Sashe 79
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*29*
Nasir tuƙuro yafara aikin da cikin wuni daya yafara ganin nasara cikin kwana ukku Allah ba bashi nasaran buɗe account na ƴan karuwa murna awajen turawan nan kamar zasu ciye shi baya ko ɗaga ido ya kalle su asalima ba jinsu yake ba
bayan sati ɗaya
bayan wahala tuƙuro Nasir yasamu nasaran dawo da kuɗin cikin account din ƴan kasuwa cikin mintuna ƙalilan labari ya isa ko ina a faɗin duniya labarin MUHAMMED ABDULSAMAD HARUNA ake ako ina
Nasir da kansa yayi musu kasafin kuɗin ya rabawa kowa nasa a cikin account din kowa shima cikin wanaki biyu ya gama rabawa wanda da wasu mutum goma sai sunce aikin sati ne dan su kansu ƴan kasuwan sunyi mamakin ƙwarewar Nasir da kuma aiki da gaskiya tamkar nasa atake ya bude nasa special account din ya tura nasa kudin daƙer yasamu daman kuɓuta daga hannun ƴan kasuwa da ƴan jareda da suka da bai baye shi atake aka ne mo basa bodyguard saboda zai iya zama abin farautann wasu a yanzu
Scurity din da aka saka masa tamkar wani shugaban ƙasa ahaka da sukaje hotel din ma suka tarar da scurity birjik Nasir shi abin har mamaki yake bashi wai dan shi kaɗai ake duk wannan abubuwan
**********************
Nasir kwance akan tafkeken gadon na hotel din daga shi sai boxes sai juyi yake yaka sa bacci awani bangaren tsabar gajiyane ya hana shi bacci a wani bangaren kuma abubuwa ne da dama suke gilmawa tacin kwakwalwar Bran din sa yarasa ma meyake damun sa yaji ana knocking
tsaki yayi ja bargo ya rufe rabin jikin sa yace " yes .
Alhaji Isaya ne ya shigo Nasir meƙewa yayi zaune
yace "sir dakan ka ai da kasa an ƙira ni".
"haba oga Nasir ni na isa yanzu haka uban gidan ogan mune yake son ganin ka tun jiya ƴan kasuwa suke masa sintiri wai yakawo su inda kake sun gama meeting zasu baka aiki a cibiyar kasuwanci na duniya tare da albashi mai tsoka shine suke son zama da kai".
cikin jan aji da dakewar murya irin nasa
yace "gaskiya bazan iya ganin su a halin yanzu ba saide ina son aikin dama shi nafito nema nayi gadi ma balle aiki a cibiyar duk duniya ba abinda zance sai godiya ga Allah ko iya kuɗi da na samu a yanzu nake dashi inde rayuwar daniya ne ya isheni in yi shi a duk inda nake so a faɗin duniya har iya ƙarshen rayuwa ta da har jikoki na baza suga talauci ba wannan ni'ima ne na ubangiji da yasoni dashi so kawai ka wakilce ni dan Allah idan ba damuwa inaso".
murmushi Ahaji yayi yace kai waye kai dan gidan waye a ina kafito kallo daya na maka na gane kai wani ne Nasir
ko nace maddibo ko ba haka kacewa Hajja ba sai kawai da aka tambayayi sunan ka kace Muhammad Abdulsamad Nasir Nasir kaji wani yaro a company nin mu wai yace yasan ka kaine Muhammed Nasir dan gidan 3 A full
Amma nide nasan ba haka bane mai zai kawo dan gidan three brother gadi gidan Hajja kai waye ina son ka fara faɗa min tun kafin ma muje gasu oga dan nasan suma tamayar da zasu maka kenan yanayi ka ya nuna min kai wani ne".
