Sashe 1
Furucina Ne Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
COMPILED
BY
AYSHA GALADIMA
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURRUCINA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Page 1*
" Please Madam kar ki damu in sha Allah za ki shiga lfy ki fito lfy mu wannan asbitin aikinmu ba ya samun matsala kin ji? Ki kwantar da hankalinki don kwanciyar hankalinki shi zai ba wa aikinmu karfin gwiwa kin ga a yau ma mata 2 na yi wa Theater nan da sati za ki ji kamar ba ke aka yiwa ba sai de ki sa d'anki a gaba kina kallon sa ki ci kaji ki ci ragon suna".
Dr Fanna ta k'are maganan tana mata murmushi
Hajiya Halima ta yi murmushi cikin azaban ciwo ta ce "Dr ba wani Dan Adam da ya isa guje wa kaddararsa a jikina nake jin ba zan rayu da abin da zan haifa ba, amma don Allah Dr Fanna ina neman alfarma a wajenki dan Allah idan Allah Ya sa ban tashi ba ki rike min d'ana amana kar ya yi maraici yanda ni na yi kuma ina son ki auri Addulsamad mijina ni ban san asalina ba an ce wai hatsari mota muka yi da Babana shi ya yi loosing memory wanda har yanzu bai dawo hayyacinsa ba iya sunansa kaɗai ya sani yake iya fada kullum idan na ce masa Baba ina ne gidanmu su waye danginmu ba ya magana sai de ya ce *Nasuru* ni kuma fuskata ta b'aci aka canza min wata dan da banma san asalin fuskata ta da ba
a gidan su Abdulsamad na samu kaina kuma shi ya zama mijina. Ba wahalar da ban yi ba wajen neman dangina ga shi har ina shirin barin duniya ban san ni wacece ba, ban san dangina ba. Babana bai dawo hayyacinsa ba kuma motan da muka yi accident da shi ance ya kone ba asamu wani bayanai a ciki ba. Ina tausaya wa abin da yake cikina don shi ma na san zai yi rayuwa cikin rashin uwa duk da yana da nagatarcen uba kamar Abdulsamad. Ki ceci rayiwan d'ana ta hanyar auren ubansa dan idan na san a hannunki na bar shi ba ni da sauran damuwa, Dr Fanna kina da tausayi da amana duk da ban san halinki ba, amma ki min alk'awarin za ki auri Addulsamad yana da kirki haka danginsa ma suna da kirki amma hankalina ya fi kwanciya dake"
Juyawa ta yi ta kalli inda mijin nata yake da ganin yanda ya hade fuska ka san ba ya son maganganun da take yi.
Murmushi ta yi ta sake damk'e hannusa ta ce " Ya Abdul na san ba ka son wannan maganganun nawa amma na rasa me ya sa nake yin su nima. Kuma na san ka amince za ka auri Fanna ko da ina raye ne ina son ka dauki Fanna a matsayin Halima ka ga kai ma ka sha cewa muna yanayi da ita. Abdulsamad ka yafemin idan da gaske ne scanning din da akamin namiji ne abinda zan Haifa kasa masa sunan Babana *NASURUDDEEN* idan macece Halima dan Allah ka ce wa dukkan danginka su yafenin, idan Babana ya warke ka ce masa ya yafe min. Ina son sa haka ina son mahaifiyata idan ka ganta ka ce na rayu da son ganinta Abdul Ina SON KA INA SON KA , INA SON KA AURI FANNA SHI NE FANSAR SOYYYAR DA NA MAKA YA ABDULSAMAD ka yafemin"
Cikin rikicewar murya da tsorata da al'amuran nata ya ce
" Halima amma mun gama duk wannan maganganun tun a gida ko? Da kin bari an fara aikin nan da yanzu an gama ma."
Dr Fanna fita ta yi dan wani irin kuka ta ji yana shirin kwace mata da sauri wata Nurse ta bi bayanta
ta ce
"Dr idan ta k'ara wasu minutes za a iya samun matsala fa".
Ficewa ta yi a Theaterroom gabadaya ta yi office dinta nurse Zainab na bin bayanta. Daukan wayanta ta yi akan Table amma ya kubce zai fadi da sauri Zainab ta tare ta ce" Dr wa za a kira miki".
Cikin kuka ta ce "Dr Husaina ko Dr Hafsa".
