Sashe 93
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"kana da daman da zaka kirani ka gaya min duk abin da kaga dama gidan kane ikon kane ina waya na idan baka da abin cewa".?
wayan nata dayake kan seat ya nuna mata tana zauka ta danna screen din kawai sai taga ya canza hotunan Agrif dayake fuskan wayan ya daura na Khaflan bude wayan tayi tana shirin shi yaki buduwa an canza password din kamar zata tambaye shi amma ta fasa tayi hanyar fita tayi tayi kofa t
yaƙi buduwa juyowa tayi tana gallan sa shima ita yake kallon azuciyar sa yana cewa lalle wannan tacika yar rainin hankali ta tabbara jarababbiyar ce kenan harda rufesu a ɗaki
"zo ka budin min".
tace a ta kaice
"ni nashigo dake ko ni narufe". yace cikin zafin sa dan yafara kosawa da ganin ta a gaban sa dan yasan ba zai iya control din kansa ba".
cikin sanyi murya tace "dan Allah Yaya ka budemin nafita d.
"stupid". yace tare da ture barkon ya tashi
da sauri Nasrim ta sun kuyar da kai ita ji take kamar bata taba ganin namiji a haka ba handle din yazo yaja yaji a kulle ransa ne yaji yayi mugun baci me yarinyar nan take nufine ne bata tausaya masa bata duba yanayin da zai iya shiga
gaba taya yanayin sa ya canza yajuyo yana kallon ta itana shi take kallo da sauri ya janye nasa idon
yace "Nana kinsan kina da sha'awa na rokeki da Allah a daura mana aure kika ki gashi kina son jefa rayuwa ta cikin halaka wato saida kika cire key din kika maida baya kika za kofan ya kulle mu yanzu ya kike son nayi".
wllh ni bansan zai kulle ba kuma ban kula mukullin yana baya ba".
ji yayi kamar ya bugeta amma sai ya wuceta ya hau kan bed yayi kwanciyar sa batare da yaja blanket din ba Nasrim tajima awajen a tsaye tana son tambayar bawani key dinne a daki amma ta kasa har ta gaji da tsayuwar ta karasa kan kujera three sitter ta kwanda dan mugun bacci takeji amma jin ta cikin shijabi yasa taji kamar an shaƙe mata wuya tasan idan bata cire shijab din ko numfashin kirki bazata iya jaba dan bata iya kwanciya da shijab shaƙe mata wuya yake kallon inda yake tayi sama yake kallo ba ita ba da sauri ta cire shijabin ta lulube jikin ta dashi saboda sleeping dress dinta dako rabin gwaiwar ta bai rube ba gashi da mudeden wuya kuma hannun shimi ne dashi ajiyar zuciya ta sauke ganin bai ganta ahaka bajimawa taji bacci ya dauke ta
Nasir da sarai ya ganta harma ya gama riki cewa bacci yaƙi zuwa idon sa kuma ya kasa dauke idon sa akan ta har tayi wani irin juyi sai ga shijab din ya sillibo kasa rigan yaje mata iya cikin ta da Allah yasa ma tana da fant amma shima wani yagulguli ne da sauri Nasir ya rinse idon sa cikin wani irin yanayi da yagirmi na da mekewa yayi kamar an mintsine shi ahankali ya taka gaban ta ya tsaya jiyayi tana faɗan wasu magan ganu kamar tana mafarki ahankali ya sugunna yakai kunne sa wajen bakin ta
jiyayi tana cewa
"Humme ya hadu ya hadu amma kirman kansa bazai bari nadin ga jina a jikin sa ba idan narufe idona shi kawai nake gani nagaji da mafarkin sa kulllum sai nayi wanka yafi sau nawa inde zan zurfafa tunanin sa sai nayi wanka ina son sa ina son kasancewa dashi bansan macce tana filling namiji a gani da ido ba sai akansa wllh jinake kamar na maidashi cikina anya zanjira har sanda zai furta min so naga sirrin sa ɗazu wllh Mommy tayi gaskiya tun ina ciki yake sona".
