Sashe 12
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
numfarawa tayi tace'' amma kaima kasan farin jini irin na jarirai nida na haifeta ma har yanzu ban dauketa agaban mutane zakace bakason k'anwar ka".?
cikin k'osawa da maganan yace
"Mommy ki dena cewa k'anwata niba k'anwata bace k'anwar Kamal ce tunda y'ar gidan daddy ce ni kannena sun rasu yaran Abba na ".
wani irin nauyi maganan nasa ya mata lalle Nasir yazuce duk yanda take tunani gashi da azabeben kishi ta jima da sanin yana kishi da Daddy".
Murmushi tayi afili
tace " ok ni ina son ta kuma sunan maman ka Halima ce zamu kirata NASRIM kamar yanda kace da farko".
"Wllh mommy ko da sunana Nasuru aka k'irata ba zan sota ba tunda aka rigani cewa tana da kyau".
"Ok am sorry my Son kayi wanka kaci abinci ka kwanta kan zai dena ciwon".
gyada mata kai kawai yayi har tajuya zata fita
yace" mommy anjima zanje aski kuma zanje gidan su Ma'aruf abokina".
"Ok amma kar kace zakaje kai daya Ya'u drive yakai ka yadawo dakai kuma ban yarda kace basa yabar ka acan ba".
"Ok thanks my mommy."
a parlour ta samu Dr Hafsa Hajja ta fita su Mama ma sun fita dr tace'' mommy Nasir zan tafi sai tomorrow insha Allah".
mommy tace'' ok nagode sosai Allah yabar zumunci Dr kuma ina k'ara baki hakuri akan lefin Nasir ".
murmushi Dr tayi tace''ba komai Dr Fanna kece ma za abawa hakuri dama yawanci marayu haka suke shiyasa rik'on su yake da Lada amma dan Allah ki dage ki kula da tarbiyar sa kisani amana ne ahannun ki".
nisawa mommy tayi tace''hakane zan kula amma kisan me wllh bani kad'ai na batashi ba har da Hajja dan yanzu dani nafara masa magana yafusata shi haka fashewa da kuka zatayi tana cewa ai maraya ne ko tanemi cewa bana son sa wllh Hajja wata iriyace da ba agane ina ta dosa kuma Wllh ayanzu aduniya ba Wanda Hajja take so kamar Nasuru ko yaran nata bata so Kai ko shi marigayi bata masa sonda takeyiwa Nasir duk wannan fad'an da tayi na burgane wllh inda zakiyi awa daya agidan nan da zakiga yanda zata shigo tana basa hakuri kamar zata masa sujjada shiko bawani wanda ya rena kamar ita'..
Dr Hafsat tace''gaskiya naga alama bata mintuna 30 ba ta ambace shima keda ita bansan Wanda yafi wani son Nasir ba".
Haka aka sha sunan Nasrim duk da bawani shagani akayi ba dan Hajja ta hana wai acewar ta rabon tane ya kashe mata d'a dama ance rabon y'amace kisa yake dan haka ko daukar ta batason yi kamar sauran jikokinta
haka Nasir da gaskensa yake nunawa Nasrim k'iyayya musamman dayaji FURRUCIN Hajja na cewa ai adalili ta Abban sa yamutu ko ganin ta bayasan yi ko shiga yayi yaganta a hannu mommy to sai de yafita idan taga haka ita zata ajiye Nasrim ta fito wajen sa tun mommy tana daukan abin a k'uruciyar har abin yafara bata tsoron da akwai randa ta samesa.....
*To masoya mu hadu a page 4 insha Allah nagode*
*Taku BJ*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCINA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Page 4*
NASIR ta samu ya toshe mata hanci sai famar wutsilniya take a k'afa da hannu
cikin sauri mommy ta k'arasa gurin ta ce "ya haka? Son kashe k'anwar taka za ka yi?".
mik'ewa ya yi ba alaman tsoro ko firgici idonsa cikin nata ya ce ''Mommy so nake na kashe ta kowa ya huta tunda dalilinta Abbana ya rasu".
