Sashe 22
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
gashi dama duk ta rufe manyan gidan kafin ta d'aura status ta yanda ba zasu ga status din taba sai su Humairahn da tayi domin su kuma gashi sak'on yaje inda take bukata tayi murmushi a san data ga alaman an bude sabon status din a wayar Humairah
dan dama basu fita a status din ba tana tsaye sai da taji Zahra tace'' to ai gawani ma".
bayan sungani Nasrim ta dafe k'irjinta
tace ''lalle Izza bata san zafin so ba bata san rad'adin rabuwa da masoyi ba da baza tamin haka ba saide tamin addua duk da gaskiyar ta ba a b'ari akwashe duka hakan bazai hana tamin addua mafi alkairi agun Allah ba tunda Allah yayi duniya da fad'i kuma gaskiyar ta samun irin ya Agrif akwai wahala wacce ta samu dole takira kanta me sa'a kun man ta nida irin rawan kan da nake akan sa azatona Sona yake ai ni abinda nayi ya wuce nata amma yanzu duk wannan abinda yake faruwa bai kamata ba bana son mu samu matsala da Izza dan halinta na kirki da Kamala dan kuskure daya bai kamata kuna mata wannan fassaran ba
ba danni ta daura duk wannan kalaman ajikin hotunan ba giyar so ne kawai ni nasan waye ya Agrif yafara rud'atane da soyayyar sa mezafi amma kar kuyi zaton dani tayi hakan zargine bai kamata ba muyi kokarin dawo da Izza cikin rayuwar mu kamar da muzauna lafiya kada iyayen mu Susa wani abu aran su".
Humairah tace'' haba Nasy ke baki fashimci zafin kalaman ta ba ko? whll habaicine ki duba wannan wanda ta saka na k'arshe nan mana".
ta k'arashe maganan tana mek'awa Nasrim wayan Nasrim ta k'arba ta karanta afili
_yanda Allah yaso lamarin sa yabar da mun ku yan da duk ya tsara ba mai iya juya shi_
"kinga me take nufi da wannan su wa abin ya dama bamu k'adai ba har iyayen mu wllh hadin ku suke so bana Izza ba musamman Ummu wllh kowa yagan ta yasan ta damu da abin
Ita kuma Izza taci gaba ni me iya zuwa na zuga Hajja ce wllh takafa k'aramin yak'i afasa".
dariya Zahra tayi tace kin manta wacece Izza agun Hajja ko"?
Nasrim tace''nace kubari".
sai asannan Izza ta tura kofar ta shiga bakin ta dauke da sallama cikin nutsuwar ta jefa kanta tayi akan bed a rufda ciki tana murmushi ta d'ago kai tana kallon Nasrim da tarame sosai cikin kwanaki biyu
tace" Nassi kije inji my heart".
taja my heart din da siririn murya irin yanda Nasrim takeyi a da tana lumshe idon tare da cigaba da murmushin ta
Nasrim
bata juyo ba tace'' gaskiya bacci nake jifa nasan ma aiki zai sani kawai kice baki ganni ba".
"Okay".
tace tare da mek'ewa ta fita wayar Nasrim ne yayi ringing da sauri ta dauka ganin my best bro ne wato Kamal cikin sanyin murya ta amsa sallaman sa tace "Yaya yaushe zaka zo"?. My best sister ina Camaro yanzu haka insha Allah yau zan zo daddy ya gaya min komai abin da yafaru da har nayi shirin daukan mataki daddy yace a a ina miki fadan alkairi sis farin cikin ki shine nawa bani da y'ar uwa ko dan uwa ciki daya sai ke abin yabani mamaki shikan sa Agrif dazu dana kirashi har da kukan sa yana cikin damuwa sosai ni sheda ne akan son da yake miki ban san meya sameshi ba amma insha Allah k'anwata kece da nasara babu rashin sa'a ko rashin nasara a 3brother kinji zakiyi nasara ki kwantar min da hankalin ki kafin nazo".
