← Book details Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 27 OF 100

Sashe 27

Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read

wani irin bugawa gaban Agrif yayi bai san sanda ya farta "bani nayi amfani dashi ba.........
da sauri ta d'aga tana kallon sa da sauri ya gyara zancen sa yace ina nufin ba dashi yau nayi amfani ba gashi kuma na barsa a Dubai amma zansa akawo kinji zan cire wannan din da bakya so".
ajiyar zuciya ta sauk'e ta kama hannun sa biyu ta daura a cikin ta cikin sanyin murya tace amma Yaya sai naka kamar baka farin ciki da cikin nan ko kana cikin maza masu ra'ayin sai andan sha'na kafin afara laulayi".

ahankali ya sauk'a akan gadon ya mek'ewa yayi tsaye sai da yayi taku ukku ba tare da yajuro ba yace' ba zaki gane me nake ji akan cikin nan bane amma kisa aranki murna ne".
yayi maganan yana k'arawa wajen wardrobe yana cire rigan t shit din sa agaban ta yacire har wandon jens dinsa ya daga shi sai boxers yayi hanyar bathroom
sai da taga yarufe k'ofar ta sauk'e numfashi tare da shafa cikin ta tana murmushi afili tace yau zaka kasan ce dare da daddy ko dan sosai take son kasan cewa tare da mijin ta gaba daya magunnunan gyaran jiki da aka mata amfani dashi ya addabeta yawanci ma pat take sawa dan pant din ta baya mintuna 20 ba tare da ta canza pant ba lumshe idon tayi tana shafa maranta tace'' kema yau zaki huta da ciwo da sauri ta tayi tafita daya dakin dan ta shiryo ita ma

Agrif yana fitowa daga wanka daure da towel wayan sa yagani yana ta hasske alaman message yana shigowa k'arasa yayi wajen yana goge ruwan jikin sa da tawel din da yake hannu sa
duk message dinna Nasir
na FARKO ga abinda yake fada
_agrif ina jadda da maka ban yarda ko hannun Nasrim ka taba ba amma kaine har da rungume ta meyasa kake da taurin kaine kasani yanzu Nasrim tamkar matata take Dan da iddana akanta shiyasa ma nayi kokarin jona C TV adukkan bedroom din gidan Ina kallon duk abinda kukeyi na yanzu na maka uzuri saboda baka sani ba amma wllh Agrif ba barazana nake ba abin fa bazayi kyau ba idan ka matsa wllh zan balla sa sirri abani cikina ku kasan zan iya ABI umarnin Nasir_
Sai daya
_ka zauna kana karantawa yarinyar k'arama kalamai kamar zaka mata sujjada_

ajiye wayan yayi ahankali akan bed sent ya zauna abakin gadon hannu sa duka biyu yasa acikin sumar kansa yana yamutsasu yana cije lip din cikin cikin karayeyyen murya yace Nasir Nasir me na maka da zafi har kaka da har kake tsabawa ubangijin ka saboda kawai kalalata rayuwata".
wayan sane yayi Rig yayi saurin dauka dan yasan shine
dariya yaji yana yi cikin dariyan yace "Alhamdulillah ashe nashika cikin rayuwar taka ina lalalawa kai da kasan bazaka iya dauka ba kayi taurin kai duk Warning din dana maka kazata barazana nane to wai tilin fin wannan agaban ka amma baka makara ba har yanzu idan ka saki Nasrim komai zai iya wuce maka.....
cikin tsawa Agrif ya dakatar dashi da cewa
"Nasir idan kai mahaukacine ni da kankali na idan idon ka arufe yake ni nawa abude yake ba batun sakin Nasrim na yarda zan dauki sharadin ka duk dan Allah kada ka fallasa wannan na yarda ko yatsan ta bazan sake tab......

shuru yayi jin k'amshin turaren
Nasrim d'ago kansa yayi idon sa cikin nata ta jeho masa tambayar daya hargiza hanjin cikin sa gaba daya
tace'' ya Agrif saki na yake umartan kayi dama wannan bayahuden shi yamin.............

*Wai masoya mu hadu a pg 9 insha Allah Ina jin dadin comment din ku*
*Kuci gaba da yimin share da comment zanci gaba da faranta muku in Sha Allah*

*Taku B JATTKO*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)

*NA*

*BATUL ADAM JATTKO*

```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*

*_________________________________*

*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation

*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻

https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association

*__________________________________*

*Pages 7*

Cikin gida kam Hajja tun daren take ta neman Nasrim dan zata bata wani magani wanda take son ta sha a deren asabat wayewar lahadi din amma tayi kiran tazo da kanta har part din Mama
Mama tarasa me zatace dole ta gaya mata tana wajen Agrif Hajja tafa hannu tayi tayi tana salati "nashiga ukku ni lami wannan din wani irin rahin kunya ne daga daura aure ko kaita ba ayi ba ta Kai kanta gareshi anya dama ba sun saba matse juna ba nide Allah na gode maka da muka rabu dasu lafiya lafiya sai suje su k'arata dama maganin kariya zan bata tayiwa kanta shegiya jarababbiya".
itade Mama duk kunya ya isheta ko kanta ta kasa d'agawa har tagama ta fice

Ko da aka taru a dining room Dan ayi breakfast Hajja fad'an da tayi ta mai_maitawa kenan
Kamal da yashigo yanzu yace " ai Hajja Agrif kam ba yanan muna fitowa a masalacin bai shigo gidan ba".
Ummu tace " Eh munyi sallama wai zai je Switzerland wani aiki ne ya taso masa na gaggawa wanda dole sai yaje".
Abu yace "kai yaran gidan nan akwai zafin nema sun gaji Abban su Abdulsamad in ba haka ba wane ango ne zai bar matar sa adaren farko yayi tafiya wani k'asan".
Aiban yace " muda mukazo bikin ma bamu koma ba shi har ya tafi ni abinda yafi bani mamaki ma wai Switzerland gaskiya bana jin awai wani aikin da zai sa har sai anje can tacan fa nazo kuma komai normal".
Mama tace'' zai iya yuwuwa tasowa yayi".
Aiban de yasan ba haka bane yasan idan aiki ya toso ma ta hannun sa ne amma yayi shiru

Kamal yace "ai Aiban ne me kula da komai bawani aikin da zai taso inde a waje ne batare da sanin Aiban ba yana riga Nasara ma sani kaman nine a nan Nigeria kinga ina riga kowa sanin".
Ummu tace " to wai ni yanzu ina ita Nasrim din?".
Hajja tace'' ke Amina ta ina kike jin zancen ne wai tana can bangaren su da mijin acan ya kwana da ita shine dasafe ya tsiri tafiyan munafurci ai shi yasa tun safe nazo na sallami yan biki dan wannan abin kunyar ba dani ba shine nata da burina sai da naga kowa ya tafi sai iyamu wannan abin kunya har ina dama yarinyar nan idon ta abude yake".
Mommy Abu daddy Ummu da sauran mutane sai yanzu suka gane kan fad'an Hajja
Ummu ta juya tana kallon Izza da Humairah tace "kuje ku kiramin Nasrim din".
To sukace suna dariya k'asa k'asa har zahra suka fita dan gulma
Chapter 27 · 0% Book details