"bazan iya ganin kowa ba ahalin yanzu kamara yanda na faɗa amma zuwa jibi Insha Allah zamu gana dasu".
dafa kafadun sa Alhaji yayi yana murmushi yace " izzar ka da isan ka kadai ya isa mutum ya gane kai wani ne saide dan Allah ka daure ka fito kaga manyan mutane ne harda shukaban ƙasan america duk suna son ganin ka da ambassador na Nigeria nasan a gajiye kake amma ka daure haba ````yaro da kuɗi abokin manya```
da ƙer Alhaji ya lallaba Nasir ya zura rigan jallabiya ya fito yaga manyan mutanen da ko a da duk yayon sa bai taba ganin suba
anyi wani irin karrama Nasir aduniya shugaban ƙasan nigeria ma duk da Nasir bai zoma ya haɗa paty na murnan dan kasar sa ne yasamu Nasara
Nasir ya ƙarbi aikin cibiyar kasuwanci na duniya wanda duk manyan ƴan kasuwar duniya sun yarda sun saka hannu amma banda Three brother har saida aka musu barazana da za a iya ciresu a cikin jerin manyan yan kasuwan ta duniya suka yarda suka saka hannu a yanzu babu wani babban ɗan kasuwan da yake a duniya wanda baisan Nasir ba
*bayan watanni ukku*
Nasir ya kawo duk Family gidan malam Ladan america suna zaune a wani ƙayataccen gida da aka bashi amma shida samarin part din su daya sai mlm da matan sa
ya a gajiye sosai yake yana hada hanyan tare da ɗagawa su Aliyu da suke masa sannu hannu zai haura sama Hamza yace "Yaya Baba yace idan ka shigon dan Allah a ƙira sa yana son ganin ka gashi kai kuma idan ka hau baka sauƙowa sai gobe".
dafa kansa yayi yace "Hamza nagaji kacewa Baba gobe da safe zan gansa a gajiye nake shiyasa ma na hada ishai da magaruba......
Malam Ladan ne ya ƙatse masa magana da
cewa" ah ah ni yanzu nake son muyi maganan dan Allah Nasir kayi hakuri ka saurari wadan nan bayin Allah dan Allah suna son ganin ka sosai har na gaji da basu hakurin za ka gansu duk yanda kayi da naka nakane kome suka maka yaci zuwa yanzu ka huce baka ji hausawa sunce naka sai naka daɗin zama sai bare ba kag......
dakatar dashi Nasir yayi dacewa dawane waya suka ƙira ka ni asani na na daƙile duk wani hanyar da zasu ga wani acikin gidan na nayiwa scurity warning kar abar kowa ya shigo cikin gidan nan kuma na canza layinka ya akayi suka samu sabon acikin yaran gidan nan ne ko zan gano duk ɗan iskan da na kama ya bawa wani number wani agidan nan wllh zakuga ɓacin raina".
ya ƙarashe ɓaganan yana kallon yaran a tsorace kowa yace nide wllh Yaya bani bane
Malam yace"
amma kasan ni wllh nagaji da zaman ƙasan turawan nan waushe zamu koma ne?."
Nasir yace "idan an gina muku sabon gidan ku na nigeria zaku koma kai da su Umma da yara matan
mazan zasuyi katatu anan ne
sannan batun familyna Baba bana son kana shiga maganan ni nasan ba sona suke ba dawani manufa suke nemana kaga alama ai da akace susa hannu dan a daukeni aiki ba ƙi sukayi ba saida aka mu su barazana".
Malam yace burina Nasir naka ka sauko daga fushin da kakeyi da ƴan uwan ka wllh kakar kafa ba amagan ganun da bata sameni har gida ta gaya min ba har suna zargin wai ni asiri nayi".
murmushi Nasir yayi tareda sauya zancen da cewa "yawwa Baba ka tayamu Addua fa zancen tona rijiyar man nan ya tabbata fa gobe ma zan wuce nigeria insha Allah".
