Sashe 79
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsab deeni dake zaune yana sauraron bayanin fk yayi masa kallon baka da hankali 'cikin sarkamewar zuciya da rashin tsoro tare da jin zafi furuncinsa deeni yace baza,a takaimaka mata ba.
Yacigaba , wannan bazanr yarinyar da bata da tarbiyya zan dauki nauyin karatunta" yarinyar da kwata kwata batasan me ake Kira da respect ba kana kallon yadda ko kallon mutunci bamu isheta ba ,Ni wlh haushi ma kabani da naga yadda ka tsaya kana kallonta tare da zuzuta wani wai kyau gareta ko me mtssss yaja tsaki .
fk ya kwashe da wata uwar dariya matsalata da kai kennan idan baka son mutun ,wlh har naji yarinyar tabani tausayi .
Mtssss deeni ya sake jan tsaki .
Tabaka tausayi ko to ka dauki nauyin karatunta man ,Ai kaima Naga kana da karfin dazaka iya yin Hakan.
Fk numfasa tare cewa waneni wannan Sai Ku manya ..nan dai suka bar zance nabla suka shiga abinda yakawo fk.
Wasa wasa rayuwar deeni gabadaya tasoma canzawa 'acikin yan watanni nan.
rabonshi daya samu natsuwa da farinciki har ya manta tun kafin zuwan nablah gidan.
Dan duk sanda zai hadu da yarinyar Sai yanayinsa ya sauya hakan ma ko 'cikin baccinsa ita yake ganin zaune a gefen tare da wasu kyawawan yara tana Miko masa" masu tsantsar kyawu sosai har kagara yake gari ya waye ya daura idanunshi akanta .yanzu kam yasoma gasgata tunaninsa na mayya ce yarinyar idan kuwa ba Haka bane to 'tana da alaka da mutane boye.😍😍
Sannu ahankali sule direbansa ke jansa har xuwa , unguwar gatan kowa dake iyanu - paja .
Nisa kadan da gidan da oga deeni yabashi address sule yayi parking ahankali tare da juyowa baya yace may gida mun iso Ga gidan can ya karasa fadar Haka yana nunawa deeni gidan da yatsansa .
Deeni dake hakemce a bayan mota ya sake gyara zamansa yana karewa gidan da sule direbansa ya Nuna masa .
,tsawon lokaci deeni ya dauka yana kallon gaban gidan tare da Allah wadai da wannan aure da zaiyi.
yanzu irin gidan da zai nemi aure kennan gabadaya kofar gidan a rushe yake bbu wata ishashiyar katanga Sai dan kwanun da,aka zagaye shi dashi tsabar babu . Gabadaya unguwar a hargitse take bbu kyan Gani .
Ahankali kalaman umminsa ke dawo dashi 'cikin duniyar tunaninsa yayinda natsuwarsa ke kokarin shirin barin jikinsa domin gabadaya tunaninsa ya ta'alaka ne da yadda zai nemi auren yarinyar a gurin iyayenta. Yanzu shi wani irin aure zaiyi ?Anya kuwa zai iya auren .
Tunda sule direba yayi mgnrsa ta karshe Bai sake yunkurin cewa uffan ba Dan gudun maseefar ogan nasa ,a sukwane sule yaji sautin muryarsa 'cikin kunnenshi fita kayo min sallama da may gidan iya abinda deeni ya fada kennan yaja bakinsa yayi dif...
Sule ya kashe motar Tare da barin AC motar a kunne ,ya fito yana aikin raba Idanu ta inda zaiga yaron aike .
unguwar shr... sakamakon ruwan saman da,a kwana ana sulawa ,jifa jifa mutane ke wucewa Sai da sule Bai yi dacen samu Wanda zai aika 'cikin gidan ba .
dan Haka ya koma ya jingine jikinsa ajikin mota yana addu'ar kar Allah Yasa oga ya fusata har zuwa sanda zai samu dan aike .
