Sashe 37
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ok to Nasrim ni zan zame miki dukkan garkuwa wajen ganin cikar burin ki dan haka nidake zamuyi hakurin bin rayuwa yanda yazo mana dan haka meye matsalan ki game dani ayanzu bayan wannan"?.
"Yaya Agrif babban matsala ta shine bari da kayi wannan dan rai nin hankalin yake yanda yaso kana sane da cewa shi ya karbi haifuwa ta bayan ba muharramina bane sannan yazo yashigo min har d'aki batare da neman izzini ko sallama ba dan iko har yasawa yaran mu suna da bada umarnin sunan da zamu kirasu dashi cikin iko da isa".
murmushi yayi yana jawota jikin sa yayi hugging dinta Sosai atare suka saki ajiyar zuciya har sunaji bugun numfashin junan su
ahankali ya dan janyeta suna facing din juna yace " dan yakarbi haihuwa ba matsala bane wani can daban ma inde likita ne zai iya karban hafuwa musamman da matan suka kasa
zab'an suna kuma bawani matsala dan yanuna kulawa ga yaran mu kuma koda nine ita abinda zanyi kenan na maida suban su daddy tunda magadan sune".
shikenan amma sunayin da yabada akirasu dashi ne bazan Kira ba".
murmushi yayi yana shafa fuskan ta yace " wannan kikon kine na uwa my beautiful wife ke wallahi haifuwar ma wani k'ayatacciyar kyau ya karamiki anya bazamu koma part din muba".
ya k'arashe maganan yana Shirin setting din bakin su
salatin Hajja ne ya dawo dasu hayyacin su tana tafa hannu tace " nashiga ukku ni lami ke Aisha zoki ganonin meye haka Ummu da Mama da suke parlourn da sauri suka shigo gaban su yana faduwa atare sukace lfy Hajja
"Ina ko lafiya ku gano min mejogon yau yau dinnan yakama yake tandewa saura kiris komai ya baru nazo kai Allah ya bawa wannan yarinyar Halima jaraba ko dan jinin inya murai ce ni maryama yau naga jaraba"
Ummu hararan Agrif da har yanzu hanun sa yake cikin na Nasrim tayi tace''Hajja ga me lefin nan ai shine ya tako yazo tashi kafice kar nasake ganin k'afanka anan". ta k'arashe maganan tana nuna masa hannan fita
fadin irin shidiman da Nasir yayi wa yaran nan b'ata lokaci ne a part din Mama yamusu d'aki namusamman haka a part din mommy da na Ummu dana su Nasrim ya musu wanda duk in da aka kai su suna da komai da za abuk'ata kudin kam yakashe kamar bayaso Nasrim tun tana fasifar yanda Nasuru yake nuna iko akan yaran har tazuba Ido ganin abin yafi karfin ta bikin suna ko center aka kama na musamman aka Sha shagali duk da dagashi Nasir din har Agrif din sun koma bakin aiki su akayi sunan
*******************
A yau Nasrim zatayi arbanin kuma ayau Agrif ya sauk'a a k'asan da sanyi safiya dama tunkafin yazo yasa sarkin gida an gyara gidan ta ko ina ya sha finti hatta kayan furniture an canza gashi dama wannan aikin da yakeyi manya kudin ne suke shiga hannun sa saide shi mutum ne mai facaka idon sa idon kudi sai ya b'atar ga kyauta shiyasa Baba yakubu yake cemasa nd'ororo
Nasrim kam yaran ta sun warware Masha Allah dasu kamar ba yan ukku ba ga wayo sai faman rawan kan tarewa part din su take a daren ranan aka rakata da Sabin yan aikin ta wanda zasu tayata kula da su Khafulan Shatu da Adama
bayan fitan su Izza Nasrim yayi sallama dasu Adama ta barmusu yaran da duk abinda zasu buk'ata dan dama tare suke kwana dasu
Bedroom din su na sama tanufa wanka ta fesa tafito bayan tayi shafa'i da wuturi ta zauna a bak'in mudubi mai kawai ta shafa ta nufi wodrop wani English wears mekyau da kama jikin tasa ta dauki turarenta tana fesawa taji an murda handle din kofar tacikin mirror suka hada Ido gira ta d'aga masa tana jifan sa da murmushi ajiye ledan hannun sa yayi ya k'araso inda take ta baya yazoro hannayen sa yayi hugging dinta cikin tsokana
yace " kai wannan amarya tawa da rawan kai take keda yakamata nasame ki a zaune a saman gado a lulube da liffaya na tsayi baki kamar ko wane ango kawai sai nasameki ahaka".