"kai kai masha Allah Allah mun gode maka"
Aliyu da Umar ne suka tashi suka fara rawa suna cewa yeeeee Yaya kasakeyin wani NASARAN dole aƙiraka mai nasara wllh Yayan mu da rijiyar man futur wayyo kazama me kuɗin duk duniya yayan mu
NASIR ba ƙaramin ar tabo sukayi da gommnatin nigeria ba wai bazai tona mai ba amma daya ke manyan duniya suna yinsa akace ayi zabe Nasir da gomnati nan matasa sukace sai Nasir magoyan bayan nasir sun linka na gomnati so 4 bayan da aka iya akabar Nasir zai toni man sa na kansa
Three brother gama daya ayau sun sauka a american dan sun kulla aniyar sai sunga nasir awannan zuwan cikin watan nin hudu ba nacin da basuyi ba sun kasa ganin Nasir gashi de zasu ganshi a tv a jarida
Hajja a na cewa Nasir yayi nasara an bashi daman tonan mai ta tashi tafara rawa tace "hassada ka mai rabo Muhammad ka tabbata jinin Abdulsamad jinin arziki baka fita ko da naira biyar acikin dukiyar da ubanka ya tara ba amma gashi kayi wanda ya linka na Uban ka DUNIYA MAKARANTA DUNIYA ABIN TSARO
ina ma Aisha kina raye kiga yanda hassada yamayar min da jika kunyi hassada
*Yabatun Hajja Ta soro ne* 😀
*Meye dalilin thrre brother na ƙin sawa Nasir hannu*
*Soryy sis kuyi hakuri ba yawa dan de kar kuga shirune wllh*
BJ
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
(_rikicin babban gida_)
*Assalamu Alaikum*
*masoya ina alfahari daku naji daɗin adduar ku wanda suka ƙira ni da wanda suka turamin tes messages Allah yabar kauna na gama aiki lafiya*
*ina bawa wanda sukamin magana ta pc ban amsa musu ba haƙuri wllh abinne yayi yawa amma inabi daya bayan daya in sha Allah zan bawa kowa amsa ngd sosai da kulawar ku* 👍
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*30*
cikin watanni tara aka gama hako man amma injin
na tacewa bashin sa yaciwo saboda ba ƙananun kuɗi ya kashe ba dan kwararrun ma ai'kata ya zuba ai'ki ba dare ba rana ga kuɗi nan danan kudi ya ƙare amma Alhamdulilah ansamu nasaran kammalewa kuma bashin injin da yaji a albashin na wata 6 ma zai iya biya ko ina kaji zancen nasaran Nasir ake a duniya kuma har yau bai yarda yaga family din saba duk wata hannya ya toshe ta
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*FURUCINA NE*
( _rikicin babban gida_)
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*29*
Nasir tuƙuro yafara aikin da cikin wuni daya yafara ganin nasara cikin kwana ukku Allah ba bashi nasaran buɗe account na ƴan karuwa murna awajen turawan nan kamar zasu ciye shi baya ko ɗaga ido ya kalle su asalima ba jinsu yake ba
bayan sati ɗaya
bayan wahala tuƙuro Nasir yasamu nasaran dawo da kuɗin cikin account din ƴan kasuwa cikin mintuna ƙalilan labari ya isa ko ina a faɗin duniya labarin MUHAMMED ABDULSAMAD HARUNA ake ako ina
Nasir da kansa yayi musu kasafin kuɗin ya rabawa kowa nasa a cikin account din kowa shima cikin wanaki biyu ya gama rabawa wanda da wasu mutum goma sai sunce aikin sati ne dan su kansu ƴan kasuwan sunyi mamakin ƙwarewar Nasir da kuma aiki da gaskiya tamkar nasa atake ya bude nasa special account din ya tura nasa kudin daƙer yasamu daman kuɓuta daga hannun ƴan kasuwa da ƴan jareda da suka da bai baye shi atake aka ne mo basa bodyguard saboda zai iya zama abin farautann wasu a yanzu
Scurity din da aka saka masa tamkar wani shugaban ƙasa ahaka da sukaje hotel din ma suka tarar da scurity birjik Nasir shi abin har mamaki yake bashi wai dan shi kaɗai ake duk wannan abubuwan
**********************
Nasir kwance akan tafkeken gadon na hotel din daga shi sai boxes sai juyi yake yaka sa bacci awani bangaren tsabar gajiyane ya hana shi bacci a wani bangaren kuma abubuwa ne da dama suke gilmawa tacin kwakwalwar Bran din sa yarasa ma meyake damun sa yaji ana knocking
tsaki yayi ja bargo ya rufe rabin jikin sa yace " yes .
Alhaji Isaya ne ya shigo Nasir meƙewa yayi zaune
yace "sir dakan ka ai da kasa an ƙira ni".