Mommy ƙarasowa ta yi inda yake ta kama hannunsa ta zaunar da shi bakin gadon, ai ko da sauri ya mik'e yana yamusa fuska ya ce "Mommy ba na son ki sake zaunar da ni a kan bed din nan tunda kika kwatar da yarinyar a kai".
Mommy ba ta ce komai ba ta zaunar da shi a kan jujeran 2setter ta kira Harira me aikinta ta ce tafita da Nasrim bayan ta dauketa sun fita, da kusan mintuna 3 tana kallon sa ta nisa ta ce
''Nasir ka yarda da ƙaddara ba Nasrim ba ce ta kashe Abba, Allahn da ya halicce shi shi ya dauk'e shi dan bawai dan zuwan Nasrim kaɗai ba ne ka ga kafin Nasrim akwai k'addaran aure da ya shiga tsakanina da daddynku ba dan Allah ya sauk'e Abbanku ba da babu yanda za a yi hakan ta faru Nasrim yarinya ce ita, ba ta ma san kanta ba yanzu dan Allah ko ba ka dauki Nasrim a masayin k'anwa ba kar ka cutar da ita sabo da".
"Mommy meyasa ba kyason na cuceta".?
tace''saboda ina sonta".
"Mommy ni kindena sona".
"haba my Son ya zan dena sonka wallahi ko da irin Nasrim goma na haifa ba su isa na musu rabin son da nake maka ba".
"To mommy ba na son ki sake furta kina son ta ni kawai za ki ci gaba da so".
Dariya ta yi ta kai masa kiss a kumatu ta san abin nasa har da kishi da kuma ƙuruciya
"In sha Allah ba zan sake cewa ina son ta ba, kai zan ci gaba da cewa I love you my beautiful son."
murmushi yayi wanda ya lotsa duk kumatunsa
Ya ce" I love you too my sweet mom".
"Thanks my dear Son kayi alk'awarin ba za ka cutar da Nasrim ba ko".
Ya ce "E, amma ni ma ina da sharuɗɗa: Na farko ya zamana duk lokacin da zan shigo gaida ki kar na gan ta, kin san lokacin tashina tun kafin na zo ki kira masu aiki ki basu kar na shiko na ganta,
Na biyu idan an san ina gidan a daina barin ta a main parlour ko hanyan da zan gan ta in dai ban ganta ba ba zan cuce ta ba, ba na son ganinta".
Shiru mommy ta yi ganin da ta yi kamar kalamansa sun yi tsauri, amma dai farincikinsa shi ne kwanciyar hankalita dan ba ta son ganin sa cikin damuwa.
Sai ta fara magana cikin sanyi murya
tana cewa "In sha Allah zan kiyaye in dai hakan zai sanya ka farinciki dan alk'awarin da na daukarwa mahaifiyarka kenan za ka rayu cikin farinciki in sha Allah".
"Mafaifiya ta kuma?
Mommy ta ce'' Eh Nasir".
Daga nan ta kwashe komai ta fada masa ba ita ta haife shi ba, ta cigaba da cewa
"Ka k'addaran aure na da Abdulsamad shi yakashe ma haifiyar ka Halima saboda rabon yara uku da suka rasu kamar yanda k'addaran auren daddy ya kashe Abba duk da dama ina da niyar gaya maka ba ni na haife ka ba, ko dan ka yi wa mahaifiyarka Halima addu'a saboda ba ta da kowa sai kai ɗin nan, amma ba yanzu na yi niyar gaya maka ba sai ka kai ko da shekara 20 ne kafin ka sani yau de na gaya maka ko wacece Haliman da kullum nake cewa ka mata addua amma yanayin halinka ya sa na gaya maka yanzu daga yau ka yi wa Halima addua a matsayin mahaifiyarka ita da Abban ka".
Cikin mamaki yake binta da kallon
sai da ta gama ya ce
"Mommy idan ke ba mommy na ba ce me ya sa muke kama sosai dake? ko shi ya sa Hajja kullum take cewa ban gado halin Halima da Abba ba, ita ce hotonta a main parlourn mu da na Hajja ko?"