"au haka ma kace to kafita sai nayi".
"No no ni ai hakan yafi min ma alamace na baza aban wahala ba".
murmushi tayi tace'' Abban KHALDUM kaje kagan su kuwa".?
shiru yayi can yace " zanfi son ki kirani da Abban Amreesh".
"Amresh wacece kuma haka".
murmushi yayi yace
"wanda nake sa ran ayau zan ajiye anan"
yayi maganan yana shafa maranta
"cikin mamaki tace'' sure baka son na kiraka da Abban KHALDUM ko Khafulan".
cikin dan daure fuska yace " because nafison akirani da sunan inkiyar Baban yarinyar mace kinsan ina mutuwar son y'ay'a mata".
ita ma hade fuska tayi tace'' amma ai kowane mutum da sunan first born din sa ake masa inkiya kuma su Allah Ta'ala ya bamu".
cikin rashin damuwa yace
"Ni kuma second born na zab'a sorry zanje na dubasu amma yanzu nafi buk'atar mamar su".
ya k'arashe maganan yana cusa harshen sa cikin kunne ta ahankali ya fara kunce igigoyin rigan ta still harshen sa cikin kunne ta dai dai sanda yagama kunce igigoyin rigan yayi k'asa gaba daya dama ba Bren ajikin ta atake lafiyayun books din ta suka bayyana hannu sane yafara rawa ahankali ya d'aga hannun zai Kai kan books din
Ringing din wayan sane ya dawo dashi cikin hayyacin sa dan janye ta yayi yazoro wayan Nasara yagani b'aro b'aro ajiki cikin sarkewar murya yace " sorry my wife two minutes".
yafita da wayar sai da yaje har parlourn k'asa ya dauka
"NASARA ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci goshin jirgi me wuyar karau ya akayi".?
Dariya Nasir yasake yi daga ban garen sa yace " bakomai angon bazauwara me y'ay'a ukku inason katuna da wannan kafin kashiga daga ciki".
Agrif ma dariyar yayi yace "hakan ma nagode ai guntun gatarin ka yafi sari ka bani auren bazauwara ai sunnan ne kuma bakaji hausawa suna cewa dumaso kafi sabo dad'i ba
Musamman ni danayi dace da macce kamar Nasrim auren me dad'i arayuwa da mosoyi me dad'i dan duk wanda bayyi shiba rayu bata masa dad'i ba kuma yana gaf da tabewa kasan me NASURUDDEEN wllh da na kasance cikin d'akin aure daga ni sai Nasrim jinayi duk wani damuwa ta tafi jinayi kamar danni aka halicci duniya jinayi kamar in........
cikin wani irin tsawa Nasir yace "dakata Agrif yanzu kasani baka san ya gobe take ba musamman me gurba taccen rayuwa irin ka wllh ka dauwa kanka kara da kiyashi".
dariya Agrif yayi yace "sorry NASURUDDEEN ai da Karan da kiyashin na cefar su na gama k'onasu tuni rahama ne Allah Ta'ala ya nuna maka mak'iyin ka wawanci ne ka kasa kare kanka daga sharrin sa katuna wannan to na dauki matakan kariya".
shima Nasir dariya yayi yace "wanne mataki ka dauka hanyan NASURUDDEEN yana da yawa wllh ba Wanda ya isa ya nuna zai ja dani..........
Agrif haurawa sama yayi ba tare da ya kashe wayan ba yafara kwallawa Nasrim Kira
"Hony kina kina zakara yayi Kara bani Rena mafara rik'e son mu a task'i ra rik'e dan babban gida ni bana jan aji soyayyar k'unci ni nazama megida agareki kiyi mini shimfid'a guntafi kuma ta iya sam batayin Shariya randa duk tayi dariya zuciya kauna ta tad'a".
da karfi ya sake cwa
SO YAKORI HAYANI......
yanda Nasir zai ji da kyu
wani irin jifa Nasir yayi da waya yabuga kansa ajikin bango da sauri ya rarumi kwalban giyan da yake gaban sa ya doka a kansa atake kwalban ayi rugurugu a kan sa jini yafara fitowa ya rufe fuskan sa gaba daya baya ganin gaban sa hakan yasa yafara dake kwalaban da suke fashe awajen suna nutse masa a k'afa k'aran da yayi ni yasa Aliyu da yake parlourn shigowa da sauri
"What!!!!
yace alokacin da yaga yanda Nasir ya maida kaman nin sa
"meye haka Sir me yafaru da kai "?.