ba tasan sanda ta fashe da kuka ba dan dama ta sabayiwa Kamal shagwab'a sosai lallashin ta yayi tayi
tana zaune cikin gerdeng akan wani kujeran k'arfe tana sanye da goguwar riga yellow an masa ado da bak'in duwasu ta d'anyi nisa cikin karatun da takeyi dan sunkusa fara exam jin k'amshin turaren sa yasa ta dan shafi hancin ta da hannu amma bata d'ago ba shima kujera yaja ya zauna yana cigaba da kallon ta kusan mintuna 2 sannan ya sauk'e wani ajiyar zuciya me nauyi cinki cool voice dinsa yace
" Halima. bata d'agoba amma tabar karatun da take kuma da alaman shi take sauraro yasake cewa "Halima".
ahankali ta d'ago fararen idonta ta zuba cikin nasa still yasake cewa "Halima where is you phone".?
batayi magana ba amma ta dauko wayar da yake cinyar ta
ta nuna masa
"Ok ok horon har yakai ga haka kin sani a
black list why ? kin san yan da kika azaftar da zuciya ta a tunanina ko meye zaki gaya min bani da kamar ki a duniya bayan uwar data haifeni kisa aranki a mata ba wanda zata kai ki daraja zaki iya sarrafa rayuwata yanda kike so ko zaki min horo da komai kar kimin na rashin ganin ki ko jin muryar ki wllh shine abinci na bana son ganin ki cikin k'unci da rashin walwala shine dalilin da yasa bazan iya auren kiba saboda nasan in akace nine mijin ki wataran zan sab'a miki ayanzu nafison kiyi ingantaccen rayuwa ta yanda duk mijin da kika aure inya tsaba miji zan zame miki garkuwa hakan zaifi duk da kowa yasan ke cousins dina ce kuma ina da daman fitowa auren ki kowa yasan there is marriage between us so confusing people
Amma but sai de nace kiyi hakuri dan Allah ni ba amatsayin cousins na dauke kiba tamkar yanda kuke da Kamal haka nake daukar ki tamkar Humairah please amma...
"Stop ya Agrif ai nima ban taba cewa ina son ka da aure ba".
ta dakatar dashi dan Magan ganun sa sunfara isar ta shuri yayi yana kallon ta
ta numfasa
cikin sanyin murya tace" hope de ba Izza ta amince ba to ai fatan mu kenan kuma nagode sosai da soyayyar ka nima Ina son ka kuma bazan canza ba ina matsayin cousins din ka zanyi duk yanda kace.....
tana cikin maganan taji kawai yayi wani irin hugging dinta yana wani irin kuka cikin tsoro take kogarin kwacewa amma abin ya gagara "Nasrim ki barni naji dimin jikin ki abin da najima ina rayawa ne ashe na kasance bani da rabo Nasrim tunda na furta bake nake soba ban samu sauk'i ba sai yanzu da najini a jikin ki sai yanzu naji hawaye na yazubu abinda nake mutuk'ar buk'ata kenan na samu nayi kuka ashe kuka ma rahama ne Allah kabani karfin gwaiwar sadaukar ta".?
jin yafara shafata yasa taji wani irin k'arfi yazo mata tunk'ud'ashi tayi kefe da gudu tayi cikin gida
cikin yan kwanakin Hajja ta matsa sai da aka zo neman auren Zahra da Humairah Zahra Aliyun tane da suke soyyya sai humairah Ayman d'an gidan Dr hafsa Abbaty yayi tsalle yadire shide bai isa aure ba Aiban ko k'asar ma yakasa zuwa agogon sarkin aiki kenan
Hajja sai data matsawa mommy tace tasa Nasara yasa ranan zuwu
*********************
zuwan Nasir da kwana ukku Hajja ta kasa cemasa komai ganin har yana shiren komawa bayyi maganan Nasrim ba yasa Agrif yasame shi da batun yafito yanemi soyayyar ta kafin yatafi tunda Hajja ta kafe dole da Nasrim za ahada auren Humairah da Zahra da Izza
zaune suke cikin gerdeng su biyu da alamun de tattaunawar tasu batayi musu dadi duk kan su biyun cikin b'acin rai Agrif yace " to wllh baka isa ba wai me Nasrim tai maka a rayuwa har haka da kake son rayuwar ta
ta dauwwama cikin bak'in ciki".?