Zainab ta yi saurin danna K'iran Dr Husaina yana fara ringing ba jimawa ta dauka tana jin an dauka ta karawa kunne Fanna. Dr Fanna cikin kuka tace "Dr ki yi saurin zuwa ceton rai Dan Allah ki hanzarta".
Daga can bangari ta ce "subbahanallah Dr Fanna ya aka yi?".
"Dr Husaina ba lokaci kawai ki kamo hanya na shiga cs amma na kasa na fito".
"Ok gani nan ma ina B Ward na zo duba wani patient ɗina.
Ta kashe wayan ko minta daya ba a yi ba ta fado office din da saurinta.
Fanna ta ce "ga Zainab ku tafi sauran nursing din suna ciki. Husaina ba ta tsaya b'ata lokacin ba ta fita Zainab ta bi bayanta, Dr Fanna ta kasa zaune ta kasa tsaye sai safa da marwa take a cikin office daga karshe ma bakin Theaterroom din ta je inda yan'uwan Alhaji Abdulsamad suke amma duk ta fisu fita hayyaci shiko Alhaji Abdulsamad tunda ya tsugunna ya maida kansa k'asa bai sake d'agowa ba.
Ba a fi mintuna 30 ba wata nursin ta bito da yaron a hannu da sauri Aisha ta mek'e tana k'arasowa inda take tana mek'a hannu girgiza mata kai nurse din tayi tace "Uwar yaron tun kafin a fara mata aiki ta ce idan muka ciro mu ba wa Dr Fanna."
Duk suka bita da kallon mamaki nursing ta yi inda Dr Fanna take a tsaye kamar an dasa ta ta mek'a mata yaron tayi Dr Fanna jiki na rawa ta karbi yaron tana cewa
"Ita uwar yaron fa yatake?"
Shiru nursing din tayi tana sa hannu cikin aljihunta taciro wani takaddu
"tace gashi tace a baki wannan, a ba wa mijinta wannan"
Fanna ba ta karbi takardun ba tace "Na ce miki ya ita uwar yaron?"
Ajiyar zuciya nursing ta yi cikin harshe turanci ta ce
"ba zan iya cemiki lafiya ba dan gaskiya tayi bleeding sosai..."
Abdulsamad Bai bari ta k'arasa ba ya meke da sauri yana cewa "what!!!" Haɗe da yi hanyan theates room din a zabure, da sauri Alhaji Abdulraham da Abdulmajid suka kama shi cikin wani irin sanyin murya ya ce
"brother ku bar ni na shiga na ga halin da Halima take ciki idan na rasa ta za ku rasa ni bro Dan Allah ku barni kar su fito da ita su ce ta mutu idan nashiga zance kar tamin haka na san tana Sona ba za ta tafi ta bar ni ba. Dan Allah ku bar ni. Da k'er suka ja shi suka fita da shi a falon wata babbar mace wanda da gani ita ce mahaifiyar su Alhaji Abdulsamad Hajja ta meke tana cewa
"Ke bani jikana na gan shi shi ne jikan fari magajin gida wannan nawa ne ko duka ne an ce ka dauki na fari" .
Ba ta sa hannu ta karbi yaron a hannu Dr Fanna da ba ta san ma tanayi ba ciki wani iri gudu ta fad'a d'akin theater din har sun gama dinkin amma suna tsaye a kanta nauran gwajin numfashi suke gyara mata amma ba alaman zai yi aiki a hankali Fanna ta karasa inda Halima take a kwance ta sa hannunta a bayan wuyanta tana laluman jijiyar bayan wuyan nata ta tsanya yatsunta biyu a daidai inda ta san za ta samu jijiyar wanda ko da mutum suma ya yi to za a samu wannan jijiyar tana harbawa idan ya daina to tabbas rai ya tafi ciki wani irin zafi ta cakumi Dr Husaina tana cewa "Why she didn't breathing?
Na ce me ya sa ba ta nunfashi? Halima kar ki min haka me yasa za ki mutu ba tare da kin gayamin dalilin da yasa muka kamu da soyayyar juna lokaci k'ank'ani? Cikin watanni tara na san ki amma ina jin ki kamar wata ɓangare na rayuwata"
Sauran nursing din ne suka kama ta suka fita da ita tana tirjewa.