"Nana ai ai dama nasan ke kina cikin mataye masu zafin filling zan temaka miki kibar maganan sonki najima acikin sa".
ya furta maganan cikin makoshin sa dan bayason tashin ta yaji dadin mafarkin nata sosai dama Mommy ta taba cewa Nasrim idan tana mafarki sai tagama fadan abinda yake cikin zuciyar ta da mafarkin nata afili
ahankali yasa hannunsa yaja rigan nata bai sha wahalan cire rigan ba dan yana da faffadan wuya dama ko bata kwanciya da bra dan shiru yayi yana kallon ta duk wani ilashi rin jikin sa rawa yake gefe guda yana jin tsoron Allah zina zai sake ai katawa Allah zai sake tsabawa meye Allah bai masa ba zai butulce ya aikata abin da ya haramta masa Allah ya basa kyau yabasa hankali ilimi dukiyar da mutum sama da dubu goma suke karkashin sa aduniya yasan mutane sama da miliyoyi ne suke sha awar sa akullum godiya ya kamace shi yayiwa Allah ba butulce masa ba ahankali ya dauki wayar Nasrim da yake hannun kujeran daƙer ya danna number Mommy
Mommy tace "Nasrim lafiya kika kira iyanzu nasan acan dare yayi sosai mu anan gari yawaye
cikin wahalallen muryar da ko maƙiyin sa idan yaji zai tausaya masa
yace "Mommy menayi muku kuke son jefani halaka Mommy idan kunsan baku yafenin lefin da nayi ba meyasa kuka sake jawoni cikin rayuwar ku Momy kun jefani tarkon da bazan iya kuɓutar da kaina ba Mommy ayanzu gata agabana a sirara idona yana kallon haram Mommy itama tanaso ita takawo kanta kuma amafarkin ta tafada mommy dole cikin biyu ayi daya ko mu sha maganin da zamu samu nusuwa ko mu aikata tsabo mommy kin bani umarnin kar nasha magani zan iya aikata komai zan iya kuɓuta daga kowane tarko banda tarkon sha'awa ............
da sauri Mommy ta dakatar dashi da cewa Ba haram kake gani ba halak din kace Nasrim matar kace an taura muku aure tun kafin a kawota gareka aimu ba kafurai bane da zamu hadaku gida daya amma dan Allah banason ka kirani da safe kana zazzaga min rashin kunya ba komai zaka dinga fadamin ba duk dani ce ada na koyar dakai fadamin komai naka amma banda sirri tsakanin kai da matar ka wannan tsakanin kune kull ka gaya".
ta gashe wayan tana murmyshi dan tasan sai ya kira yace akayi kaza akayi kaza
Nasir ji yayi anya ba mafarkin shima yake ba wai shine ya mallaki Nasrim cikin......
*mu hadu a pg 36 wanda zai zomuku a gobe insha Allah*
*BJ*
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATIO
36
ahankali ya sa hannu sa ya tadata zaune
yace " Nana ki tashi Nana open eyes cikin ɗan gigin bacci ta bude idon ta
"Nana kina jina kinsan ni mijin ki ne kinsan an halak tamana juna kuwa kinsan yanzu ke matata ce? ".
yayi maganan cikin wani irin voice da yayi kasa very golden
da sauri Nasrim ta bude idon ta cikin in ina
tace" inji wa".?
"Mommy ce ta fadamin yanzu da gaskene sun moye bana ne dan mu sasanta kan mu".
"tabe baki Nasrim tayi tace "sai me ai gwara da basu fada maka ba dan ba farin ciki a auren guzuma bazawara kana ɗan yaron ka dakai".
saukowa yayi ƙasan cushion din ya zuba gwoiwunsa cikin cool voice din sa fuskar dauke da smile
yace " hakan na nufin kinsan ke matata ce kika bari nake ta gaya miki abinda yazo bakina kika bari kike cutuwa bayan kina buƙata
ta
daga yanzu ni naki ne duk abin yake jikina kiyi yanda kikeso dashi...