"haba oga Nasir ni na isa yanzu haka uban gidan ogan mune yake son ganin ka tun jiya ƴan kasuwa suke masa sintiri wai yakawo su inda kake sun gama meeting zasu baka aiki a cibiyar kasuwanci na duniya tare da albashi mai tsoka shine suke son zama da kai".
cikin jan aji da dakewar murya irin nasa
yace "gaskiya bazan iya ganin su a halin yanzu ba saide ina son aikin dama shi nafito nema nayi gadi ma balle aiki a cibiyar duk duniya ba abinda zance sai godiya ga Allah ko iya kuɗi da na samu a yanzu nake dashi inde rayuwar daniya ne ya isheni in yi shi a duk inda nake so a faɗin duniya har iya ƙarshen rayuwa ta da har jikoki na baza suga talauci ba wannan ni'ima ne na ubangiji da yasoni dashi so kawai ka wakilce ni dan Allah idan ba damuwa inaso".
murmushi Ahaji yayi yace kai waye kai dan gidan waye a ina kafito kallo daya na maka na gane kai wani ne Nasir
ko nace maddibo ko ba haka kacewa Hajja ba sai kawai da aka tambayayi sunan ka kace Muhammad Abdulsamad Nasir Nasir kaji wani yaro a company nin mu wai yace yasan ka kaine Muhammed Nasir dan gidan 3 A full
Amma nide nasan ba haka bane mai zai kawo dan gidan three brother gadi gidan Hajja kai waye ina son ka fara faɗa min tun kafin ma muje gasu oga dan nasan suma tamayar da zasu maka kenan yanayi ka ya nuna min kai wani ne".
"bazan iya ganin kowa ba ahalin yanzu kamara yanda na faɗa amma zuwa jibi Insha Allah zamu gana dasu".
dafa kafadun sa Alhaji yayi yana murmushi yace " izzar ka da isan ka kadai ya isa mutum ya gane kai wani ne saide dan Allah ka daure ka fito kaga manyan mutane ne harda shukaban ƙasan america duk suna son ganin ka da ambassador na Nigeria nasan a gajiye kake amma ka daure haba ````yaro da kuɗi abokin manya```
da ƙer Alhaji ya lallaba Nasir ya zura rigan jallabiya ya fito yaga manyan mutanen da ko a da duk yayon sa bai taba ganin suba
anyi wani irin karrama Nasir aduniya shugaban ƙasan nigeria ma duk da Nasir bai zoma ya haɗa paty na murnan dan kasar sa ne yasamu Nasara
Nasir ya ƙarbi aikin cibiyar kasuwanci na duniya wanda duk manyan ƴan kasuwar duniya sun yarda sun saka hannu amma banda Three brother har saida aka musu barazana da za a iya ciresu a cikin jerin manyan yan kasuwan ta duniya suka yarda suka saka hannu a yanzu babu wani babban ɗan kasuwan da yake a duniya wanda baisan Nasir ba
*bayan watanni ukku*
Nasir ya kawo duk Family gidan malam Ladan america suna zaune a wani ƙayataccen gida da aka bashi amma shida samarin part din su daya sai mlm da matan sa
ya a gajiye sosai yake yana hada hanyan tare da ɗagawa su Aliyu da suke masa sannu hannu zai haura sama Hamza yace "Yaya Baba yace idan ka shigon dan Allah a ƙira sa yana son ganin ka gashi kai kuma idan ka hau baka sauƙowa sai gobe".
dafa kansa yayi yace "Hamza nagaji kacewa Baba gobe da safe zan gansa a gajiye nake shiyasa ma na hada ishai da magaruba......