Fitowar wani kyakyawan dattijo ne daga gidan yasa sule jin farinciki a ransa yayinda hankalinsa ya kwanta 💯.
Dattijon dake kokarin gefta shi yana faman xuba fada ,sule ya karaso da sauri Tare yi masa sallama yana kokarin tsugunawa dattijon yayi saurin Miko masa hannu suyi musabaha.
suka gaisa sule Na tmbyrsa ,dan Allah baba may gidan daka fito daga 'cikin sa nake nema , dattijon ya saki murmushi Tare cewa Ai nine may gidan .
Sule yayi murmushi yace yauwa daman may gidana ne yake son ganinka yana 'cikin wacce motar dattijon yabi hannun sule da kallo galleleyar motar dake parke nisa kadan dashi yabi da kallo.
Yace to to yaro bbu komai kana iya sanar may gidan naka Gani .
Sule ya juya 'cike da natsuwa ya sanar da deeni ,dake hakemce abayan mota ya ware kafafunsa yana jiran tsammani .
Ce masa yakaraso nan .
Sule sake koma yasanar da dattijon.
, dattijon Bai wani damuba yakarasa kai tsaye har inda motar take sule bude masa sashen da deeni yake ahankali idanun deeni suka sauka akan mutumin dayake kallo yanzu a gabansa tamkar an tsaga kara da yarinyar dake zaune a gidansa .
Dattijon ya Mikowa deeni hannun domin su gaisa deeni ba Dan son ranshi ba ya bashi hannun Sai dai fuskasa a dan sake ba yabo ba fallasa .
Yace idan bazaka damu ba kana iya shigowa daga ciki magana ce may mahimmanci takawo gareka .
Dattijon yace bbu wata damuwa yashigo mator batare da an rufe ba Sai da deeni ya numfasa zai mgn sai km yayi shr 'yana may toshe hancinsa da hanky sakamakon wani wari kwata daya bugu yayi nasarar shiga hancinsa .ganin Haka Yasa dattijon janyo kofar motar ya kulle .sannan DEENI yasa samu damar soma mgn.
abinda yakawo gareka Naga wata yarinyarka ne Ina son ka aura min ita bisa sharadin deeni yasa hannunshi yajanwo wata yar karamar jaka may shake da kudi , ya bude zan mallaka maka fiyye da wannan kudin ..
dattijon daya Ga jiya km yaga yau ya kalli kudi masu tarin yawa sannan ya dago ya kalli deeni yana murmushi .
Kwata kwata kasa dauke idanunshi tsohon yayi daga kallon DEENI Sai ma nazarinsa da yake .
Kusan minti goma yana nazarinsa har DEENI ya tsargu kansa sannan dattijon yace yaro kennan wacce daga 'cikin yaran nawa kake so da aure kafin aje ga mgnr kudi.
bbu wata shakka ko tsoro deeni yace nablah....
dattijon yace garama datazama nablah ce Yar albarka duk da inajin haushinta a raina amman hakan ba zai sa nakasa ji dadi aurar maka daita ba .
Deeni ya sauke naunauyen ajiyar zuciya jin abinda tsohon yace hakan ya tabbatar wa kansa samunta bbu wani shamaki sai dai yayi mamakin yadda dattijon yace yana Jin haushin diyarsa ta 'cikin .
Dattijon yacigaba Sai dai ita wannan yarinyar da kake magana akanta bata nan , asalima ban san inda take ba ahalin yanzu ,deeni numfasa sannan yace wannan ba zai zama da wata damuwa ba muddin ka amince zaka bani aurenta.
,nima tafiyace a gabana zuwa wata kasa ,dan Haka auren kawai nake da bukata a daura inyaso idan Na dawo daga tafiyar sai ayi bikin kaga itama nasan zuwa lokacin ta dawo .
Dattijon yaji dadi mgnr Sosai daman yana 'ciki da abinda Salmah Tayi masa Na daukar masa yarinya, takai gidan aikatau 'byn yace Bai amince akai masa ita aiki ko Ina ba.