mekewa yayi tsaye yana taku tsabagen murna manhoon nashi ma komawa yayi ya kwanta lif kamar babu ajiyar zuciya kawai yake saukewa yana safada marwa
shito ta ina ma zai fara godiya ga mashalicin shine arayuwa bai taba farin ciki kamar yanzu ba bai taba sanin ana farin ciki idan mutum yasamu abu irin yanzu ba
yaƙasa duƙawa yayi sujjadan shukkuran saboda yasan bashida tsarkin da zayyi hakan
sake zubewa yayi a gaban ta yakama hannun ta yana faza idanuwan sa da kana gani kasan sun cika da farin ciki
"am happy Nasrim kema haka ni nakine my Nana idan acikin wata duniyar muke ba tamu ba dan Allah kar mu koma idan mafarki ne muzar ce dan Allah nasan kina sona amma dan Allah ki ɗan kara koda rabin wanda nake miki ne Nana andasa sone cikin zuciyar mutum biyu har idan daya ƙalbi bai so daya ƙalbi ba so bazayyi armashi ba dan Allah kiyi magana dan nagane addua ta ta karbu duka nayi sa'an mallah kar ki a matsayin mata saura ki soni".
tunda ka hadani da Allah saboda girman sa
naji ina son ka tun a dazu da naga sirrin ka naga irin wahanan da kasha akaina cikin kowanne second nauyin ƙirjina sake ƙaruwa yake bansan inda zuciyata zata rinjayeni ba naso na daure amma gangan jikina da zuciya tafi rinjaye
amma kamar lamarin da sauri naso naja ajina amma zuciyata ta kasa bani karfin gwaiwa jinake kamar an dauramin wani dutse ne a zuciyata I'love you too karka cutar dani saboda kasameni araha kazame min Rujulussalih
abin yayi sauri yayi sauri".
ta karashe maganan cikin sakin kuka
hannunta dayan yasake kamawa yace " bayyi sauri ba my Mata kinsan tsowon lokacin dana dauka ina rokon Allah ina sadaka duk yautar da zanyi ko sadaka inayi ne akan cikar burina kuma ashe Allah ya cikamin shi kusan tsawon sati biyu batare da sani naba anyi surprise dina zan zame miki miji nagari koda zaki dinga yankan naman jikina kullum my queen kishiga bathroom dina kiyi shower ni zan shiga dayan nayi zamuyi sallahn godiya ko na daukeki ne my first wife".?
"zan tayi da kaina". tace
awannan daren bata bakine fadan irin soyayyar da Nasir ya nunawa Nanar sa bacci bayyi gan gancin doso inda suke ba sai bayan sunyi sallahn asuba
wayan nata dayake kan seat ya nuna mata tana zauka ta danna screen din kawai sai taga ya canza hotunan Agrif dayake fuskan wayan ya daura na Khaflan bude wayan tayi tana shirin shi yaki buduwa an canza password din kamar zata tambaye shi amma ta fasa tayi hanyar fita tayi tayi kofa t
yaƙi buduwa juyowa tayi tana gallan sa shima ita yake kallon azuciyar sa yana cewa lalle wannan tacika yar rainin hankali ta tabbara jarababbiyar ce kenan harda rufesu a ɗaki
"zo ka budin min".
tace a ta kaice
"ni nashigo dake ko ni narufe". yace cikin zafin sa dan yafara kosawa da ganin ta a gaban sa dan yasan ba zai iya control din kansa ba".
cikin sanyi murya tace "dan Allah Yaya ka budemin nafita d.
"stupid". yace tare da ture barkon ya tashi
da sauri Nasrim ta sun kuyar da kai ita ji take kamar bata taba ganin namiji a haka ba handle din yazo yaja yaji a kulle ransa ne yaji yayi mugun baci me yarinyar nan take nufine ne bata tausaya masa bata duba yanayin da zai iya shiga
gaba taya yanayin sa ya canza yajuyo yana kallon ta itana shi take kallo da sauri ya janye nasa idon
yace "Nana kinsan kina da sha'awa na rokeki da Allah a daura mana aure kika ki gashi kina son jefa rayuwa ta cikin halaka wato saida kika cire key din kika maida baya kika za kofan ya kulle mu yanzu ya kike son nayi".
wllh ni bansan zai kulle ba kuma ban kula mukullin yana baya ba".