Sosai family 3brothers suka ji rashin Halima dan yariyar kirki ce har hajja da ba wani damuwa tayi da ita ba ta ji rashi musamman ma oga Abdulsamad ba karamin wahala a kasha ba kafin a samo kansa ya fara magana shi ma da kyar ake jin maganan nasa wanda yawanci ma idan ya ga Nasir jaririnsa yake yi. Dr Fanna kam kullum tana hanyar gidan idan za ta tafi wajen aiki sai ta biya ta gan shi, idan ta tashi sai ta biya kullum da kuka take fita tana so ta ce a ba ta yaron amma tasan bata isa ta fara ba saboda Hajja ta kasa ta tsare.
Gobe ne za a yi sadakar arba'in din Halima duk suna zaune a babban falo akan dining table ana breakfast idon Hajja ne ya yi wani irin cikiwa da kwalla da ta d'aga kai ta kalli yaran nata Abdulmajid Abdulraham matan su zaune agefinsu sai Abdulsamad ne kawai shi kadai ba matarsa tana tausaya masa musamman idan ta tuna a rana daya ta haifesu sunyi karatu lokaci daya sunyi aure lokaci daya amma shi ga shi tasa matar ta mutu, ta goge kwallan idonta ta sauke idonta akan Amina matar Abdulraham wanda ita ma ko yau ko gobe tasake kallon Aisha matar Abdulmajid ita ma da cikin wata biyar da dan kwanaki ahankali ta ce "Allah Ya raba ku lafiya shi ne fatana Allah Ya raya min NASURUDDEEN".
Cikin sanyin murya suka ce Amin shiko Abdulsamad bai yi magana ba sai kawai ya kai hannu kan kujeran gefinsa wanda wajen zaman Halima ne
Hajja ta ce" kar ka damu Abdulsamad za a samu wacce za ta zauna a kai cikin kwanan nan".
Abdulmajid ya ce
"Hajja ai ansamu ma ya kamata ya cika wa matarsa alk'awarin ya auri zabin da ta masa Dr Fanna tana da kirki sosai".
BY
AYSHA GALADIMA
[4/8, 1:47 PM] Batul Adam Jattako: *FURUCINA NE*
*NA*
*BATUL ADAM JATTKO*
```Marubuciyar```
*DAMA TA*
*AMFANIN SOYAYYA*
```NOW```
*FURRUCINA NE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
*Page 1*
" Please Madam kar ki damu in sha Allah za ki shiga lfy ki fito lfy mu wannan asbitin aikinmu ba ya samun matsala kin ji? Ki kwantar da hankalinki don kwanciyar hankalinki shi zai ba wa aikinmu karfin gwiwa kin ga a yau ma mata 2 na yi wa Theater nan da sati za ki ji kamar ba ke aka yiwa ba sai de ki sa d'anki a gaba kina kallon sa ki ci kaji ki ci ragon suna".
Dr Fanna ta k'are maganan tana mata murmushi
Hajiya Halima ta yi murmushi cikin azaban ciwo ta ce "Dr ba wani Dan Adam da ya isa guje wa kaddararsa a jikina nake jin ba zan rayu da abin da zan haifa ba, amma don Allah Dr Fanna ina neman alfarma a wajenki dan Allah idan Allah Ya sa ban tashi ba ki rike min d'ana amana kar ya yi maraici yanda ni na yi kuma ina son ki auri Addulsamad mijina ni ban san asalina ba an ce wai hatsari mota muka yi da Babana shi ya yi loosing memory wanda har yanzu bai dawo hayyacinsa ba iya sunansa kaɗai ya sani yake iya fada kullum idan na ce masa Baba ina ne gidanmu su waye danginmu ba ya magana sai de ya ce *Nasuru* ni kuma fuskata ta b'aci aka canza min wata dan da banma san asalin fuskata ta da ba
a gidan su Abdulsamad na samu kaina kuma shi ya zama mijina. Ba wahalar da ban yi ba wajen neman dangina ga shi har ina shirin barin duniya ban san ni wacece ba, ban san dangina ba. Babana bai dawo hayyacinsa ba kuma motan da muka yi accident da shi ance ya kone ba asamu wani bayanai a ciki ba. Ina tausaya wa abin da yake cikina don shi ma na san zai yi rayuwa cikin rashin uwa duk da yana da nagatarcen uba kamar Abdulsamad. Ki ceci rayiwan d'ana ta hanyar auren ubansa dan idan na san a hannunki na bar shi ba ni da sauran damuwa, Dr Fanna kina da tausayi da amana duk da ban san halinki ba, amma ki min alk'awarin za ki auri Addulsamad yana da kirki haka danginsa ma suna da kirki amma hankalina ya fi kwanciya dake"
Juyawa ta yi ta kalli inda mijin nata yake da ganin yanda ya hade fuska ka san ba ya son maganganun da take yi.