Nasir girgiza kan sa yayi yana fatsar da jinin da rafure masa fuska aiko
jinin da yake cikin gashin sai da yab'a ta jikin Aliyu Nasir hannu yasa ya goge jinin fuskan sa cikin muryar Wanda yafita a hayyacin sa yace " ya cucuce ni kashe sa zanyi wllh mutuwa zayyi zayyi mutuwar wahala wannan *FURUCI NA NE*
lodinng
*To masoya muje zuwa rikicin babban gida za mu kasance a pg 12*
*Bj Dan bada shawara ko tambayar ko cin gyara*
08062383027
*Ina k'ara godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
( _rikicin babban gida_)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Kai Masha Allah da masu comment* 🤝
*12*
*ban samu nayi editing ba kuyi hakuri idan k'unci garo da typing errors saboda Ina cikin wani uzzu'a*
"Nine ajalin sa kashe shi zanyi".
da sauri Aliyu ya karasa inda yake ya kamashi ya kwantar akan bed da sauri ya k'ira motan asbiti ba ad'au lokacin ba likitocin suka samu nasaran cire fasassun kwalban da yaka tare a ciki k'afer nasa sai aka amasa alluran bacci d'inkin daya aka masa a kan sa
bacci yake sosai Aliyu yana kusa dashi a zaune wayan Nasir ne da yake hannun Aliyu yafara Ringing cikin hanzari ya dauka ganin mommy ce
"Abban Khaldum kana lafiya kuwa jiya ban jika dasafe ma haka bayan kuma mun......... cikin ladabi Aliyu ya katseta da cewa "mommy sorry Aliyu ne"
"Aliyu ina shi Nasara".?
"amm andan samu matsala ne bai da lafiya bacci yake".
"What me yake damun sa yana ina a ina yake tun yaushe ba shida lafiya meya sameshi".
"Sorry Mom muna hospital amma yana baccin bawani abin damuwa".
cikin tsawa tace "Aliyu abinda ya same sa nake son kasanar dani".
"amm dama mommy kwalban ya fasawa kansa yana ambaton sunan A'A wai sai ya kashe sa amma de ina ganin family issue shiyasa ban bincika ba".
"Subbahanallah me yafaru to tsakan sa da Baban gidan har haka me zafi to sosai ne Nasir din yaji ciwo ne Dan Allah ya yake".?
cikin matsanacin damuwa taketa jero masa ambayar
"Mommy kar ki damu jikin da sauki kawai yana cikin damuwa ne yasa aka masa alluran bacci".
"Yaya Agrif babban matsala ta shine bari da kayi wannan dan rai nin hankalin yake yanda yaso kana sane da cewa shi ya karbi haifuwa ta bayan ba muharramina bane sannan yazo yashigo min har d'aki batare da neman izzini ko sallama ba dan iko har yasawa yaran mu suna da bada umarnin sunan da zamu kirasu dashi cikin iko da isa".
murmushi yayi yana jawota jikin sa yayi hugging dinta Sosai atare suka saki ajiyar zuciya har sunaji bugun numfashin junan su
ahankali ya dan janyeta suna facing din juna yace " dan yakarbi haihuwa ba matsala bane wani can daban ma inde likita ne zai iya karban hafuwa musamman da matan suka kasa
zab'an suna kuma bawani matsala dan yanuna kulawa ga yaran mu kuma koda nine ita abinda zanyi kenan na maida suban su daddy tunda magadan sune".
shikenan amma sunayin da yabada akirasu dashi ne bazan Kira ba".
murmushi yayi yana shafa fuskan ta yace " wannan kikon kine na uwa my beautiful wife ke wallahi haifuwar ma wani k'ayatacciyar kyau ya karamiki anya bazamu koma part din muba".