,yanzu hakan ma daya fito daga gidan yana fada.
" shi da Salmah ne yake ce mata ta dawo masa da diyarsa muddin batason bacin ranta , dan shi baya wani bukatar Taje neman kudin karatu yafi son ta zauna agabansa har zuwa sanda zai aurar da abarsa .
Ahankali dattijon ya dawo daga duniyar tunani daya lula yace yaro zuwa yaushe kennan kake son auren nata .
Deeni yace idan zai yiwu ayanzu Ma zan fi so Haka dattijon yace may zai hana yiwar hakan wannan Ai abune may sauki tunda Sai ka dawo daga wata uwa duniya za'a yi bikin .
Deeni yayi shr kawai yana kallon dattijon dake zaune Kusa dashi yana kokarin amince masa batare da yasan ko shi waye ba .
'Cikin mintina da basu fi talatin ba mlm salisu ya nemo aminnansa guda hudu na nan kusa da cikon shi biyar .
Sai deeni da sule aka daura auren nabeela salisu gulunbe da nasuruldeeni aliyu khaliyal bisa Ga sadaki naira duba dari cassssssssssss. Wanda sule yakasance wakilin deeni yayinda wani aminin mlm salisu din ya zama wakilin nablah .
Sule yaji mamakin wannan auren daka daura abu kmr a al,mara to daman ogansa aure zaiyi batare da sanin kowa , to wannan wani irin aure ne Haka .
Byn angama daurin auren deeni ya mikowa mlm salisu jakar kudin amman mlm salisu yaki kabar sai ma cewa da yayi nasuru ka rike kudinka domin bbu abinda zanyi dashi .
duk da bansaka km bansan daga inda kazo neman auren diyata ba Haka kawai naji Na amince nabaka auren nablah Ni kawai abinda nake bukata daga gareka shine ,idan Allah Yasa kadawo daga tafiyar dazakayi lfy kasadani Ga danginka amman bazan karbi kudinka ba .
Wani irin kunyar dattijon ne yakama DEENI yaji tamkar kasa ta bude ya netsina ciki dan kwata kwata baiyin tunanin dattijon zaiki amsar irin wannan kudin ba .a wannan zamanin da ake ciki, na kaka nakayin.
da wuya kasamu irin dattijon duk da alamun bbu dayake hangowa atattar dashi muhalinsa kadai yaisa ya tabbatar wa mutun yadda yake gudanar da rayuwarsa.
Haka kawai deeni yasamu kanshi da kiran dattijon da baba ... dan Allah karkayi min Haka kar kace baza karba kudin nan ba
Da farko nayi tunanin bazaka amincemin da aurenta bane 'cikin wannan lokacin danafi bukata shiyasa kaji na daura sharadi akai .
Amman yanzu dattakonka gareni yafi karfin wannan kudin .
dan Haka har ga Allah Na baka wannan kudin idan ma kana bukatar wasu zan karaka maka ..
mlm salisu yace Sam bazai karba sai wani abokin mlm salisu din yasa baki sannan yasa hannu ya amshi jakar kudin Tare da sanyawa deeni albarka .
daman km yana da bukatarsu. Sukayi sallama da zumar Sai Allah Ya dawo dashi ..
Mlm salisu Yashiga gidansa cike da murna yana duban Salmah da nurat Sai mahafiyarsu dake zaune suna tattaunawa akan batun nablah din .
Yakarasa shigowa yana murmushi Tare da ajiye musu jakar kudi a gabansu ya zuge.
Kudin suka bayayyana bbu Wanda Bai ji tsoron ganin kudin ba sbd tsabar yawansu .
Mlm salisu yace
Ku duba kuga ikon Allah sanadin diyata nabla Yar albarka Na samesu suka shiga dubansa da alamun tmby a saman fuskokinsu .
, yacigaba yanzu nan Na daurawa nablah aure da wani mutumin kirki dayazo neman aurenta km shiya bani wannan kudaden da kuke Gani .
mahaiyarsu saratu wacce suke Kira mama tace wacce nabeela kake mgnr ka daurawa aure .
