Sashe 134
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Muhammad an sakashi koyon aiki kaniknci Kamal km ya tafi gurin aikinsa Ok Allah Ya taimaka .
nuratu taje ta kawowa aunty Salma ruwa me tsanyi da sauran abincin dayayi saura sannan suka shiga hirar duniya awa daya tayi a zaune kafin daga baya suka shige kuryar dakin mahaifiyarsu suna cigaba da zantawa duk akan dawowar nablah gida da zarar ummi ta dawo ,wanda alokaci basu da masaniyar dawowar ummi din tunda bata Kira aunty Salma ta sanar mata ba ..'.
cikin hk suka jiyo muryar mlm salisu yana doka sallama yana kiran sunan nuratu ...nuratu gaban aunty Salma ya fadi wayyo Allah mama nashiga ukuna Ga baba nan ..
wai nuratu kina Ina ne hk nake ta faman kiranki ?
Nuratu ta fito da gudu ta tsaya a 'bakin kofa Gani baba Na kokarin shigawa ciki , Ina singilotocin danace ki wanke min?
shagwabe fuska tayi sannan tace shi nake son wankewa yanzu maza ki kokarta ki wanke min banida Na saka km zuwa anjima Ina son shiga 'cikin apapa .
to aima baka bani kudin sabulo ba yasaka hannushi 'cikin aljihun gaban rigarsa ya ciro dari biyu ya Mika mata yana kokari sanya kanshi 'cikin dagon parlour gida yana kiran sunan mama itama ta fito 'cikin sanyi jiki ta tsaya abakin dokin kofa dan kada yasamu damar shiga dakinta ungo wannan kisamu abinda kika dafamana daddare ya mikamata odindin dubu daya sannan yakarasa dakinsa . wanda xuwa lokacin Salma dake daskare 'cikin dakin mama kadan ya rage zuciyarta bata buga ba tsabar frigice. tana jin ya shiga dakinsa ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana goge gumin dake tsaftsafo mata .
mama ta zuba mata idanunta kema Salma ke maida hankali gurin dawowar yarinya nan .
nan kusa kindai San halin mahaifinku sarai bakara min aikinsa bane yabiki har gidanki ya tara miki jama'a.
nima wlh abinda nake fargaba kennan mama shiyasa kullun nake addu'a .
Saratu mlm salisu ya kwallawa mama Kira ta sake fitowa suka cikaro dashi zai shigo dakin ya'akayi ne baban Salma ?
Sai naji wata murya tamkar ta Salma a gidan nan ..?
Salma km a gidan nan ? yaushe rabon Salma da zuwa gidan tun zuwanta Na karshe dakayi mata korar kare ai bata sake zuwa ba .
bakuwa mukayi kawar nuratu ce tazo mlm salisu yayi Jim yana tunani da bin dakin da kallo shifa yasan muryar Salma fiyarsa ya jiyo sama sama koda yashigo gidan ma yaji ,yace shikennan tare da juyawa jikinsa sanye Yayi tsakar gida da babbar Riga ajikinsa da alamun wanka zai shiga ya tsaya yana gyara sajen fuskarsa .
Ki hanzarta barin gidan Salma kafin ya fito Daga wanka ya tara miki mutane to mama Salma ta Mike tsaye da hanzarta tana gyara zanin jikinta itama nuratu ta Mike tsaye tare da fitowa tana Yan dube dubenta taga abinda baban Nasu yake .
yauwa nuratu miko min singlet guda biyu Na wanke yanzu kya wanke min sauran Daga baya ,gaban nuratu ya fadi rassss dan tasan halin wanki babansu dadewa yake Bai gama ba.
ta juya da sauri jikinta Na rawa mama aunty Salma kinji wai wanki baba zai yi km yanzu ta fadi hk fuskarta tattare da damuwa gaban Salma yashiga dukan uku uku ta dafe kirjinta dan girma Allah ?