Ya jero mata duk waɗannan tambayoyin a jere
"Nasir ni kaina ina mamakin kaminmu da kai sai dai ina tunanin tabbas ba za mu rasa dangantaka da Halima ba, shiyasa kullum addua ta Allah Ya ba wa Baban Halima Baba Nasuru lafiya shi zai warware mana komai dan nima ka ga ban san dangin ubana ba, ba zayyi yuwu a ce komai namu iri daya da kai ba musamman idan anyi duba da zanen barebari da yake fuskana irin sane a fuskan Baba Nasuru".
"Mommy Allah yaji kan Mama kuma na ji ina son Baba Nasuru".
"Ameen my Son nima na so Halima ita ma ta soni kuma ban san me yasa nake son Baba Nasuru ba duk da har yanzu ba wani magana yake sosai ba".
Haka dai suka cigaba da hira kamar ta samu wani babba.
Daddy da yake tsaye ta window tun fakon shigowar Nasir yana kallon duk abin da yafaru ya jij-jiga kai ya bar wajen mommy ta ce
"Son zan shiga wanka ka san yau zan fara fita wajen aikitun haifuwar Nasrim".
"Ok Mom zan je wajen Hajja kuma zan yi hadda anjima".
"Allah ya timaki d'ana".
Mommy ta gama shirinta tsaf daddy ya shigo kallon sa tayi tace''Ranka ya dade yau ba shari'a ne ban ga kana shiri ba"?
"Ai week ɗin nan ma gabadaya ba ni da wani aiki amma an jima zan fita office".
k'arasowa ta yi inda yake ta ce
"Amma kamar kana cikin damuwa ko".
" E, amma damuwar tawa ba ta da wani amfani a wajenki".
Cikin mamaki ta ce
'' Because of what"?
kallon ta ya yi tare da juya fuskarsa wani gefen yana cewa
"Saboda ba damuwar Nasir ba ne Dr! Na ga duk abin da kuka yi da shi yanzu har Nasir abin ya kai ya yi yinkurin kashe min yarinya baki dauki abun a bakin komai ba".
Cikin k'osawa mommy ta ce
"Amma alk'ali ai ka ga na yi masa magana ko".
cikin k'osawa da maganan yace
"Mommy ki dena cewa k'anwata niba k'anwata bace k'anwar Kamal ce tunda y'ar gidan daddy ce ni kannena sun rasu yaran Abba na ".
wani irin nauyi maganan nasa ya mata lalle Nasir yazuce duk yanda take tunani gashi da azabeben kishi ta jima da sanin yana kishi da Daddy".
Murmushi tayi afili
tace " ok ni ina son ta kuma sunan maman ka Halima ce zamu kirata NASRIM kamar yanda kace da farko".
"Wllh mommy ko da sunana Nasuru aka k'irata ba zan sota ba tunda aka rigani cewa tana da kyau".
"Ok am sorry my Son kayi wanka kaci abinci ka kwanta kan zai dena ciwon".
gyada mata kai kawai yayi har tajuya zata fita
yace" mommy anjima zanje aski kuma zanje gidan su Ma'aruf abokina".
"Ok amma kar kace zakaje kai daya Ya'u drive yakai ka yadawo dakai kuma ban yarda kace basa yabar ka acan ba".
"Ok thanks my mommy."
a parlour ta samu Dr Hafsa Hajja ta fita su Mama ma sun fita dr tace'' mommy Nasir zan tafi sai tomorrow insha Allah".
mommy tace'' ok nagode sosai Allah yabar zumunci Dr kuma ina k'ara baki hakuri akan lefin Nasir ".
murmushi Dr tayi tace''ba komai Dr Fanna kece ma za abawa hakuri dama yawanci marayu haka suke shiyasa rik'on su yake da Lada amma dan Allah ki dage ki kula da tarbiyar sa kisani amana ne ahannun ki".
nisawa mommy tayi tace''hakane zan kula amma kisan me wllh bani kad'ai na batashi ba har da Hajja dan yanzu dani nafara masa magana yafusata shi haka fashewa da kuka zatayi tana cewa ai maraya ne ko tanemi cewa bana son sa wllh Hajja wata iriyace da ba agane ina ta dosa kuma Wllh ayanzu aduniya ba Wanda Hajja take so kamar Nasuru ko yaran nata bata so Kai ko shi marigayi bata masa sonda takeyiwa Nasir duk wannan fad'an da tayi na burgane wllh inda zakiyi awa daya agidan nan da zakiga yanda zata shigo tana basa hakuri kamar zata masa sujjada shiko bawani wanda ya rena kamar ita'..