Yacigaba , wannan bazanr yarinyar da bata da tarbiyya zan dauki nauyin karatunta" yarinyar da kwata kwata batasan me ake Kira da respect ba kana kallon yadda ko kallon mutunci bamu isheta ba ,Ni wlh haushi ma kabani da naga yadda ka tsaya kana kallonta tare da zuzuta wani wai kyau gareta ko me mtssss yaja tsaki .
fk ya kwashe da wata uwar dariya matsalata da kai kennan idan baka son mutun ,wlh har naji yarinyar tabani tausayi .
Mtssss deeni ya sake jan tsaki .
Tabaka tausayi ko to ka dauki nauyin karatunta man ,Ai kaima Naga kana da karfin dazaka iya yin Hakan.
Fk numfasa tare cewa waneni wannan Sai Ku manya ..nan dai suka bar zance nabla suka shiga abinda yakawo fk.
Wasa wasa rayuwar deeni gabadaya tasoma canzawa 'acikin yan watanni nan.
rabonshi daya samu natsuwa da farinciki har ya manta tun kafin zuwan nablah gidan.
Dan duk sanda zai hadu da yarinyar Sai yanayinsa ya sauya hakan ma ko 'cikin baccinsa ita yake ganin zaune a gefen tare da wasu kyawawan yara tana Miko masa" masu tsantsar kyawu sosai har kagara yake gari ya waye ya daura idanunshi akanta .yanzu kam yasoma gasgata tunaninsa na mayya ce yarinyar idan kuwa ba Haka bane to 'tana da alaka da mutane boye.😍😍
Sannu ahankali sule direbansa ke jansa har xuwa , unguwar gatan kowa dake iyanu - paja .
Nisa kadan da gidan da oga deeni yabashi address sule yayi parking ahankali tare da juyowa baya yace may gida mun iso Ga gidan can ya karasa fadar Haka yana nunawa deeni gidan da yatsansa .
Deeni dake hakemce a bayan mota ya sake gyara zamansa yana karewa gidan da sule direbansa ya Nuna masa .
,tsawon lokaci deeni ya dauka yana kallon gaban gidan tare da Allah wadai da wannan aure da zaiyi.
yanzu irin gidan da zai nemi aure kennan gabadaya kofar gidan a rushe yake bbu wata ishashiyar katanga Sai dan kwanun da,aka zagaye shi dashi tsabar babu . Gabadaya unguwar a hargitse take bbu kyan Gani .
Ahankali kalaman umminsa ke dawo dashi 'cikin duniyar tunaninsa yayinda natsuwarsa ke kokarin shirin barin jikinsa domin gabadaya tunaninsa ya ta'alaka ne da yadda zai nemi auren yarinyar a gurin iyayenta. Yanzu shi wani irin aure zaiyi ?Anya kuwa zai iya auren .
Tunda sule direba yayi mgnrsa ta karshe Bai sake yunkurin cewa uffan ba Dan gudun maseefar ogan nasa ,a sukwane sule yaji sautin muryarsa 'cikin kunnenshi fita kayo min sallama da may gidan iya abinda deeni ya fada kennan yaja bakinsa yayi dif...
Sule ya kashe motar Tare da barin AC motar a kunne ,ya fito yana aikin raba Idanu ta inda zaiga yaron aike .
unguwar shr... sakamakon ruwan saman da,a kwana ana sulawa ,jifa jifa mutane ke wucewa Sai da sule Bai yi dacen samu Wanda zai aika 'cikin gidan ba .
dan Haka ya koma ya jingine jikinsa ajikin mota yana addu'ar kar Allah Yasa oga ya fusata har zuwa sanda zai samu dan aike .
Fitowar wani kyakyawan dattijo ne daga gidan yasa sule jin farinciki a ransa yayinda hankalinsa ya kwanta 💯.