ji yayi kamar ya bugeta amma sai ya wuceta ya hau kan bed yayi kwanciyar sa batare da yaja blanket din ba Nasrim tajima awajen a tsaye tana son tambayar bawani key dinne a daki amma ta kasa har ta gaji da tsayuwar ta karasa kan kujera three sitter ta kwanda dan mugun bacci takeji amma jin ta cikin shijabi yasa taji kamar an shaƙe mata wuya tasan idan bata cire shijab din ko numfashin kirki bazata iya jaba dan bata iya kwanciya da shijab shaƙe mata wuya yake kallon inda yake tayi sama yake kallo ba ita ba da sauri ta cire shijabin ta lulube jikin ta dashi saboda sleeping dress dinta dako rabin gwaiwar ta bai rube ba gashi da mudeden wuya kuma hannun shimi ne dashi ajiyar zuciya ta sauke ganin bai ganta ahaka bajimawa taji bacci ya dauke ta
Nasir da sarai ya ganta harma ya gama riki cewa bacci yaƙi zuwa idon sa kuma ya kasa dauke idon sa akan ta har tayi wani irin juyi sai ga shijab din ya sillibo kasa rigan yaje mata iya cikin ta da Allah yasa ma tana da fant amma shima wani yagulguli ne da sauri Nasir ya rinse idon sa cikin wani irin yanayi da yagirmi na da mekewa yayi kamar an mintsine shi ahankali ya taka gaban ta ya tsaya jiyayi tana faɗan wasu magan ganu kamar tana mafarki ahankali ya sugunna yakai kunne sa wajen bakin ta
jiyayi tana cewa
"Humme ya hadu ya hadu amma kirman kansa bazai bari nadin ga jina a jikin sa ba idan narufe idona shi kawai nake gani nagaji da mafarkin sa kulllum sai nayi wanka yafi sau nawa inde zan zurfafa tunanin sa sai nayi wanka ina son sa ina son kasancewa dashi bansan macce tana filling namiji a gani da ido ba sai akansa wllh jinake kamar na maidashi cikina anya zanjira har sanda zai furta min so naga sirrin sa ɗazu wllh Mommy tayi gaskiya tun ina ciki yake sona".
"Nana ai ai dama nasan ke kina cikin mataye masu zafin filling zan temaka miki kibar maganan sonki najima acikin sa".
ya furta maganan cikin makoshin sa dan bayason tashin ta yaji dadin mafarkin nata sosai dama Mommy ta taba cewa Nasrim idan tana mafarki sai tagama fadan abinda yake cikin zuciyar ta da mafarkin nata afili
ahankali yasa hannunsa yaja rigan nata bai sha wahalan cire rigan ba dan yana da faffadan wuya dama ko bata kwanciya da bra dan shiru yayi yana kallon ta duk wani ilashi rin jikin sa rawa yake gefe guda yana jin tsoron Allah zina zai sake ai katawa Allah zai sake tsabawa meye Allah bai masa ba zai butulce ya aikata abin da ya haramta masa Allah ya basa kyau yabasa hankali ilimi dukiyar da mutum sama da dubu goma suke karkashin sa aduniya yasan mutane sama da miliyoyi ne suke sha awar sa akullum godiya ya kamace shi yayiwa Allah ba butulce masa ba ahankali ya dauki wayar Nasrim da yake hannun kujeran daƙer ya danna number Mommy
Mommy tace "Nasrim lafiya kika kira iyanzu nasan acan dare yayi sosai mu anan gari yawaye
cikin wahalallen muryar da ko maƙiyin sa idan yaji zai tausaya masa
yace "Mommy menayi muku kuke son jefani halaka Mommy idan kunsan baku yafenin lefin da nayi ba meyasa kuka sake jawoni cikin rayuwar ku Momy kun jefani tarkon da bazan iya kuɓutar da kaina ba Mommy ayanzu gata agabana a sirara idona yana kallon haram Mommy itama tanaso ita takawo kanta kuma amafarkin ta tafada mommy dole cikin biyu ayi daya ko mu sha maganin da zamu samu nusuwa ko mu aikata tsabo mommy kin bani umarnin kar nasha magani zan iya aikata komai zan iya kuɓuta daga kowane tarko banda tarkon sha'awa ............
da sauri Mommy ta dakatar dashi da cewa Ba haram kake gani ba halak din kace Nasrim matar kace an taura muku aure tun kafin a kawota gareka aimu ba kafurai bane da zamu hadaku gida daya amma dan Allah banason ka kirani da safe kana zazzaga min rashin kunya ba komai zaka dinga fadamin ba duk dani ce ada na koyar dakai fadamin komai naka amma banda sirri tsakanin kai da matar ka wannan tsakanin kune kull ka gaya".
ta gashe wayan tana murmyshi dan tasan sai ya kira yace akayi kaza akayi kaza
Nasir ji yayi anya ba mafarkin shima yake ba wai shine ya mallaki Nasrim cikin......