Wlh hk yace kinga shiryawarki kawai kiyi tafiyarki ba lallai bane ya Ganeki ,ince har safa kika saka inji cewar mama ? Salma ta gyada mata kanta batare datace komai ba oya maza ki wuce abinki Kin dai San halin wankisa bakarewa yake ba idan ma yaga dama zai iya cewa zai wankensu duka yanzu ...
Sautin muryarsa suka ji Wanda ya sake hautsina zuciyar aunty Salma wai Me kike yi ne har yanzu nuratu ?
Gani nan zuwa baba su nake son daukowa ta dauka da sauri ta bar dakin jikinta Na nuna alamun rashin gsky koda ta Mika masa kayan ma ta juya bynta yabi da kallo sannan ya girgiza Kai ya jika singlet din 'cikin ruwa, Yacigaba da abinda yake ..
Aunty Salmah tayi kmr zata fito ta sake komawa cikin dakin da sauri ganin inda mahaifinta ke facing. Wayyohhhyyy mama wlh tsoro nake ji bazan iya fita ba.
..Kai Kai Salma wlh kincika abin haushi sai kin bari babanku yagane halin da ake ciki wlh nima ki jawo min a tsamamin tsaraba daman kullun sai ya zageni cewar da hadin bakina akaje tsiyar masa da 'ya' idan baki bar rawar jikin nan ba fa zai iya ganewa wlh da kyar aunty Salma tayi karfin halin sake fitowa gabanta Na faduwa nuratu Na gabanta tana dan janta da hira tamkar wata kawata da gaske kirki damu zanzo miki dashi duk sanda zanzo gidanku, yayinda km mama ke bayanta tana ce mata to maimuna angode kigaida gida muryar aunty Salma har rawa take gurin amsawa .
ta gefta mahaifinta kadan taji Yayi gyaran murya ta tsaya cak jikinta Na wani irin kirrrrrrma nuratu ki siyo min hypo da kudin hannuki to baba inji nuratu wani irin ajiyar zuciya aunty Salma ta sauke jin abinda yace suka karasa ficewa Daga tsakar gida gabadaya har 'bakin kofar dagon zauren gidan mama takaita sannan ta juyo 'cikin gidan tana dauke plate din abincin da Aunty Salmah taci ..
Mlm salisu yaja numfashinsa yana duban mama wlh saratu yarinya nan data fita yanzu sak Salmata, gsky yanayinsu yaxo daya sosai .
Mama tace uhmmmm ,kawai dai dan kasata a ranka ne shiyasa har kaga hk shr kawai Yayi batare da ya sake cewa komai ba ita km ta dauki buta tashige bandaki tana jin jina hali irin Na mijinta..
Har 'bakin jection din gatankowa nuratu ta Kai aunty Salma suna hirar babansu suna dry har sai dataga aunty Salma tashiga motar ishodi sannan ta kama hanyar komawa gida ...
Rigingine nablah ke zaune a dakinta hannuta a saman fuskarta tana tunani duniya yayinda jikinta ke sanye da riga da zani Na atamfa English me ABC . Sosai tayi zurfi har batasan sanda bacci yayi nasarar dauketa ba . Zeenat dake zaune Kusa da ummi suna hira da kallo ta Kai idanunta kan agogon dake manne da jikin bangon parlour karfe biyar ta wuce.
bataga alamun saukowar nablah daura musu abincin dare ba.
ta Mike tsaye ahankali tana yatsina fuska ummi ta dubenta tana ya dai mamana ?
Murmushi ta sakarwa ummi bbu komai ummina zanje nakira yarinya nan ne tazo ta daura mana girkin dare naga alamun bata niyar saukowa .
ummi tayi shr can km ta nunfasha kana tace kibari laraba tazo takirata man , bari kawai naje ummi.. akwai abinda zan dauko a dakina Na sama takarasa fadar hkn tana juyawa ahankali tasoma tafiya tana girgiza jiki tana juyawa ummi tashiga addu'a acikin zuciyata Allah Yasa idanuta suGane mata abinda dade take son kasancewarsa.
