Sashe 36
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
wani uban ashe Nasrim ta maka tace'' tam lalle Izza bak'ya So na zaki had'amin yara da wancen bayahuden Allah yasauk'e ba dangin iya bana baba suyi kama dashi mommy suka biyo wllh dan iska dan renin hankalin harda shigamin labour room ku........
shiru tayi asan da suka hada Ido dashi fuskar sa ba yabo ba fallasa cikin takunsa na isa ya k'arasa har cikin bedroom din bayyi musu magana ba yawuce bakin gadon inda yaran biyun suke kwance duk yabude fuskokin su da alaman babban yake nema shine ahannun Izza d'agowa yayi Yana kallon Izza da alaman ta mek'o masa shi da sauri Izza ta mek'a jiki na rawa durk'usa yayi da yaron a hannun sa ya fara masa sallama akunne sannan yamasa K'iran sallah sai kuma yamasa shud'uba yajuya ya mek'awa Humairah ahankal yafurta "sunan sa ABDULSAMAD amma za adinga kiransa da KHAFLAN".
sai yasake daukan me binsa shima yamasa kamar yanda yayiwa wancen ya mek'awa zahra yace " sunan sa ABDULRAHAMAN za adinga kiransa FAYYDAN
sai k'aramin shima yamasa kamar yanda yayiwa yan uwan sa yace " shi kuma ABDULSAMAD za adinga kiransa KHALDUM".
yayi kiss din yaro tareda fita dashi gaba daya a d'akin
wani uban ashe Nasrim tamaka tana dirowa a gadon Nasir da bai k'arasa ficewa ba yana jinta juyowa yayi ya mata kallon Ido cikin ido Wanda bata san ya zata fassara Shiba ya k'arasa ficewa yana murmushi
"Kan uba wannan wane salon renin hankalin ne shiwa meye hadin sa da yarana kai harda wani yimusu hud'uba dan iko har da fad'an sunan da za akirasu dashi wllh kayi kad'an tayi hanyar fita zata bisa Zahra ce ta rik'ota tace'' Ina zaki".?
"ki barni Zar d'ana zan karbo".
kafin Zahra tabata amsa Hajja tashigo da kwanon kunun kanwa da ludayi ahannu
tace'' ke kuma fa ko mutanen na kine sukaji k'arnin jini suka tashi kike wani fincike fincike".
Humairah ce tayi mata bayani tana dariya
Hajja tace'' ooyo aikin banza dan kinsamu ma Nasuru yanuna kulawan sa akan yaran ki kike wani falli kinga yanuna kulawa akan dan gidan Humairah da Kamal ne ko kinga ya taba d'aukan yan biyun Izza kema kinci darajan shak'uwa su da Haruna ne".
Nasrim muzurai ta bara da ido ta zauna a bak'in gadon tana gunguni
Hajja tace'' gashi kunnun kanwane saboda ya warkar miki da gun kwanciyar yaran da wankin ciki idan kinga dama kisha".
"ni kam gaskiya ba kunnun da zansha ai nasha maganin".
Hajja zatayi magana me aikin mommy Zahira tashigo ta zube a k'asa tace'' ranki shi dade Halima yallabai Nasara yace zan kai masa Khafulan da Fayydan".
Hajja tace''suwaye kuma hakan".
Zahira tace'' ban sani ba haka de yace".
dariya Izza tayi tace'' Hajja jaririn na ne mana".
Hajja tace'' gaskiya sunan yayi d'adi".
sai da Hajja ta dage Sosai Nasrim tabari Zahira tafita da yaran
Nasir yana zaune da Khafulan aciya a parloun mommy Zahira tashigo da yaran ahannu mek'ewa Nasir yayi tsaye cikin tsawa yace "ke baki da hankali ba zaki nemi wani yataya kiba zaki cukuy kuyamin yara kaman kayan wanki kika...
