← Book details Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 35 OF 149

Sashe 35

Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

, , ita dai batace masa komai ba say ma hakuri data tacigaba bashi .
, dan Allah Yaya kar kamin haka kabarni zuwa byn suna na koma .
,gobe ne sunan fa.
,anki abar ki' idan ma kika sa wasa ,sunan ma ba zakizo ba gabadaya naga abinda zai faru.

,kawai ya kashe wayarsa batare da tsaya jin abinda zatace ba .

Sosai take kuka har takaraso ta mikawa Ummi wayar duk da ta dan goge hawayen fuskarta hakan bai hana Ummi ganewa ba .
,ta tambayeta tace bbu komai ,haka dai zakice bbu komai kiyi ta zama da abu acikin har yazo yamiki illa.

,ta zauna tare dayin shr sure Maryam ma sudan ga sauyi a tare daita Amman bbu wanda ya damu da tmbyrta ,suka cigaba da hirar su sama sama .

Shr kawai tayi zaune a gurin yayinda ta dinga jin wani abu nataso mata a kahon zuciya, tasa hannu ta dafe kirjinta tare da runtse idanunta gam cigaba abin yayi da taso mata .
gabadaya cikinta ya aushine ,bakinta yacika da miya ,wani irin amai taji yana taso mata ,da gudu tayi bathroom din dake manne a main parlour .
Ako ta dinga Kwara amai ba kaukautawa tare da rike cikinta .
Aman ta dinga kwarawa tamkar zata amayo da kayan cikinta . gabadayansu suka gigice sukayo kanta sunata mata sannu.
Maryam ce tayi dakin Ummi dan ta sanar mata.
Wani yunkurin amai ta sake yi ,dai dai lokacin da deeni ya sawo kanshi cikin gidan
,da sauri ya karasa shigowa duk da bai san takamaiman wakeyin amain ba.
,suna ganinsa suka dare gabadaya ,ga mamakinsa zeenat ya hangota durkushe Sai amai take Kwara gabadaya ta galaibaita jikinta yayi week ,atare suka yo kanta shi da Ummi kusan ma yariga Ummi karasowa bakin kofar bayin yana kallonta har lokacin amai take
say dai ga , dukkanin ,alamun bbu wani wadataccen abinci acikinta .

Ahankali ya durkusa a gabanta ya dafa kafadarta yana mata sannu.
,zaman dirshan tayi a bakin kofar tana mayar da numfashi .
Ta fashe da kuka da ,tare da jingina jikin bangon .ruwa ya dibo ya wanke mata bakinta da fuskarta .

ganin haka yasa Ummi juyawa takoma dakinta tare yin addu'ar Allah ya inganta musu , daman ita tun wancen zuwan nata datayi gidan nasu ,take ma zeenat din kallon may ciki.

Zeenat duk tarasa inda zatasa kanta taji dadi.
km har lokacin su samiha na sunki tafiya , ahankali deeni ya juyo inda suke tsaye cirko cirko suna kallon shi da zeenat din .
,muryarsa zafafe Yace tsayuwar uban me kukewa mutane ,yan iskan banza kawai yarinya tana mai anrasa wanda zai taimaka mata ,duk kunzo kun rufeta kuna kokarin kasheta.
,Ai tunin suka gigice suka soma tattara inasu Ina su ,subar gidan .
Yaja tsaki ya km maida kansa kan matarsa .

Juye juye kaiwa take tana kuka tare da kiran sunan Ummi .
ya fizgota tare da daka mata tsawa kina hauka ne ?

ko kallonsa batayi batayi ahankali tasoma rarrafawa tafito daga bathroom din ta zauna kan kujera ta jingina kanta tacigaba da kuka tana mayar da numfashi.

ya Mike ya dawo kusa daita yana kallonta yasa hannushi zai dafata ta Mike da sauri Ta km shige bathroom ta durkusa tashiga kwara wani amai ,jikinta har wani rawa yake.
lokaci daya jikinta ya dauki zafi ya riketa yana mata sannu ta langwabe masa tasoma kokarin mikewa ya rikota.
Yace Ina zaki? gurin Ummi zani .
,say km ta fada kansa wayyo kwanciya zanyi na gaji yaya ..
Ya dagota ya wanke mata baki da jikinta ,ya dauke cak yayi dakin Ummi ,daita.