Kai tsaye dakin nablah zeenat ta nufa tare da bude dakin 'cikin isa da takama ido hudu tayi da abin mamaki da ban tsoro dan karamin 'cikin jikin nablah dayayi mata dan kurcici dashi taci karo dashi .
dasssssssss gaban ya yanke yashiga faduwa har yana duka uku uku .
da hanzarinta takarasa shigowa dakin sosai tana sake bin 'cikin da wani irin kallo .
ciki take ganin a jikin yarinya nan ko me ?
Tasa hannuta ta murza idanunta ta sake budesu fesss still the same thing take Gani ..
ta kwallara wata irin gigitacciyar kara wanda ya farkar da nablah daga naunauyen baccin dayayi nasarar dauketa tayi wall da shanyayyun idanunta ta budesu tana kallon zeenat tsaye a gabanta tana zaro idanu.
da sauri tasoma kokarin Mikewa tsaye tana janyo hijab dinta domin suturta jikinta .
da hannu zeenat ta dakatar daita alamun kada ta saka ..mamaki zeenat tashiga yi da alajabi ta rike bakinta takasa cewa komai da kyar ta iya bude bakinta gurin furta kalmar ..
Nashiga uku ni muzeenat .. mezangani hk ?
inna lillahi wa inna ilaihi rajiun 'cikin tashin hankali tashiga Kiran sunan ummi da karfi .ummi ta zabura ta Mike zaninta a hannu tayo habyar step da sauri .
a frigice zeenat tace wayyyyyoo nashiga uku dama nasan za'a Rina muryata cike da in ...inna..tace nab..lah.. 'cikin shige zaki haifar min acikin gida.
lallai kuwa zan miki dukan mutuwa tare da antayaki waje.
kije can gurin wanda Yayi miki ciki.
tayi kukan kura zata damkota wuyan nablah...
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Dedicated to
HAUWA A USMAN
( JIDDARH)
Page 95
Kanta ta dago ta kalleshi taga duk ya birkice ya fita haiyacinsa ta hadiye abinda taji ya tasomata ya tsaya mata a kirji. sannan ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tace eh gidansu nace direba yakaita taga iyayenta kmr yadda nayi mata alkwarin .Amman
ummi Na dauka sai xuwa wani lokaci zata tafi yasoma mgn muryasa cike da zafin zuciya haba first love yazaki bari yarinya ta tafi wannan hargitsartsiyar unguwar tasu me cike da dowatsu alhalin kinsa halin datake ciki yakarasa fadar mgr muryarsa kmr zaiyi kuka .
Da kake wani fushin da daukar zabi akan yarinyar mutane .
diyata ce nablah ko taka?
Yadda kake tunanin kana son "dan" dazata haifa maka .
itama hk iyayenta suke sonta km suke bukatar ganinta kusa dasu dan hk kmr yadda nace maka nasa direba ya ka ita gida .
ahankali jikinsa Yayi mugun sanyi zuciyarsa tashiga harbawa da sauri da sauri ya runtse rikitattun idanunshi gam yana jin Babu dadi acikin ranshi ..
tare da kamo lips dinsa na kasa yasoma cizawa da karfi can ya bude idanunshi ya zubawa ummi dake zaune bisa gado tana kallon yaninyasa da nazarinsa .
Muryarsa a sarke yace first love to meyasa kika.
kwaso kayanta ?
Nakwashe km nayi hakane domin Na tabbatar da abinda nake zarge akanka deeni .
Wai meyasa Ku maza bakwa iya dannar xuciyarku akan abinda kuke so?
deeni tun ranar dana dawo daga india Na dira Daga airport Na tabbatar da ka kamu da matsanancin mugun son yarinyar nan nablah so km bana wasa ba , sosai ka nitse 'cikin kogin sonta .