Mommy ce tamek'e ta karbi yaran daya bayan daya ta kwantar akan kujera tace'' Zahira jeki abinki". Jiki
na rawa tabar wajen . mommy ta kalleshi tana mamakin yanda ya damu dasu tace''sorry Abban su Khafulan."
murmushi yayi yace "mommy sunan yayi kyau dani daga yau kidena kirana da son sai Abban KHALDUM".
Mommy tace'' eh mana gashi nafara ai ka girma kazama Baba Allah de yanuna min naka yaran".
tsugunnawa yayi yana janye showel din da ya rufe fukan Fayydan yace "mommy bakiyi mamakin yanda jariran nan sukayi kama dani ba".
Mommy ta dauki Khafulan tana sake kallon sa sosai ta numfasa tace'' ai kowa mamakin yakeyi saide idan akayi la a'kari da uwar da uban duk ka jinin ka ne ba abin mamakin bane su biyo ka a na samun haka Sosai kai wani mafa kwata-kwata basu had'a dangi ba amma sai kaga suna fisgen kama".
"ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e
yace" mommy ban taba son wani abu a duniya kamar wadan nan yaran ba mommy ina son kizama sheda na basu rabin kasona acikin dukiya ta sannan idan Allah yasa na mutu ban haifi wasu yaran ba na basu duk a bin dana mallaka a dukiya".
zaro ido mommy tayi tana kallon sa tace'' Nasir baka iya hausa ba cewa zakayi idan na mutu ban haifu ba amma idan kace idan na mutu ban haifu wasu yaran ba tamkar kana nufin kai ka haifi wadan nan kenan kuma gaskiya kyautar tayi yawa kade duba wani abu ka musu kyau tan dashi amma rabin dukiyar kafa zai iya zama wani abun da ban a gidan nan kaga Abdulsamad yaron Kamal shine babban amma banajin ko daukan sa ka tabayi ga yaran Aiban suma yan biyu baka taba d'aukan suba sai wadan nan zaka sa adinga ganin kamar kana nuna ban banci ne saboda su wadan nan jikoki na ne baza suyi duba da shak'uwar da yake tsakanin ka da Agrif ba saide ace dan ni kayi kaga ba dad'i dama Hajja tayi mugun sa Ido akan abinda Allah ya bani duk da ban rage su da komai ba kuma ban zag'e akai na nuna musu nawa nawane ba yanzu idan taji an bawa yaran Nasrim wannan babban kyauta zatayi magana". daure fuska yayi yace
"Mommy nide na basu kuma kar ta fasa tayi maganan naji".
Mommy tace'' ah ah son ai ba agaban ka zatayi ba".
kawar da zancen yayi da cewa "mommy yanzu wane Madara ya kamata afara daurasu kinga Faydan yunwa yake ji".?
yayi magana yana nuna mata dan yatsar sa da Fayydan din ya raruma zai kai baki
" ai Abban Khafulan nonon uwa shiyafi dacewa akan komai awajen jariri amma tunda sunyi yawa balalle ya ishe su ba NAN yaka mata a hada musu dashi".
*****************
a ban garen su Nasrim kuma
shigowa Agrif yasa su Izza dasuke da faman lallashin Nasrim ficewa a d'akin a hankali ya k'arasa yazuba guiwowin sa a k'asa sunkuyar da kan sa yayi itama batayi magana ba amma tayi mugun cin kunu rasa yanda zayyi yatun kare yayi can ya numfasa yace " hakuri juriya sune mataki na farko na nasaran komai a rayu musamman akan soyayya nasrin zan baki hakuri akaro na ukku wanda in Sha Allah shine na k'ashe wanda kuma ina sa sammanin yafiyar ki saboda girman SOYAYYA ta a zuciyar ki".