Murmushi ta yi ta sake damk'e hannusa ta ce " Ya Abdul na san ba ka son wannan maganganun nawa amma na rasa me ya sa nake yin su nima. Kuma na san ka amince za ka auri Fanna ko da ina raye ne ina son ka dauki Fanna a matsayin Halima ka ga kai ma ka sha cewa muna yanayi da ita. Abdulsamad ka yafemin idan da gaske ne scanning din da akamin namiji ne abinda zan Haifa kasa masa sunan Babana *NASURUDDEEN* idan macece Halima dan Allah ka ce wa dukkan danginka su yafenin, idan Babana ya warke ka ce masa ya yafe min. Ina son sa haka ina son mahaifiyata idan ka ganta ka ce na rayu da son ganinta Abdul Ina SON KA INA SON KA , INA SON KA AURI FANNA SHI NE FANSAR SOYYYAR DA NA MAKA YA ABDULSAMAD ka yafemin"
Cikin rikicewar murya da tsorata da al'amuran nata ya ce
" Halima amma mun gama duk wannan maganganun tun a gida ko? Da kin bari an fara aikin nan da yanzu an gama ma."
Dr Fanna fita ta yi dan wani irin kuka ta ji yana shirin kwace mata da sauri wata Nurse ta bi bayanta
ta ce
"Dr idan ta k'ara wasu minutes za a iya samun matsala fa".
Ficewa ta yi a Theaterroom gabadaya ta yi office dinta nurse Zainab na bin bayanta. Daukan wayanta ta yi akan Table amma ya kubce zai fadi da sauri Zainab ta tare ta ce" Dr wa za a kira miki".
Cikin kuka ta ce "Dr Husaina ko Dr Hafsa".
Zainab ta yi saurin danna K'iran Dr Husaina yana fara ringing ba jimawa ta dauka tana jin an dauka ta karawa kunne Fanna. Dr Fanna cikin kuka tace "Dr ki yi saurin zuwa ceton rai Dan Allah ki hanzarta".
Daga can bangari ta ce "subbahanallah Dr Fanna ya aka yi?".
"Dr Husaina ba lokaci kawai ki kamo hanya na shiga cs amma na kasa na fito".
"Ok gani nan ma ina B Ward na zo duba wani patient ɗina.
Ta kashe wayan ko minta daya ba a yi ba ta fado office din da saurinta.
Fanna ta ce "ga Zainab ku tafi sauran nursing din suna ciki. Husaina ba ta tsaya b'ata lokacin ba ta fita Zainab ta bi bayanta, Dr Fanna ta kasa zaune ta kasa tsaye sai safa da marwa take a cikin office daga karshe ma bakin Theaterroom din ta je inda yan'uwan Alhaji Abdulsamad suke amma duk ta fisu fita hayyaci shiko Alhaji Abdulsamad tunda ya tsugunna ya maida kansa k'asa bai sake d'agowa ba.
Ba a fi mintuna 30 ba wata nursin ta bito da yaron a hannu da sauri Aisha ta mek'e tana k'arasowa inda take tana mek'a hannu girgiza mata kai nurse din tayi tace "Uwar yaron tun kafin a fara mata aiki ta ce idan muka ciro mu ba wa Dr Fanna."
Duk suka bita da kallon mamaki nursing ta yi inda Dr Fanna take a tsaye kamar an dasa ta ta mek'a mata yaron tayi Dr Fanna jiki na rawa ta karbi yaron tana cewa
"Ita uwar yaron fa yatake?"
Shiru nursing din tayi tana sa hannu cikin aljihunta taciro wani takaddu
"tace gashi tace a baki wannan, a ba wa mijinta wannan"
Fanna ba ta karbi takardun ba tace "Na ce miki ya ita uwar yaron?"