Dr Hafsat tace''gaskiya naga alama bata mintuna 30 ba ta ambace shima keda ita bansan Wanda yafi wani son Nasir ba".
Haka aka sha sunan Nasrim duk da bawani shagani akayi ba dan Hajja ta hana wai acewar ta rabon tane ya kashe mata d'a dama ance rabon y'amace kisa yake dan haka ko daukar ta batason yi kamar sauran jikokinta
haka Nasir da gaskensa yake nunawa Nasrim k'iyayya musamman dayaji FURRUCIN Hajja na cewa ai adalili ta Abban sa yamutu ko ganin ta bayasan yi ko shiga yayi yaganta a hannu mommy to sai de yafita idan taga haka ita zata ajiye Nasrim ta fito wajen sa tun mommy tana daukan abin a k'uruciyar har abin yafara bata tsoron da akwai randa ta samesa.....
*To masoya mu hadu a page 4 insha Allah nagode*
*Taku BJ*
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURUCINA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Page 4*
NASIR ta samu ya toshe mata hanci sai famar wutsilniya take a k'afa da hannu
cikin sauri mommy ta k'arasa gurin ta ce "ya haka? Son kashe k'anwar taka za ka yi?".
mik'ewa ya yi ba alaman tsoro ko firgici idonsa cikin nata ya ce ''Mommy so nake na kashe ta kowa ya huta tunda dalilinta Abbana ya rasu".
Mommy ƙarasowa ta yi inda yake ta kama hannunsa ta zaunar da shi bakin gadon, ai ko da sauri ya mik'e yana yamusa fuska ya ce "Mommy ba na son ki sake zaunar da ni a kan bed din nan tunda kika kwatar da yarinyar a kai".
Mommy ba ta ce komai ba ta zaunar da shi a kan jujeran 2setter ta kira Harira me aikinta ta ce tafita da Nasrim bayan ta dauketa sun fita, da kusan mintuna 3 tana kallon sa ta nisa ta ce
''Nasir ka yarda da ƙaddara ba Nasrim ba ce ta kashe Abba, Allahn da ya halicce shi shi ya dauk'e shi dan bawai dan zuwan Nasrim kaɗai ba ne ka ga kafin Nasrim akwai k'addaran aure da ya shiga tsakanina da daddynku ba dan Allah ya sauk'e Abbanku ba da babu yanda za a yi hakan ta faru Nasrim yarinya ce ita, ba ta ma san kanta ba yanzu dan Allah ko ba ka dauki Nasrim a masayin k'anwa ba kar ka cutar da ita sabo da".
"Mommy meyasa ba kyason na cuceta".?
tace''saboda ina sonta".
"Mommy ni kindena sona".
"haba my Son ya zan dena sonka wallahi ko da irin Nasrim goma na haifa ba su isa na musu rabin son da nake maka ba".
"To mommy ba na son ki sake furta kina son ta ni kawai za ki ci gaba da so".
Dariya ta yi ta kai masa kiss a kumatu ta san abin nasa har da kishi da kuma ƙuruciya
"In sha Allah ba zan sake cewa ina son ta ba, kai zan ci gaba da cewa I love you my beautiful son."
murmushi yayi wanda ya lotsa duk kumatunsa
Ya ce" I love you too my sweet mom".
"Thanks my dear Son kayi alk'awarin ba za ka cutar da Nasrim ba ko".
Ya ce "E, amma ni ma ina da sharuɗɗa: Na farko ya zamana duk lokacin da zan shigo gaida ki kar na gan ta, kin san lokacin tashina tun kafin na zo ki kira masu aiki ki basu kar na shiko na ganta,
Na biyu idan an san ina gidan a daina barin ta a main parlour ko hanyan da zan gan ta in dai ban ganta ba ba zan cuce ta ba, ba na son ganinta".