me makon ta bashi amsa sai kawai ta mek'e tsaye kamar zata shiga bathroom tafara wak'a cikin zazzak'ar muryar ta tace'' _ashe Wanda kayar da dashi wataran zai cutar da kai k'ashi nide rayuwa nake Sam Sam bani da jida kai kaicon wannan rayuwar Wanda ka so shi zai ba dakai shin dawa zaka yarda ne_
sauk'e numfashi yayi
shima yana mek'ewa kamo hannu ta yayi yace "Halima da kanki kawai zaki yarda ba mutane duniyar yanzu ba koni bance kiyarda dani ba dama kawai na keson kibani Nasrim jiya yawuce yanzu ma zay wuce wllh Nasrim aiki ne aka hadani dashi kuma aka d'au reni da umarni uwa wanda yazame min dole nayi amma bana jin akwai fitar nufashina da zai iya fitowa cikin k'oshin lafiya ba tare da tunanin ki ba ni na yarda da kaina bayyi dan na cutar dake ba"..
zama takoma tayi tana kallon sa tace'' Agrif ni bana fushi da kai tunda naganu matsala mu
kasan meye matsalan mu ne".?
girgiza kai yayi yace " nasan Wanda na sani amma ballene nasan wanda kika sani ba sai kin sanar Dani".
ajiyar zuciya ta sauk'e tace'' Nasir ne kuma saboda ni ya K'ara maka yawan aiki saboda baya son muji dad'in rayuwar mu meyasa dacan bai k'arama ba sai yanzu amma kai ka kasa yarda kullum k'okarin kareshi kake".
g'ada kai yayi yace" good naji dadin yanda kika gano manu farsa abin da baka sani ba shi zai cutar dakai wanda kasani kana da al'hakin shayo kan matsalan Nasrim a sharawa ta a halin yanzu idan muna son mu kasance dare dole sai mun hak'ura da karatun ki duk inda zanje muje atare".
"a a a ya Agrif ba zancen ajiye karatu na saboda shima yana daya daga cikin burina".
"to Nasrim so dayawa idan aka hada buri biyu to basa cika gaba daya sai an kashe wani araya wani amma ni zabin ki shine nawa".
"gaskiya na zabi karatu Yaya sabo burina ne tun ina yarinya nazama lawyer saboda na nemi hakkin cutar dani da wancan azzalumin yayi wajen ciremin yatsa sai dana girma na k'ara wayo nasan cewa alokacin da yamin hakan bai kai minzalin da za ayi Shari'a dashi ba amma duk da haka banji bana son zama lawyer ba saboda burin daddy na ne".
shiru tayi asan da suka hada Ido dashi fuskar sa ba yabo ba fallasa cikin takunsa na isa ya k'arasa har cikin bedroom din bayyi musu magana ba yawuce bakin gadon inda yaran biyun suke kwance duk yabude fuskokin su da alaman babban yake nema shine ahannun Izza d'agowa yayi Yana kallon Izza da alaman ta mek'o masa shi da sauri Izza ta mek'a jiki na rawa durk'usa yayi da yaron a hannun sa ya fara masa sallama akunne sannan yamasa K'iran sallah sai kuma yamasa shud'uba yajuya ya mek'awa Humairah ahankal yafurta "sunan sa ABDULSAMAD amma za adinga kiransa da KHAFLAN".
sai yasake daukan me binsa shima yamasa kamar yanda yayiwa wancen ya mek'awa zahra yace " sunan sa ABDULRAHAMAN za adinga kiransa FAYYDAN
sai k'aramin shima yamasa kamar yanda yayiwa yan uwan sa yace " shi kuma ABDULSAMAD za adinga kiransa KHALDUM".
yayi kiss din yaro tareda fita dashi gaba daya a d'akin
wani uban ashe Nasrim tamaka tana dirowa a gadon Nasir da bai k'arasa ficewa ba yana jinta juyowa yayi ya mata kallon Ido cikin ido Wanda bata san ya zata fassara Shiba ya k'arasa ficewa yana murmushi
"Kan uba wannan wane salon renin hankalin ne shiwa meye hadin sa da yarana kai harda wani yimusu hud'uba dan iko har da fad'an sunan da za akirasu dashi wllh kayi kad'an tayi hanyar fita zata bisa Zahra ce ta rik'ota tace'' Ina zaki".?