Dattijon dake kokarin gefta shi yana faman xuba fada ,sule ya karaso da sauri Tare yi masa sallama yana kokarin tsugunawa dattijon yayi saurin Miko masa hannu suyi musabaha.
suka gaisa sule Na tmbyrsa ,dan Allah baba may gidan daka fito daga 'cikin sa nake nema , dattijon ya saki murmushi Tare cewa Ai nine may gidan .
Sule yayi murmushi yace yauwa daman may gidana ne yake son ganinka yana 'cikin wacce motar dattijon yabi hannun sule da kallo galleleyar motar dake parke nisa kadan dashi yabi da kallo.
Yace to to yaro bbu komai kana iya sanar may gidan naka Gani .
Sule ya juya 'cike da natsuwa ya sanar da deeni ,dake hakemce abayan mota ya ware kafafunsa yana jiran tsammani .
Ce masa yakaraso nan .
Sule sake koma yasanar da dattijon.
, dattijon Bai wani damuba yakarasa kai tsaye har inda motar take sule bude masa sashen da deeni yake ahankali idanun deeni suka sauka akan mutumin dayake kallo yanzu a gabansa tamkar an tsaga kara da yarinyar dake zaune a gidansa .
Dattijon ya Mikowa deeni hannun domin su gaisa deeni ba Dan son ranshi ba ya bashi hannun Sai dai fuskasa a dan sake ba yabo ba fallasa .
Yace idan bazaka damu ba kana iya shigowa daga ciki magana ce may mahimmanci takawo gareka .
Dattijon yace bbu wata damuwa yashigo mator batare da an rufe ba Sai da deeni ya numfasa zai mgn sai km yayi shr 'yana may toshe hancinsa da hanky sakamakon wani wari kwata daya bugu yayi nasarar shiga hancinsa .ganin Haka Yasa dattijon janyo kofar motar ya kulle .sannan DEENI yasa samu damar soma mgn.
abinda yakawo gareka Naga wata yarinyarka ne Ina son ka aura min ita bisa sharadin deeni yasa hannunshi yajanwo wata yar karamar jaka may shake da kudi , ya bude zan mallaka maka fiyye da wannan kudin ..
dattijon daya Ga jiya km yaga yau ya kalli kudi masu tarin yawa sannan ya dago ya kalli deeni yana murmushi .
Kwata kwata kasa dauke idanunshi tsohon yayi daga kallon DEENI Sai ma nazarinsa da yake .
Kusan minti goma yana nazarinsa har DEENI ya tsargu kansa sannan dattijon yace yaro kennan wacce daga 'cikin yaran nawa kake so da aure kafin aje ga mgnr kudi.
bbu wata shakka ko tsoro deeni yace nablah....
dattijon yace garama datazama nablah ce Yar albarka duk da inajin haushinta a raina amman hakan ba zai sa nakasa ji dadi aurar maka daita ba .
Deeni ya sauke naunauyen ajiyar zuciya jin abinda tsohon yace hakan ya tabbatar wa kansa samunta bbu wani shamaki sai dai yayi mamakin yadda dattijon yace yana Jin haushin diyarsa ta 'cikin .
Dattijon yacigaba Sai dai ita wannan yarinyar da kake magana akanta bata nan , asalima ban san inda take ba ahalin yanzu ,deeni numfasa sannan yace wannan ba zai zama da wata damuwa ba muddin ka amince zaka bani aurenta.
,nima tafiyace a gabana zuwa wata kasa ,dan Haka auren kawai nake da bukata a daura inyaso idan Na dawo daga tafiyar sai ayi bikin kaga itama nasan zuwa lokacin ta dawo .
Dattijon yaji dadi mgnr Sosai daman yana 'ciki da abinda Salmah Tayi masa Na daukar masa yarinya, takai gidan aikatau 'byn yace Bai amince akai masa ita aiki ko Ina ba.
,yanzu hakan ma daya fito daga gidan yana fada.