Shiru mommy ta yi ganin da ta yi kamar kalamansa sun yi tsauri, amma dai farincikinsa shi ne kwanciyar hankalita dan ba ta son ganin sa cikin damuwa.
Sai ta fara magana cikin sanyi murya
tana cewa "In sha Allah zan kiyaye in dai hakan zai sanya ka farinciki dan alk'awarin da na daukarwa mahaifiyarka kenan za ka rayu cikin farinciki in sha Allah".
"Mafaifiya ta kuma?
Mommy ta ce'' Eh Nasir".
Daga nan ta kwashe komai ta fada masa ba ita ta haife shi ba, ta cigaba da cewa
"Ka k'addaran aure na da Abdulsamad shi yakashe ma haifiyar ka Halima saboda rabon yara uku da suka rasu kamar yanda k'addaran auren daddy ya kashe Abba duk da dama ina da niyar gaya maka ba ni na haife ka ba, ko dan ka yi wa mahaifiyarka Halima addu'a saboda ba ta da kowa sai kai ɗin nan, amma ba yanzu na yi niyar gaya maka ba sai ka kai ko da shekara 20 ne kafin ka sani yau de na gaya maka ko wacece Haliman da kullum nake cewa ka mata addua amma yanayin halinka ya sa na gaya maka yanzu daga yau ka yi wa Halima addua a matsayin mahaifiyarka ita da Abban ka".
Cikin mamaki yake binta da kallon
sai da ta gama ya ce
"Mommy idan ke ba mommy na ba ce me ya sa muke kama sosai dake? ko shi ya sa Hajja kullum take cewa ban gado halin Halima da Abba ba, ita ce hotonta a main parlourn mu da na Hajja ko?"
Ya jero mata duk waɗannan tambayoyin a jere
"Nasir ni kaina ina mamakin kaminmu da kai sai dai ina tunanin tabbas ba za mu rasa dangantaka da Halima ba, shiyasa kullum addua ta Allah Ya ba wa Baban Halima Baba Nasuru lafiya shi zai warware mana komai dan nima ka ga ban san dangin ubana ba, ba zayyi yuwu a ce komai namu iri daya da kai ba musamman idan anyi duba da zanen barebari da yake fuskana irin sane a fuskan Baba Nasuru".
"Mommy Allah yaji kan Mama kuma na ji ina son Baba Nasuru".
"Ameen my Son nima na so Halima ita ma ta soni kuma ban san me yasa nake son Baba Nasuru ba duk da har yanzu ba wani magana yake sosai ba".
Haka dai suka cigaba da hira kamar ta samu wani babba.
Daddy da yake tsaye ta window tun fakon shigowar Nasir yana kallon duk abin da yafaru ya jij-jiga kai ya bar wajen mommy ta ce
"Son zan shiga wanka ka san yau zan fara fita wajen aikitun haifuwar Nasrim".
"Ok Mom zan je wajen Hajja kuma zan yi hadda anjima".
"Allah ya timaki d'ana".
Mommy ta gama shirinta tsaf daddy ya shigo kallon sa tayi tace''Ranka ya dade yau ba shari'a ne ban ga kana shiri ba"?
"Ai week ɗin nan ma gabadaya ba ni da wani aiki amma an jima zan fita office".
k'arasowa ta yi inda yake ta ce
"Amma kamar kana cikin damuwa ko".
" E, amma damuwar tawa ba ta da wani amfani a wajenki".
Cikin mamaki ta ce
'' Because of what"?
kallon ta ya yi tare da juya fuskarsa wani gefen yana cewa
"Saboda ba damuwar Nasir ba ne Dr! Na ga duk abin da kuka yi da shi yanzu har Nasir abin ya kai ya yi yinkurin kashe min yarinya baki dauki abun a bakin komai ba".
Cikin k'osawa mommy ta ce
"Amma alk'ali ai ka ga na yi masa magana ko".