"ki barni Zar d'ana zan karbo".
kafin Zahra tabata amsa Hajja tashigo da kwanon kunun kanwa da ludayi ahannu
tace'' ke kuma fa ko mutanen na kine sukaji k'arnin jini suka tashi kike wani fincike fincike".
Humairah ce tayi mata bayani tana dariya
Hajja tace'' ooyo aikin banza dan kinsamu ma Nasuru yanuna kulawan sa akan yaran ki kike wani falli kinga yanuna kulawa akan dan gidan Humairah da Kamal ne ko kinga ya taba d'aukan yan biyun Izza kema kinci darajan shak'uwa su da Haruna ne".
Nasrim muzurai ta bara da ido ta zauna a bak'in gadon tana gunguni
Hajja tace'' gashi kunnun kanwane saboda ya warkar miki da gun kwanciyar yaran da wankin ciki idan kinga dama kisha".
"ni kam gaskiya ba kunnun da zansha ai nasha maganin".
Hajja zatayi magana me aikin mommy Zahira tashigo ta zube a k'asa tace'' ranki shi dade Halima yallabai Nasara yace zan kai masa Khafulan da Fayydan".
Hajja tace''suwaye kuma hakan".
Zahira tace'' ban sani ba haka de yace".
dariya Izza tayi tace'' Hajja jaririn na ne mana".
Hajja tace'' gaskiya sunan yayi d'adi".
sai da Hajja ta dage Sosai Nasrim tabari Zahira tafita da yaran
Nasir yana zaune da Khafulan aciya a parloun mommy Zahira tashigo da yaran ahannu mek'ewa Nasir yayi tsaye cikin tsawa yace "ke baki da hankali ba zaki nemi wani yataya kiba zaki cukuy kuyamin yara kaman kayan wanki kika...
Mommy ce tamek'e ta karbi yaran daya bayan daya ta kwantar akan kujera tace'' Zahira jeki abinki". Jiki
na rawa tabar wajen . mommy ta kalleshi tana mamakin yanda ya damu dasu tace''sorry Abban su Khafulan."
murmushi yayi yace "mommy sunan yayi kyau dani daga yau kidena kirana da son sai Abban KHALDUM".
Mommy tace'' eh mana gashi nafara ai ka girma kazama Baba Allah de yanuna min naka yaran".
tsugunnawa yayi yana janye showel din da ya rufe fukan Fayydan yace "mommy bakiyi mamakin yanda jariran nan sukayi kama dani ba".
Mommy ta dauki Khafulan tana sake kallon sa sosai ta numfasa tace'' ai kowa mamakin yakeyi saide idan akayi la a'kari da uwar da uban duk ka jinin ka ne ba abin mamakin bane su biyo ka a na samun haka Sosai kai wani mafa kwata-kwata basu had'a dangi ba amma sai kaga suna fisgen kama".
"ajiyar zuciya Nasir ya sauk'e
yace" mommy ban taba son wani abu a duniya kamar wadan nan yaran ba mommy ina son kizama sheda na basu rabin kasona acikin dukiya ta sannan idan Allah yasa na mutu ban haifi wasu yaran ba na basu duk a bin dana mallaka a dukiya".
zaro ido mommy tayi tana kallon sa tace'' Nasir baka iya hausa ba cewa zakayi idan na mutu ban haifu ba amma idan kace idan na mutu ban haifu wasu yaran ba tamkar kana nufin kai ka haifi wadan nan kenan kuma gaskiya kyautar tayi yawa kade duba wani abu ka musu kyau tan dashi amma rabin dukiyar kafa zai iya zama wani abun da ban a gidan nan kaga Abdulsamad yaron Kamal shine babban amma banajin ko daukan sa ka tabayi ga yaran Aiban suma yan biyu baka taba d'aukan suba sai wadan nan zaka sa adinga ganin kamar kana nuna ban banci ne saboda su wadan nan jikoki na ne baza suyi duba da shak'uwar da yake tsakanin ka da Agrif ba saide ace dan ni kayi kaga ba dad'i dama Hajja tayi mugun sa Ido akan abinda Allah ya bani duk da ban rage su da komai ba kuma ban zag'e akai na nuna musu nawa nawane ba yanzu idan taji an bawa yaran Nasrim wannan babban kyauta zatayi magana". daure fuska yayi yace
"Mommy nide na basu kuma kar ta fasa tayi maganan naji".