Ummi ,ta dinga jero mata sannu .....
, mikowa Ummi hannuta take alamun tazo gareta.

,Ummi takarasa ta zauna kusa daita ta kamo hannuta cikin nata.
,sannu zeenat .ya jiki
Ahankali zeenat ta lumshe idanunta ,cikin sanyi murya yadda deeni bazai ji abinda zata fadawa ummin ba.

Tace ,ummin dan Allah karki bari Yaya deeni ya tafi dani gida ,take gaban Ummi yashiga dukan uku uku.
,itama ummi cikin muryata kasa kasa tace wani abun yake miki agidan ta girgiza kai.
wlh baya min komai sbd sunan shemah ne.
,say lokacin gaban Ummi yabar faduwa dayake .
tace shikennan ta Mike tabar dakin ,shi km deeni ya dawo inda Ummi ta tashi.
,daukarta yayi ya zaunar daita akan cinyarsa ,ya hada fuskarshi da tata waje daya ido cikin ido suke kallon juna , zeenat ....yakira sunan da wata irin murya ta wacce tayi nasarar kashe mata jiki ,ta amsa da Na'...am ....my hrt.

sunan data kirashi dashi yayi mishi dadi Sosai har yasa shi yi murmushi wanda har dimple dinsa ya lotsa .
Idanunsa ya zuba mata yana sake kallon kwayar idanunta .
Yace Me kika sanarwa first lov wanda ni kika kasa sanar min after ol ma
meke damunki kika dinga kwara irin wannan amai ?
Ta girgiza masa kai kawai alamun bbu komai .
Yace yanzu yakike jin jikin naki.
da kyar ta iya bude bakinta tace daidai nake jina.
say abunda ba'a rasa ba .
,yace kinci abinci ma kuwa?
,tayi murmushin karfin hali ,tareda cewa naci doya dazu itace ma ta dinga tasomin .
Amman Tunda na amayar daita naji ,daidai.

, Yace ok ki shirya mu wuce gidanmu ko ..
ba mutsu tace masa to tasoma kokarin mikewa yace bi ahankali fa .

Tsab ta shirya abunta kmr bbu abinda ta shuka .
, parlour'n kasa , Suka tadda Ummi a zaune tana kallon labarai a CNN.
'ahankali Ummi ta dago tana kallonsu ,Ina zuwa haka km .
,sukayi suru suru dukkansu suna duban Ummi dake zaune.
say ma deeni ne yayi karfin hali cewa gida zamu .
gidan lfy zaku byn kana kallon yarinta badata da lfy shine ,zaka wani ce gida.

Ba gida ba tukun runbu zaku dan Allah ni kyalle min yarinta takara samun natsuwa .
,Yaya da naci haka idan zaka iya kadawo jibi ka tafi daita.
DEENI yaji tamkar kasa ta tsage yashige cikin Dan tsabar kunya da takaici abinda Ummi tamasa ,.

Take 'ya Gane setup , ne kawai aka masa dan kar zeenat din tabishi .
dan haka ya dinga kallon zeenat din tare da hararar ta .

Da sauri tace Allah Yaya ni bbu ruwa acikin ,mu wuce kawai abunmu .
da hannushi ya katseta ,karki dama kiyi zamanki kawai basai kin bini ba ya juya.
,tabi bayansa da hanzari zata bishi.
Ummi takira sunnanta ke zeenat dawo nan ahankali tasoma girgizawa Ummi kai tamkar wata kadangaruwa.

Wai ,bada ke nake ba inji cewar Ummi ,jikinta a sabule ta dawo kusa da Ummi .
ta zauna ,duk jikinta yayi mata sanyi .
Ummi tace kima saki jikinki ki manta dashi ,ki daina wani dar dar .