ya k'arashe maganan yana Shirin setting din bakin su
salatin Hajja ne ya dawo dasu hayyacin su tana tafa hannu tace " nashiga ukku ni lami ke Aisha zoki ganonin meye haka Ummu da Mama da suke parlourn da sauri suka shigo gaban su yana faduwa atare sukace lfy Hajja
"Ina ko lafiya ku gano min mejogon yau yau dinnan yakama yake tandewa saura kiris komai ya baru nazo kai Allah ya bawa wannan yarinyar Halima jaraba ko dan jinin inya murai ce ni maryama yau naga jaraba"
Ummu hararan Agrif da har yanzu hanun sa yake cikin na Nasrim tayi tace''Hajja ga me lefin nan ai shine ya tako yazo tashi kafice kar nasake ganin k'afanka anan". ta k'arashe maganan tana nuna masa hannan fita
fadin irin shidiman da Nasir yayi wa yaran nan b'ata lokaci ne a part din Mama yamusu d'aki namusamman haka a part din mommy da na Ummu dana su Nasrim ya musu wanda duk in da aka kai su suna da komai da za abuk'ata kudin kam yakashe kamar bayaso Nasrim tun tana fasifar yanda Nasuru yake nuna iko akan yaran har tazuba Ido ganin abin yafi karfin ta bikin suna ko center aka kama na musamman aka Sha shagali duk da dagashi Nasir din har Agrif din sun koma bakin aiki su akayi sunan
*******************
A yau Nasrim zatayi arbanin kuma ayau Agrif ya sauk'a a k'asan da sanyi safiya dama tunkafin yazo yasa sarkin gida an gyara gidan ta ko ina ya sha finti hatta kayan furniture an canza gashi dama wannan aikin da yakeyi manya kudin ne suke shiga hannun sa saide shi mutum ne mai facaka idon sa idon kudi sai ya b'atar ga kyauta shiyasa Baba yakubu yake cemasa nd'ororo
Nasrim kam yaran ta sun warware Masha Allah dasu kamar ba yan ukku ba ga wayo sai faman rawan kan tarewa part din su take a daren ranan aka rakata da Sabin yan aikin ta wanda zasu tayata kula da su Khafulan Shatu da Adama
bayan fitan su Izza Nasrim yayi sallama dasu Adama ta barmusu yaran da duk abinda zasu buk'ata dan dama tare suke kwana dasu
Bedroom din su na sama tanufa wanka ta fesa tafito bayan tayi shafa'i da wuturi ta zauna a bak'in mudubi mai kawai ta shafa ta nufi wodrop wani English wears mekyau da kama jikin tasa ta dauki turarenta tana fesawa taji an murda handle din kofar tacikin mirror suka hada Ido gira ta d'aga masa tana jifan sa da murmushi ajiye ledan hannun sa yayi ya k'araso inda take ta baya yazoro hannayen sa yayi hugging dinta cikin tsokana
yace " kai wannan amarya tawa da rawan kai take keda yakamata nasame ki a zaune a saman gado a lulube da liffaya na tsayi baki kamar ko wane ango kawai sai nasameki ahaka".
"au haka ma kace to kafita sai nayi".
"No no ni ai hakan yafi min ma alamace na baza aban wahala ba".
murmushi tayi tace'' Abban KHALDUM kaje kagan su kuwa".?
shiru yayi can yace " zanfi son ki kirani da Abban Amreesh".
"Amresh wacece kuma haka".
murmushi yayi yace
"wanda nake sa ran ayau zan ajiye anan"
yayi maganan yana shafa maranta
"cikin mamaki tace'' sure baka son na kiraka da Abban KHALDUM ko Khafulan".
cikin dan daure fuska yace " because nafison akirani da sunan inkiyar Baban yarinyar mace kinsan ina mutuwar son y'ay'a mata".
ita ma hade fuska tayi tace'' amma ai kowane mutum da sunan first born din sa ake masa inkiya kuma su Allah Ta'ala ya bamu".
cikin rashin damuwa yace
"Ni kuma second born na zab'a sorry zanje na dubasu amma yanzu nafi buk'atar mamar su".
ya k'arashe maganan yana cusa harshen sa cikin kunne ta ahankali ya fara kunce igigoyin rigan ta still harshen sa cikin kunne ta dai dai sanda yagama kunce igigoyin rigan yayi k'asa gaba daya dama ba Bren ajikin ta atake lafiyayun books din ta suka bayyana hannu sane yafara rawa ahankali ya d'aga hannun zai Kai kan books din
Ringing din wayan sane ya dawo dashi cikin hayyacin sa dan janye ta yayi yazoro wayan Nasara yagani b'aro b'aro ajiki cikin sarkewar murya yace " sorry my wife two minutes".
yafita da wayar sai da yaje har parlourn k'asa ya dauka
"NASARA ko gani kafi mutum NASARA me wuyar badanci goshin jirgi me wuyar karau ya akayi".?
Dariya Nasir yasake yi daga ban garen sa yace " bakomai angon bazauwara me y'ay'a ukku inason katuna da wannan kafin kashiga daga ciki".