Mommy tace'' ah ah son ai ba agaban ka zatayi ba".
kawar da zancen yayi da cewa "mommy yanzu wane Madara ya kamata afara daurasu kinga Faydan yunwa yake ji".?
yayi magana yana nuna mata dan yatsar sa da Fayydan din ya raruma zai kai baki
" ai Abban Khafulan nonon uwa shiyafi dacewa akan komai awajen jariri amma tunda sunyi yawa balalle ya ishe su ba NAN yaka mata a hada musu dashi".
*****************
a ban garen su Nasrim kuma
shigowa Agrif yasa su Izza dasuke da faman lallashin Nasrim ficewa a d'akin a hankali ya k'arasa yazuba guiwowin sa a k'asa sunkuyar da kan sa yayi itama batayi magana ba amma tayi mugun cin kunu rasa yanda zayyi yatun kare yayi can ya numfasa yace " hakuri juriya sune mataki na farko na nasaran komai a rayu musamman akan soyayya nasrin zan baki hakuri akaro na ukku wanda in Sha Allah shine na k'ashe wanda kuma ina sa sammanin yafiyar ki saboda girman SOYAYYA ta a zuciyar ki".
me makon ta bashi amsa sai kawai ta mek'e tsaye kamar zata shiga bathroom tafara wak'a cikin zazzak'ar muryar ta tace'' _ashe Wanda kayar da dashi wataran zai cutar da kai k'ashi nide rayuwa nake Sam Sam bani da jida kai kaicon wannan rayuwar Wanda ka so shi zai ba dakai shin dawa zaka yarda ne_
sauk'e numfashi yayi
shima yana mek'ewa kamo hannu ta yayi yace "Halima da kanki kawai zaki yarda ba mutane duniyar yanzu ba koni bance kiyarda dani ba dama kawai na keson kibani Nasrim jiya yawuce yanzu ma zay wuce wllh Nasrim aiki ne aka hadani dashi kuma aka d'au reni da umarni uwa wanda yazame min dole nayi amma bana jin akwai fitar nufashina da zai iya fitowa cikin k'oshin lafiya ba tare da tunanin ki ba ni na yarda da kaina bayyi dan na cutar dake ba"..
zama takoma tayi tana kallon sa tace'' Agrif ni bana fushi da kai tunda naganu matsala mu
kasan meye matsalan mu ne".?
girgiza kai yayi yace " nasan Wanda na sani amma ballene nasan wanda kika sani ba sai kin sanar Dani".
ajiyar zuciya ta sauk'e tace'' Nasir ne kuma saboda ni ya K'ara maka yawan aiki saboda baya son muji dad'in rayuwar mu meyasa dacan bai k'arama ba sai yanzu amma kai ka kasa yarda kullum k'okarin kareshi kake".
g'ada kai yayi yace" good naji dadin yanda kika gano manu farsa abin da baka sani ba shi zai cutar dakai wanda kasani kana da al'hakin shayo kan matsalan Nasrim a sharawa ta a halin yanzu idan muna son mu kasance dare dole sai mun hak'ura da karatun ki duk inda zanje muje atare".
"a a a ya Agrif ba zancen ajiye karatu na saboda shima yana daya daga cikin burina".
"to Nasrim so dayawa idan aka hada buri biyu to basa cika gaba daya sai an kashe wani araya wani amma ni zabin ki shine nawa".
"gaskiya na zabi karatu Yaya sabo burina ne tun ina yarinya nazama lawyer saboda na nemi hakkin cutar dani da wancan azzalumin yayi wajen ciremin yatsa sai dana girma na k'ara wayo nasan cewa alokacin da yamin hakan bai kai minzalin da za ayi Shari'a dashi ba amma duk da haka banji bana son zama lawyer ba saboda burin daddy na ne".