Nasir cikin isa yace " tamin abubuwa da dama kuma idan kaga Nasrim taji dad'in rayuwar duniya to nikuma bana raye wllh bata isa ta auri mutum sak kamar kai ko wani gaye da ya amsa sunan sa guy ba shine dalilin da yasa na dakatar dakai kuma na baka umarnin ka nemi Izza dan nasan itace aminiyar ta ko da kagane ba auren ta zanyi ba to baka isa kadawo kana son Nasrim ba amma bawai ni zan aureta ba kafin na gama nazarin wanda ya dace da mummunar rayuwar ta da gan-gan na turaka gun k'awata
ka gane ko ina son kane kuma ko mak'iyina bazan masa fatan auren Nasrim ba saboda ni nasan me na kullawa rayuwar ta balle kai dan duk wanda yayi kuskuren auren ta to ya gurbata rayuwar sa gaba daya ".
dariya Agrif yayi yace " baka isaba kuma ka dena kiran rayuwar Nasrim da mummunar rayuwa domin ita din bata masan kanayi ba kuma ni Haruna nine mijin ta in Sha Allah ai ba dauramin aure da Izza akayi ba na fasa kuma zaka ga yanda zan canza aure na yakoma kan Nasrim".
Nasir murmushin sa na gefen baki yayi wanda ya keyin sa idan yaso mugunta ya mek'e tsaye ya dafa kafadan Agrif yace " okay ban hana ka ba amma kasani muddin ka auri wannan yarinyar bakai ba kiran kanka a cikin 3brother bayan nayi fired dinka zan maka sherin da zaka dauwama a gidan prison na har abadan kaga sai tabika kuyi soyayyar a can amma har yanzu Ina warning din ka kafita daga har kanta ba baraza na kena maka ba na kuma Mai maita wa wannan FURRUC NA NE".
shima Agrif cikin fushi yace
"bazan fita a har kan nata ba Nasuru ka koreni a aiki mana ai ba tun yau ba nasan kana ta k'ama da dukiya to kasani Nasrim tafiye min komai na duniyar nan kuma zaka gani ba abin da zai samemu da sherrinka".
Yana gama fadan haka ya kwashi wayoyin sa yayi hanyar fice a gerdeng din
Murmushi Nasir yayi yace "zan baka mamaki ai ba aiki zan koreka ba dena amsa sunan 3 A full zakayi".
shide Agrif bai juyo ba ya k'arasa ficewa
dan dama basu fita a status din ba tana tsaye sai da taji Zahra tace'' to ai gawani ma".
bayan sungani Nasrim ta dafe k'irjinta
tace ''lalle Izza bata san zafin so ba bata san rad'adin rabuwa da masoyi ba da baza tamin haka ba saide tamin addua duk da gaskiyar ta ba a b'ari akwashe duka hakan bazai hana tamin addua mafi alkairi agun Allah ba tunda Allah yayi duniya da fad'i kuma gaskiyar ta samun irin ya Agrif akwai wahala wacce ta samu dole takira kanta me sa'a kun man ta nida irin rawan kan da nake akan sa azatona Sona yake ai ni abinda nayi ya wuce nata amma yanzu duk wannan abinda yake faruwa bai kamata ba bana son mu samu matsala da Izza dan halinta na kirki da Kamala dan kuskure daya bai kamata kuna mata wannan fassaran ba
ba danni ta daura duk wannan kalaman ajikin hotunan ba giyar so ne kawai ni nasan waye ya Agrif yafara rud'atane da soyayyar sa mezafi amma kar kuyi zaton dani tayi hakan zargine bai kamata ba muyi kokarin dawo da Izza cikin rayuwar mu kamar da muzauna lafiya kada iyayen mu Susa wani abu aran su".
Humairah tace'' haba Nasy ke baki fashimci zafin kalaman ta ba ko? whll habaicine ki duba wannan wanda ta saka na k'arshe nan mana".
ta k'arashe maganan tana mek'awa Nasrim wayan Nasrim ta k'arba ta karanta afili
_yanda Allah yaso lamarin sa yabar da mun ku yan da duk ya tsara ba mai iya juya shi_
"kinga me take nufi da wannan su wa abin ya dama bamu k'adai ba har iyayen mu wllh hadin ku suke so bana Izza ba musamman Ummu wllh kowa yagan ta yasan ta damu da abin
Ita kuma Izza taci gaba ni me iya zuwa na zuga Hajja ce wllh takafa k'aramin yak'i afasa".
dariya Zahra tayi tace kin manta wacece Izza agun Hajja ko"?