Malam Ladan ne ya ƙatse masa magana da
cewa" ah ah ni yanzu nake son muyi maganan dan Allah Nasir kayi hakuri ka saurari wadan nan bayin Allah dan Allah suna son ganin ka sosai har na gaji da basu hakurin za ka gansu duk yanda kayi da naka nakane kome suka maka yaci zuwa yanzu ka huce baka ji hausawa sunce naka sai naka daɗin zama sai bare ba kag......
dakatar dashi Nasir yayi dacewa dawane waya suka ƙira ka ni asani na na daƙile duk wani hanyar da zasu ga wani acikin gidan na nayiwa scurity warning kar abar kowa ya shigo cikin gidan nan kuma na canza layinka ya akayi suka samu sabon acikin yaran gidan nan ne ko zan gano duk ɗan iskan da na kama ya bawa wani number wani agidan nan wllh zakuga ɓacin raina".
ya ƙarashe ɓaganan yana kallon yaran a tsorace kowa yace nide wllh Yaya bani bane
Malam yace"
amma kasan ni wllh nagaji da zaman ƙasan turawan nan waushe zamu koma ne?."
Nasir yace "idan an gina muku sabon gidan ku na nigeria zaku koma kai da su Umma da yara matan
mazan zasuyi katatu anan ne
sannan batun familyna Baba bana son kana shiga maganan ni nasan ba sona suke ba dawani manufa suke nemana kaga alama ai da akace susa hannu dan a daukeni aiki ba ƙi sukayi ba saida aka mu su barazana".
Malam yace burina Nasir naka ka sauko daga fushin da kakeyi da ƴan uwan ka wllh kakar kafa ba amagan ganun da bata sameni har gida ta gaya min ba har suna zargin wai ni asiri nayi".
murmushi Nasir yayi tareda sauya zancen da cewa "yawwa Baba ka tayamu Addua fa zancen tona rijiyar man nan ya tabbata fa gobe ma zan wuce nigeria insha Allah".
"kai kai masha Allah Allah mun gode maka"
Aliyu da Umar ne suka tashi suka fara rawa suna cewa yeeeee Yaya kasakeyin wani NASARAN dole aƙiraka mai nasara wllh Yayan mu da rijiyar man futur wayyo kazama me kuɗin duk duniya yayan mu
NASIR ba ƙaramin ar tabo sukayi da gommnatin nigeria ba wai bazai tona mai ba amma daya ke manyan duniya suna yinsa akace ayi zabe Nasir da gomnati nan matasa sukace sai Nasir magoyan bayan nasir sun linka na gomnati so 4 bayan da aka iya akabar Nasir zai toni man sa na kansa
Three brother gama daya ayau sun sauka a american dan sun kulla aniyar sai sunga nasir awannan zuwan cikin watan nin hudu ba nacin da basuyi ba sun kasa ganin Nasir gashi de zasu ganshi a tv a jarida
Hajja a na cewa Nasir yayi nasara an bashi daman tonan mai ta tashi tafara rawa tace "hassada ka mai rabo Muhammad ka tabbata jinin Abdulsamad jinin arziki baka fita ko da naira biyar acikin dukiyar da ubanka ya tara ba amma gashi kayi wanda ya linka na Uban ka DUNIYA MAKARANTA DUNIYA ABIN TSARO
ina ma Aisha kina raye kiga yanda hassada yamayar min da jika kunyi hassada
*Yabatun Hajja Ta soro ne* 😀
*Meye dalilin thrre brother na ƙin sawa Nasir hannu*
*Soryy sis kuyi hakuri ba yawa dan de kar kuga shirune wllh*
BJ
[4/8, 1:49 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
(_rikicin babban gida_)
*Assalamu Alaikum*
*masoya ina alfahari daku naji daɗin adduar ku wanda suka ƙira ni da wanda suka turamin tes messages Allah yabar kauna na gama aiki lafiya*
*ina bawa wanda sukamin magana ta pc ban amsa musu ba haƙuri wllh abinne yayi yawa amma inabi daya bayan daya in sha Allah zan bawa kowa amsa ngd sosai da kulawar ku* 👍
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
*30*
cikin watanni tara aka gama hako man amma injin
na tacewa bashin sa yaciwo saboda ba ƙananun kuɗi ya kashe ba dan kwararrun ma ai'kata ya zuba ai'ki ba dare ba rana ga kuɗi nan danan kudi ya ƙare amma Alhamdulilah ansamu nasaran kammalewa kuma bashin injin da yaji a albashin na wata 6 ma zai iya biya ko ina kaji zancen nasaran Nasir ake a duniya kuma har yau bai yarda yaga family din saba duk wata hannya ya toshe ta