,ke wai har yanzu baki bar jin tsoransa ? Zeenat Ta zubawa Ummi ido kawai tana kallonta ,Ummi tace kin tsareni da idanu .
, zeenat tace Ai kece Ummi da wani abu.
Aa ba haka yakama kiyi masa ba.
.ni dana so ki lallabaminshi ya Amince da kanshi Shi kika tunzarashi .
Ummi ta saki baki Aa ba tunzarashi nayi ba kashe shi nayi .

,wawiya kawai kicigaba da jin tsoronsa say ya kwashe miki hanjin ciki tare da manna miki hauka .

Dan haka Zeenat din tayi shr ,dan gsky bataji dadin abinda tayi masa ba .

ahankali ummi ta dinga janta da hira har dai zeenat din ta saki jikinta sosai suka shiga hirarsu .
Har shadayan dare , zeenat tasoma gyangyadi Ummi tace suje su kwanta .

Kwance take akan gadon Ummi .hankalinta kwance take sharar bacci ba matsi ba takurar oga deeni ,yau daya taji salama , har taso ta makara tashin asuba sai da Ummi tayi da gaske tukun ta mkie .

Washegari ranar suna yaro yaci sunan mahaifin deeni ,wato aliyu .

Deeni yaji dadin sosai da karar da faruk yayi masa .dan haka takardar gida sukutun deeni yabawa bby kusan shi yayi komai na suna har raguna sunan yaron da kaya akwati goma sha biyu , ,hatta Holl din da,akayi taron suna shi yakama Amman ita kwata kwata batasani ba dan ko kiranta baiyi ba .

Har Washegari suna deeni bai nemeta ba irin shariyar dayayi mata , ya dameta, yaushe rabon ,daya shareta irin haka .datasani tasoma yi gashi angama suna mijinta na fushi daita.
Tayi zugun har Ummi taso ta harbo jirginta .
Dan sai data tmbyrta alahan tunanin wannan mijin naki kike ? zeenat tayi murmushi tare da wauancewa haba dai Ummi,tunani km .
Tap jikina ne kwata na
ke jin yana min nauyi .
Ummi tace ya day kamata kuga likita .

Daren ranar sam takasa runtsawa zeenat tayi abin mamaki gabadaya ,kewar mijinta ce ta addabi ruhi da gangar jikinta .
ta dinga jin alamun hannushi yana yawo aka dukiyar fulaninta , hatta kashim turarensa tana jinshi tsam ajikinta .
,takoina ta juya ,mijinta take Gani ,idan ta runtse idanunta km shi take Gani yana make love daita .

A zubara ta Mike zaune ,tana kankame da jikinta .
tamkar may jin rawar sanyi.
Ummi data ji motsenta yaki karewa ,ta dan juya tana dubanta tare da cewa tace lfyrki kuwa .
,a sanyaye zeenat Yace lfy lau Ummi ? Ummi tace to me ya hanaki bacci?

Tace mafarki nayi ummi ,.
Ummi ta tabe baki to kiyi addu'a ki komai.

tace to tayi addu'ar kmr yadda Ummi tace ahalin ita tasan ba wani marfarki tayi ba.
,tsabar jarabar DEENI ya saba mata daita kedamunta .

haka ta koma ta kwanta ta dinga juyi da mutsmutsun , Amman bacci sam ya gagara daukarta har asuba bata samu ta runsa ba.
km bata daina jin hannushi na kai kawo. jikinta ba .

,
[5/7, 4:05 PM] ‪+234 818 621 2985‬: 💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗

AYSHA A BAGUDO

Page 41

Da kyar zeenat tasamu ta tashi tayi sallah takoma ta kwanta cike da kewar mijinta.

ta kudindine jikinta cikin bargo sakamakon sanyi sanyi data keji .
kamkame jikinta tayi waje daya,tana jin dama sukasance tare ,wani irin feeling dinsa take jin yana tasoma mata.
' har wani rawa rawa jikinta yake .
Chapter 35 · 0% Book details