Nasrim tace''nace kubari".
sai asannan Izza ta tura kofar ta shiga bakin ta dauke da sallama cikin nutsuwar ta jefa kanta tayi akan bed a rufda ciki tana murmushi ta d'ago kai tana kallon Nasrim da tarame sosai cikin kwanaki biyu
tace" Nassi kije inji my heart".
taja my heart din da siririn murya irin yanda Nasrim takeyi a da tana lumshe idon tare da cigaba da murmushin ta
Nasrim
bata juyo ba tace'' gaskiya bacci nake jifa nasan ma aiki zai sani kawai kice baki ganni ba".
"Okay".
tace tare da mek'ewa ta fita wayar Nasrim ne yayi ringing da sauri ta dauka ganin my best bro ne wato Kamal cikin sanyin murya ta amsa sallaman sa tace "Yaya yaushe zaka zo"?. My best sister ina Camaro yanzu haka insha Allah yau zan zo daddy ya gaya min komai abin da yafaru da har nayi shirin daukan mataki daddy yace a a ina miki fadan alkairi sis farin cikin ki shine nawa bani da y'ar uwa ko dan uwa ciki daya sai ke abin yabani mamaki shikan sa Agrif dazu dana kirashi har da kukan sa yana cikin damuwa sosai ni sheda ne akan son da yake miki ban san meya sameshi ba amma insha Allah k'anwata kece da nasara babu rashin sa'a ko rashin nasara a 3brother kinji zakiyi nasara ki kwantar min da hankalin ki kafin nazo".
ba tasan sanda ta fashe da kuka ba dan dama ta sabayiwa Kamal shagwab'a sosai lallashin ta yayi tayi
tana zaune cikin gerdeng akan wani kujeran k'arfe tana sanye da goguwar riga yellow an masa ado da bak'in duwasu ta d'anyi nisa cikin karatun da takeyi dan sunkusa fara exam jin k'amshin turaren sa yasa ta dan shafi hancin ta da hannu amma bata d'ago ba shima kujera yaja ya zauna yana cigaba da kallon ta kusan mintuna 2 sannan ya sauk'e wani ajiyar zuciya me nauyi cinki cool voice dinsa yace
" Halima. bata d'agoba amma tabar karatun da take kuma da alaman shi take sauraro yasake cewa "Halima".
ahankali ta d'ago fararen idonta ta zuba cikin nasa still yasake cewa "Halima where is you phone".?
batayi magana ba amma ta dauko wayar da yake cinyar ta
ta nuna masa
"Ok ok horon har yakai ga haka kin sani a
black list why ? kin san yan da kika azaftar da zuciya ta a tunanina ko meye zaki gaya min bani da kamar ki a duniya bayan uwar data haifeni kisa aranki a mata ba wanda zata kai ki daraja zaki iya sarrafa rayuwata yanda kike so ko zaki min horo da komai kar kimin na rashin ganin ki ko jin muryar ki wllh shine abinci na bana son ganin ki cikin k'unci da rashin walwala shine dalilin da yasa bazan iya auren kiba saboda nasan in akace nine mijin ki wataran zan sab'a miki ayanzu nafison kiyi ingantaccen rayuwa ta yanda duk mijin da kika aure inya tsaba miji zan zame miki garkuwa hakan zaifi duk da kowa yasan ke cousins dina ce kuma ina da daman fitowa auren ki kowa yasan there is marriage between us so confusing people
Amma but sai de nace kiyi hakuri dan Allah ni ba amatsayin cousins na dauke kiba tamkar yanda kuke da Kamal haka nake daukar ki tamkar Humairah please amma...