" deeni kafi son yarinyar nan fiyye da zeenat sannan km kana yiwa yarinyar nan wani irin mahaukacin so .
nuratu taje ta kawowa aunty Salma ruwa me tsanyi da sauran abincin dayayi saura sannan suka shiga hirar duniya awa daya tayi a zaune kafin daga baya suka shige kuryar dakin mahaifiyarsu suna cigaba da zantawa duk akan dawowar nablah gida da zarar ummi ta dawo ,wanda alokaci basu da masaniyar dawowar ummi din tunda bata Kira aunty Salma ta sanar mata ba ..'.
cikin hk suka jiyo muryar mlm salisu yana doka sallama yana kiran sunan nuratu ...nuratu gaban aunty Salma ya fadi wayyo Allah mama nashiga ukuna Ga baba nan ..
wai nuratu kina Ina ne hk nake ta faman kiranki ?
Nuratu ta fito da gudu ta tsaya a 'bakin kofa Gani baba Na kokarin shigawa ciki , Ina singilotocin danace ki wanke min?
shagwabe fuska tayi sannan tace shi nake son wankewa yanzu maza ki kokarta ki wanke min banida Na saka km zuwa anjima Ina son shiga 'cikin apapa .
to aima baka bani kudin sabulo ba yasaka hannushi 'cikin aljihun gaban rigarsa ya ciro dari biyu ya Mika mata yana kokari sanya kanshi 'cikin dagon parlour gida yana kiran sunan mama itama ta fito 'cikin sanyi jiki ta tsaya abakin dokin kofa dan kada yasamu damar shiga dakinta ungo wannan kisamu abinda kika dafamana daddare ya mikamata odindin dubu daya sannan yakarasa dakinsa . wanda xuwa lokacin Salma dake daskare 'cikin dakin mama kadan ya rage zuciyarta bata buga ba tsabar frigice. tana jin ya shiga dakinsa ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana goge gumin dake tsaftsafo mata .
mama ta zuba mata idanunta kema Salma ke maida hankali gurin dawowar yarinya nan .
nan kusa kindai San halin mahaifinku sarai bakara min aikinsa bane yabiki har gidanki ya tara miki jama'a.
nima wlh abinda nake fargaba kennan mama shiyasa kullun nake addu'a .
Saratu mlm salisu ya kwallawa mama Kira ta sake fitowa suka cikaro dashi zai shigo dakin ya'akayi ne baban Salma ?
Sai naji wata murya tamkar ta Salma a gidan nan ..?
Salma km a gidan nan ? yaushe rabon Salma da zuwa gidan tun zuwanta Na karshe dakayi mata korar kare ai bata sake zuwa ba .
bakuwa mukayi kawar nuratu ce tazo mlm salisu yayi Jim yana tunani da bin dakin da kallo shifa yasan muryar Salma fiyarsa ya jiyo sama sama koda yashigo gidan ma yaji ,yace shikennan tare da juyawa jikinsa sanye Yayi tsakar gida da babbar Riga ajikinsa da alamun wanka zai shiga ya tsaya yana gyara sajen fuskarsa .
Ki hanzarta barin gidan Salma kafin ya fito Daga wanka ya tara miki mutane to mama Salma ta Mike tsaye da hanzarta tana gyara zanin jikinta itama nuratu ta Mike tsaye tare da fitowa tana Yan dube dubenta taga abinda baban Nasu yake .
yauwa nuratu miko min singlet guda biyu Na wanke yanzu kya wanke min sauran Daga baya ,gaban nuratu ya fadi rassss dan tasan halin wanki babansu dadewa yake Bai gama ba.
ta juya da sauri jikinta Na rawa mama aunty Salma kinji wai wanki baba zai yi km yanzu ta fadi hk fuskarta tattare da damuwa gaban Salma yashiga dukan uku uku ta dafe kirjinta dan girma Allah ?