Agrif ma dariyar yayi yace "hakan ma nagode ai guntun gatarin ka yafi sari ka bani auren bazauwara ai sunnan ne kuma bakaji hausawa suna cewa dumaso kafi sabo dad'i ba
Musamman ni danayi dace da macce kamar Nasrim auren me dad'i arayuwa da mosoyi me dad'i dan duk wanda bayyi shiba rayu bata masa dad'i ba kuma yana gaf da tabewa kasan me NASURUDDEEN wllh da na kasance cikin d'akin aure daga ni sai Nasrim jinayi duk wani damuwa ta tafi jinayi kamar danni aka halicci duniya jinayi kamar in........
cikin wani irin tsawa Nasir yace "dakata Agrif yanzu kasani baka san ya gobe take ba musamman me gurba taccen rayuwa irin ka wllh ka dauwa kanka kara da kiyashi".
dariya Agrif yayi yace "sorry NASURUDDEEN ai da Karan da kiyashin na cefar su na gama k'onasu tuni rahama ne Allah Ta'ala ya nuna maka mak'iyin ka wawanci ne ka kasa kare kanka daga sharrin sa katuna wannan to na dauki matakan kariya".
shima Nasir dariya yayi yace "wanne mataki ka dauka hanyan NASURUDDEEN yana da yawa wllh ba Wanda ya isa ya nuna zai ja dani..........
Agrif haurawa sama yayi ba tare da ya kashe wayan ba yafara kwallawa Nasrim Kira
"Hony kina kina zakara yayi Kara bani Rena mafara rik'e son mu a task'i ra rik'e dan babban gida ni bana jan aji soyayyar k'unci ni nazama megida agareki kiyi mini shimfid'a guntafi kuma ta iya sam batayin Shariya randa duk tayi dariya zuciya kauna ta tad'a".
da karfi ya sake cwa
SO YAKORI HAYANI......
yanda Nasir zai ji da kyu
wani irin jifa Nasir yayi da waya yabuga kansa ajikin bango da sauri ya rarumi kwalban giyan da yake gaban sa ya doka a kansa atake kwalban ayi rugurugu a kan sa jini yafara fitowa ya rufe fuskan sa gaba daya baya ganin gaban sa hakan yasa yafara dake kwalaban da suke fashe awajen suna nutse masa a k'afa k'aran da yayi ni yasa Aliyu da yake parlourn shigowa da sauri
"What!!!!
yace alokacin da yaga yanda Nasir ya maida kaman nin sa
"meye haka Sir me yafaru da kai "?.
Nasir girgiza kan sa yayi yana fatsar da jinin da rafure masa fuska aiko
jinin da yake cikin gashin sai da yab'a ta jikin Aliyu Nasir hannu yasa ya goge jinin fuskan sa cikin muryar Wanda yafita a hayyacin sa yace " ya cucuce ni kashe sa zanyi wllh mutuwa zayyi zayyi mutuwar wahala wannan *FURUCI NA NE*
lodinng
*To masoya muje zuwa rikicin babban gida za mu kasance a pg 12*
*Bj Dan bada shawara ko tambayar ko cin gyara*
08062383027
*Ina k'ara godiya sosai da comment din ku Allah yabar kauna*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
( _rikicin babban gida_)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*Kai Masha Allah da masu comment* 🤝
*12*
*ban samu nayi editing ba kuyi hakuri idan k'unci garo da typing errors saboda Ina cikin wani uzzu'a*
"Nine ajalin sa kashe shi zanyi".
da sauri Aliyu ya karasa inda yake ya kamashi ya kwantar akan bed da sauri ya k'ira motan asbiti ba ad'au lokacin ba likitocin suka samu nasaran cire fasassun kwalban da yaka tare a ciki k'afer nasa sai aka amasa alluran bacci d'inkin daya aka masa a kan sa
bacci yake sosai Aliyu yana kusa dashi a zaune wayan Nasir ne da yake hannun Aliyu yafara Ringing cikin hanzari ya dauka ganin mommy ce
"Abban Khaldum kana lafiya kuwa jiya ban jika dasafe ma haka bayan kuma mun......... cikin ladabi Aliyu ya katseta da cewa "mommy sorry Aliyu ne"
"Aliyu ina shi Nasara".?
"amm andan samu matsala ne bai da lafiya bacci yake".
"What me yake damun sa yana ina a ina yake tun yaushe ba shida lafiya meya sameshi".
"Sorry Mom muna hospital amma yana baccin bawani abin damuwa".
cikin tsawa tace "Aliyu abinda ya same sa nake son kasanar dani".
"amm dama mommy kwalban ya fasawa kansa yana ambaton sunan A'A wai sai ya kashe sa amma de ina ganin family issue shiyasa ban bincika ba".
"Subbahanallah me yafaru to tsakan sa da Baban gidan har haka me zafi to sosai ne Nasir din yaji ciwo ne Dan Allah ya yake".?
cikin matsanacin damuwa taketa jero masa ambayar
"Mommy kar ki damu jikin da sauki kawai yana cikin damuwa ne yasa aka masa alluran bacci".