" shi da Salmah ne yake ce mata ta dawo masa da diyarsa muddin batason bacin ranta , dan shi baya wani bukatar Taje neman kudin karatu yafi son ta zauna agabansa har zuwa sanda zai aurar da abarsa .
Ahankali dattijon ya dawo daga duniyar tunani daya lula yace yaro zuwa yaushe kennan kake son auren nata .
Deeni yace idan zai yiwu ayanzu Ma zan fi so Haka dattijon yace may zai hana yiwar hakan wannan Ai abune may sauki tunda Sai ka dawo daga wata uwa duniya za'a yi bikin .
Deeni yayi shr kawai yana kallon dattijon dake zaune Kusa dashi yana kokarin amince masa batare da yasan ko shi waye ba .
'Cikin mintina da basu fi talatin ba mlm salisu ya nemo aminnansa guda hudu na nan kusa da cikon shi biyar .
Sai deeni da sule aka daura auren nabeela salisu gulunbe da nasuruldeeni aliyu khaliyal bisa Ga sadaki naira duba dari cassssssssssss. Wanda sule yakasance wakilin deeni yayinda wani aminin mlm salisu din ya zama wakilin nablah .
Sule yaji mamakin wannan auren daka daura abu kmr a al,mara to daman ogansa aure zaiyi batare da sanin kowa , to wannan wani irin aure ne Haka .
Byn angama daurin auren deeni ya mikowa mlm salisu jakar kudin amman mlm salisu yaki kabar sai ma cewa da yayi nasuru ka rike kudinka domin bbu abinda zanyi dashi .
duk da bansaka km bansan daga inda kazo neman auren diyata ba Haka kawai naji Na amince nabaka auren nablah Ni kawai abinda nake bukata daga gareka shine ,idan Allah Yasa kadawo daga tafiyar dazakayi lfy kasadani Ga danginka amman bazan karbi kudinka ba .
Wani irin kunyar dattijon ne yakama DEENI yaji tamkar kasa ta bude ya netsina ciki dan kwata kwata baiyin tunanin dattijon zaiki amsar irin wannan kudin ba .a wannan zamanin da ake ciki, na kaka nakayin.
da wuya kasamu irin dattijon duk da alamun bbu dayake hangowa atattar dashi muhalinsa kadai yaisa ya tabbatar wa mutun yadda yake gudanar da rayuwarsa.
Haka kawai deeni yasamu kanshi da kiran dattijon da baba ... dan Allah karkayi min Haka kar kace baza karba kudin nan ba
Da farko nayi tunanin bazaka amincemin da aurenta bane 'cikin wannan lokacin danafi bukata shiyasa kaji na daura sharadi akai .
Amman yanzu dattakonka gareni yafi karfin wannan kudin .
dan Haka har ga Allah Na baka wannan kudin idan ma kana bukatar wasu zan karaka maka ..
mlm salisu yace Sam bazai karba sai wani abokin mlm salisu din yasa baki sannan yasa hannu ya amshi jakar kudin Tare da sanyawa deeni albarka .
daman km yana da bukatarsu. Sukayi sallama da zumar Sai Allah Ya dawo dashi ..
Mlm salisu Yashiga gidansa cike da murna yana duban Salmah da nurat Sai mahafiyarsu dake zaune suna tattaunawa akan batun nablah din .
Yakarasa shigowa yana murmushi Tare da ajiye musu jakar kudi a gabansu ya zuge.
Kudin suka bayayyana bbu Wanda Bai ji tsoron ganin kudin ba sbd tsabar yawansu .
Mlm salisu yace
Ku duba kuga ikon Allah sanadin diyata nabla Yar albarka Na samesu suka shiga dubansa da alamun tmby a saman fuskokinsu .
, yacigaba yanzu nan Na daurawa nablah aure da wani mutumin kirki dayazo neman aurenta km shiya bani wannan kudaden da kuke Gani .
mahaiyarsu saratu wacce suke Kira mama tace wacce nabeela kake mgnr ka daurawa aure .