motan ta ta wuce dashi jefashi tayi a back seat ta rufe ta zaga ta shiga gefin nasa da sauri driver shima ya faɗa yaja bodyguard din Mommyn suka rufa musu baya gidan mommyn suka nufa basuyi wani tafiya mai nisaba yacusa hancin motan wani ƙayataccen gida fitowa tayi ganin bashi da niyar fitowa yasa ta zaga ta bude masa a taƙaice
tace "zaka iya fitowa ko".
sake ƙasa da kai yayi ya zura ƙafar sa daya yasake zuro ɗayan sai kuma yafito da gan ganjikin gaba daya Momny kama hannun sa tayi suka nufi falon sai da suka je tsakiyar Parlour ta saki hannun sa ta kalleshi sama da ƙasa
tace "ba shakka komai yayi maka dai-dai dolle ka manta da wacece Fanna Nasir ni zan dinga turawa ana baka baki ana roƙon ka dan ina so na ganka za ka dinga wulaƙan tani Nasir har kayi kudin da zaka min haka?".
cikin rawar murya yace "Mommy ki gafir ceni inason bin umarnin kine Mommy bayan umarnin Allah bana wanda ya can canci nabi umarnin sa sai ke Mommy zuciya ta ta a zabtu da rashin ganin ki Mommy idan natuna kalaman ki akaina sai naji duk na tsani kaina Mommy nayi sanadiyar jefaki cikin ɓacin rai Mommy amma Mommy bayin kaina bane SO ne na yarda SO masifa ne na yarda dan Allah Mommy ki ya femin ban gujeki dan kaina ba saidan umarnin ki kince bakya son ganina nikuma duk abinda bakya so bana fatan yinsa Mommy na azabtu Mommy dan Allah ki bani umarnin ɗaga kaina koda kallo daya ne namiki Mommy idona yana son ganin ki gan gan jikina ya azabtu dan Allah Mommy na kalleki koda shine abu na ƙarshe da zanyi aduniya ninason ganin ki Mommy ko duniya na mallaka bai kai rabin farin cikin kiba ba abinda zan mallaka aduniya wanda zai..........
bai ƙarasa ba tajashi ta mannasa da jikin ta ta saki kuka sosai cikin kuka
tace "Nasir me yasa me yasa me yasa kayiwa ƴar uwar ka haka Nasir ka jefa rayuwar NASRIM a garari me yasa bakayi duba da Nasrim jini na bace".