*mu hadu a pg 36 wanda zai zomuku a gobe insha Allah*
*BJ*
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCI NA NE*
(```Rikicin Babban Gida```)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCI NA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATIO
36
ahankali ya sa hannu sa ya tadata zaune
yace " Nana ki tashi Nana open eyes cikin ɗan gigin bacci ta bude idon ta
"Nana kina jina kinsan ni mijin ki ne kinsan an halak tamana juna kuwa kinsan yanzu ke matata ce? ".
yayi maganan cikin wani irin voice da yayi kasa very golden
da sauri Nasrim ta bude idon ta cikin in ina
tace" inji wa".?
"Mommy ce ta fadamin yanzu da gaskene sun moye bana ne dan mu sasanta kan mu".
"tabe baki Nasrim tayi tace "sai me ai gwara da basu fada maka ba dan ba farin ciki a auren guzuma bazawara kana ɗan yaron ka dakai".
saukowa yayi ƙasan cushion din ya zuba gwoiwunsa cikin cool voice din sa fuskar dauke da smile
yace " hakan na nufin kinsan ke matata ce kika bari nake ta gaya miki abinda yazo bakina kika bari kike cutuwa bayan kina buƙata
ta
daga yanzu ni naki ne duk abin yake jikina kiyi yanda kikeso dashi...
mekewa yayi tsaye yana taku tsabagen murna manhoon nashi ma komawa yayi ya kwanta lif kamar babu ajiyar zuciya kawai yake saukewa yana safada marwa
shito ta ina ma zai fara godiya ga mashalicin shine arayuwa bai taba farin ciki kamar yanzu ba bai taba sanin ana farin ciki idan mutum yasamu abu irin yanzu ba
yaƙasa duƙawa yayi sujjadan shukkuran saboda yasan bashida tsarkin da zayyi hakan
sake zubewa yayi a gaban ta yakama hannun ta yana faza idanuwan sa da kana gani kasan sun cika da farin ciki
"am happy Nasrim kema haka ni nakine my Nana idan acikin wata duniyar muke ba tamu ba dan Allah kar mu koma idan mafarki ne muzar ce dan Allah nasan kina sona amma dan Allah ki ɗan kara koda rabin wanda nake miki ne Nana andasa sone cikin zuciyar mutum biyu har idan daya ƙalbi bai so daya ƙalbi ba so bazayyi armashi ba dan Allah kiyi magana dan nagane addua ta ta karbu duka nayi sa'an mallah kar ki a matsayin mata saura ki soni".
tunda ka hadani da Allah saboda girman sa
naji ina son ka tun a dazu da naga sirrin ka naga irin wahanan da kasha akaina cikin kowanne second nauyin ƙirjina sake ƙaruwa yake bansan inda zuciyata zata rinjayeni ba naso na daure amma gangan jikina da zuciya tafi rinjaye
amma kamar lamarin da sauri naso naja ajina amma zuciyata ta kasa bani karfin gwaiwa jinake kamar an dauramin wani dutse ne a zuciyata I'love you too karka cutar dani saboda kasameni araha kazame min Rujulussalih
abin yayi sauri yayi sauri".
ta karashe maganan cikin sakin kuka
hannunta dayan yasake kamawa yace " bayyi sauri ba my Mata kinsan tsowon lokacin dana dauka ina rokon Allah ina sadaka duk yautar da zanyi ko sadaka inayi ne akan cikar burina kuma ashe Allah ya cikamin shi kusan tsawon sati biyu batare da sani naba anyi surprise dina zan zame miki miji nagari koda zaki dinga yankan naman jikina kullum my queen kishiga bathroom dina kiyi shower ni zan shiga dayan nayi zamuyi sallahn godiya ko na daukeki ne my first wife".?
"zan tayi da kaina". tace
awannan daren bata bakine fadan irin soyayyar da Nasir ya nunawa Nanar sa bacci bayyi gan gancin doso inda suke ba sai bayan sunyi sallahn asuba