"Stop ya Agrif ai nima ban taba cewa ina son ka da aure ba".
ta dakatar dashi dan Magan ganun sa sunfara isar ta shuri yayi yana kallon ta
ta numfasa
cikin sanyin murya tace" hope de ba Izza ta amince ba to ai fatan mu kenan kuma nagode sosai da soyayyar ka nima Ina son ka kuma bazan canza ba ina matsayin cousins din ka zanyi duk yanda kace.....
tana cikin maganan taji kawai yayi wani irin hugging dinta yana wani irin kuka cikin tsoro take kogarin kwacewa amma abin ya gagara "Nasrim ki barni naji dimin jikin ki abin da najima ina rayawa ne ashe na kasance bani da rabo Nasrim tunda na furta bake nake soba ban samu sauk'i ba sai yanzu da najini a jikin ki sai yanzu naji hawaye na yazubu abinda nake mutuk'ar buk'ata kenan na samu nayi kuka ashe kuka ma rahama ne Allah kabani karfin gwaiwar sadaukar ta".?
jin yafara shafata yasa taji wani irin k'arfi yazo mata tunk'ud'ashi tayi kefe da gudu tayi cikin gida
cikin yan kwanakin Hajja ta matsa sai da aka zo neman auren Zahra da Humairah Zahra Aliyun tane da suke soyyya sai humairah Ayman d'an gidan Dr hafsa Abbaty yayi tsalle yadire shide bai isa aure ba Aiban ko k'asar ma yakasa zuwa agogon sarkin aiki kenan
Hajja sai data matsawa mommy tace tasa Nasara yasa ranan zuwu
*********************
zuwan Nasir da kwana ukku Hajja ta kasa cemasa komai ganin har yana shiren komawa bayyi maganan Nasrim ba yasa Agrif yasame shi da batun yafito yanemi soyayyar ta kafin yatafi tunda Hajja ta kafe dole da Nasrim za ahada auren Humairah da Zahra da Izza
zaune suke cikin gerdeng su biyu da alamun de tattaunawar tasu batayi musu dadi duk kan su biyun cikin b'acin rai Agrif yace " to wllh baka isa ba wai me Nasrim tai maka a rayuwa har haka da kake son rayuwar ta
ta dauwwama cikin bak'in ciki".?
Nasir cikin isa yace " tamin abubuwa da dama kuma idan kaga Nasrim taji dad'in rayuwar duniya to nikuma bana raye wllh bata isa ta auri mutum sak kamar kai ko wani gaye da ya amsa sunan sa guy ba shine dalilin da yasa na dakatar dakai kuma na baka umarnin ka nemi Izza dan nasan itace aminiyar ta ko da kagane ba auren ta zanyi ba to baka isa kadawo kana son Nasrim ba amma bawai ni zan aureta ba kafin na gama nazarin wanda ya dace da mummunar rayuwar ta da gan-gan na turaka gun k'awata
ka gane ko ina son kane kuma ko mak'iyina bazan masa fatan auren Nasrim ba saboda ni nasan me na kullawa rayuwar ta balle kai dan duk wanda yayi kuskuren auren ta to ya gurbata rayuwar sa gaba daya ".
dariya Agrif yayi yace " baka isaba kuma ka dena kiran rayuwar Nasrim da mummunar rayuwa domin ita din bata masan kanayi ba kuma ni Haruna nine mijin ta in Sha Allah ai ba dauramin aure da Izza akayi ba na fasa kuma zaka ga yanda zan canza aure na yakoma kan Nasrim".
Nasir murmushin sa na gefen baki yayi wanda ya keyin sa idan yaso mugunta ya mek'e tsaye ya dafa kafadan Agrif yace " okay ban hana ka ba amma kasani muddin ka auri wannan yarinyar bakai ba kiran kanka a cikin 3brother bayan nayi fired dinka zan maka sherin da zaka dauwama a gidan prison na har abadan kaga sai tabika kuyi soyayyar a can amma har yanzu Ina warning din ka kafita daga har kanta ba baraza na kena maka ba na kuma Mai maita wa wannan FURRUC NA NE".
shima Agrif cikin fushi yace
"bazan fita a har kan nata ba Nasuru ka koreni a aiki mana ai ba tun yau ba nasan kana ta k'ama da dukiya to kasani Nasrim tafiye min komai na duniyar nan kuma zaka gani ba abin da zai samemu da sherrinka".
Yana gama fadan haka ya kwashi wayoyin sa yayi hanyar fice a gerdeng din
Murmushi Nasir yayi yace "zan baka mamaki ai ba aiki zan koreka ba dena amsa sunan 3 A full zakayi".
shide Agrif bai juyo ba ya k'arasa ficewa