Ajiyar zuciya nursing ta yi cikin harshe turanci ta ce
"ba zan iya cemiki lafiya ba dan gaskiya tayi bleeding sosai..."
Abdulsamad Bai bari ta k'arasa ba ya meke da sauri yana cewa "what!!!" Haɗe da yi hanyan theates room din a zabure, da sauri Alhaji Abdulraham da Abdulmajid suka kama shi cikin wani irin sanyin murya ya ce
"brother ku bar ni na shiga na ga halin da Halima take ciki idan na rasa ta za ku rasa ni bro Dan Allah ku barni kar su fito da ita su ce ta mutu idan nashiga zance kar tamin haka na san tana Sona ba za ta tafi ta bar ni ba. Dan Allah ku bar ni. Da k'er suka ja shi suka fita da shi a falon wata babbar mace wanda da gani ita ce mahaifiyar su Alhaji Abdulsamad Hajja ta meke tana cewa
"Ke bani jikana na gan shi shi ne jikan fari magajin gida wannan nawa ne ko duka ne an ce ka dauki na fari" .
Ba ta sa hannu ta karbi yaron a hannu Dr Fanna da ba ta san ma tanayi ba ciki wani iri gudu ta fad'a d'akin theater din har sun gama dinkin amma suna tsaye a kanta nauran gwajin numfashi suke gyara mata amma ba alaman zai yi aiki a hankali Fanna ta karasa inda Halima take a kwance ta sa hannunta a bayan wuyanta tana laluman jijiyar bayan wuyan nata ta tsanya yatsunta biyu a daidai inda ta san za ta samu jijiyar wanda ko da mutum suma ya yi to za a samu wannan jijiyar tana harbawa idan ya daina to tabbas rai ya tafi ciki wani irin zafi ta cakumi Dr Husaina tana cewa "Why she didn't breathing?
Na ce me ya sa ba ta nunfashi? Halima kar ki min haka me yasa za ki mutu ba tare da kin gayamin dalilin da yasa muka kamu da soyayyar juna lokaci k'ank'ani? Cikin watanni tara na san ki amma ina jin ki kamar wata ɓangare na rayuwata"
Sauran nursing din ne suka kama ta suka fita da ita tana tirjewa.
Sosai family 3brothers suka ji rashin Halima dan yariyar kirki ce har hajja da ba wani damuwa tayi da ita ba ta ji rashi musamman ma oga Abdulsamad ba karamin wahala a kasha ba kafin a samo kansa ya fara magana shi ma da kyar ake jin maganan nasa wanda yawanci ma idan ya ga Nasir jaririnsa yake yi. Dr Fanna kam kullum tana hanyar gidan idan za ta tafi wajen aiki sai ta biya ta gan shi, idan ta tashi sai ta biya kullum da kuka take fita tana so ta ce a ba ta yaron amma tasan bata isa ta fara ba saboda Hajja ta kasa ta tsare.
Gobe ne za a yi sadakar arba'in din Halima duk suna zaune a babban falo akan dining table ana breakfast idon Hajja ne ya yi wani irin cikiwa da kwalla da ta d'aga kai ta kalli yaran nata Abdulmajid Abdulraham matan su zaune agefinsu sai Abdulsamad ne kawai shi kadai ba matarsa tana tausaya masa musamman idan ta tuna a rana daya ta haifesu sunyi karatu lokaci daya sunyi aure lokaci daya amma shi ga shi tasa matar ta mutu, ta goge kwallan idonta ta sauke idonta akan Amina matar Abdulraham wanda ita ma ko yau ko gobe tasake kallon Aisha matar Abdulmajid ita ma da cikin wata biyar da dan kwanaki ahankali ta ce "Allah Ya raba ku lafiya shi ne fatana Allah Ya raya min NASURUDDEEN".
Cikin sanyin murya suka ce Amin shiko Abdulsamad bai yi magana ba sai kawai ya kai hannu kan kujeran gefinsa wanda wajen zaman Halima ne
Hajja ta ce" kar ka damu Abdulsamad za a samu wacce za ta zauna a kai cikin kwanan nan".
Abdulmajid ya ce
"Hajja ai ansamu ma ya kamata ya cika wa matarsa alk'awarin ya auri zabin da ta masa Dr Fanna tana da kirki sosai".