Wlh hk yace kinga shiryawarki kawai kiyi tafiyarki ba lallai bane ya Ganeki ,ince har safa kika saka inji cewar mama ? Salma ta gyada mata kanta batare datace komai ba oya maza ki wuce abinki Kin dai San halin wankisa bakarewa yake ba idan ma yaga dama zai iya cewa zai wankensu duka yanzu ...
Sautin muryarsa suka ji Wanda ya sake hautsina zuciyar aunty Salma wai Me kike yi ne har yanzu nuratu ?
Gani nan zuwa baba su nake son daukowa ta dauka da sauri ta bar dakin jikinta Na nuna alamun rashin gsky koda ta Mika masa kayan ma ta juya bynta yabi da kallo sannan ya girgiza Kai ya jika singlet din 'cikin ruwa, Yacigaba da abinda yake ..
Aunty Salmah tayi kmr zata fito ta sake komawa cikin dakin da sauri ganin inda mahaifinta ke facing. Wayyohhhyyy mama wlh tsoro nake ji bazan iya fita ba.
..Kai Kai Salma wlh kincika abin haushi sai kin bari babanku yagane halin da ake ciki wlh nima ki jawo min a tsamamin tsaraba daman kullun sai ya zageni cewar da hadin bakina akaje tsiyar masa da 'ya' idan baki bar rawar jikin nan ba fa zai iya ganewa wlh da kyar aunty Salma tayi karfin halin sake fitowa gabanta Na faduwa nuratu Na gabanta tana dan janta da hira tamkar wata kawata da gaske kirki damu zanzo miki dashi duk sanda zanzo gidanku, yayinda km mama ke bayanta tana ce mata to maimuna angode kigaida gida muryar aunty Salma har rawa take gurin amsawa .
ta gefta mahaifinta kadan taji Yayi gyaran murya ta tsaya cak jikinta Na wani irin kirrrrrrma nuratu ki siyo min hypo da kudin hannuki to baba inji nuratu wani irin ajiyar zuciya aunty Salma ta sauke jin abinda yace suka karasa ficewa Daga tsakar gida gabadaya har 'bakin kofar dagon zauren gidan mama takaita sannan ta juyo 'cikin gidan tana dauke plate din abincin da Aunty Salmah taci ..
Mlm salisu yaja numfashinsa yana duban mama wlh saratu yarinya nan data fita yanzu sak Salmata, gsky yanayinsu yaxo daya sosai .
Mama tace uhmmmm ,kawai dai dan kasata a ranka ne shiyasa har kaga hk shr kawai Yayi batare da ya sake cewa komai ba ita km ta dauki buta tashige bandaki tana jin jina hali irin Na mijinta..
Har 'bakin jection din gatankowa nuratu ta Kai aunty Salma suna hirar babansu suna dry har sai dataga aunty Salma tashiga motar ishodi sannan ta kama hanyar komawa gida ...
Rigingine nablah ke zaune a dakinta hannuta a saman fuskarta tana tunani duniya yayinda jikinta ke sanye da riga da zani Na atamfa English me ABC . Sosai tayi zurfi har batasan sanda bacci yayi nasarar dauketa ba . Zeenat dake zaune Kusa da ummi suna hira da kallo ta Kai idanunta kan agogon dake manne da jikin bangon parlour karfe biyar ta wuce.
bataga alamun saukowar nablah daura musu abincin dare ba.
ta Mike tsaye ahankali tana yatsina fuska ummi ta dubenta tana ya dai mamana ?
Murmushi ta sakarwa ummi bbu komai ummina zanje nakira yarinya nan ne tazo ta daura mana girkin dare naga alamun bata niyar saukowa .
ummi tayi shr can km ta nunfasha kana tace kibari laraba tazo takirata man , bari kawai naje ummi.. akwai abinda zan dauko a dakina Na sama takarasa fadar hkn tana juyawa ahankali tasoma tafiya tana girgiza jiki tana juyawa ummi tashiga addu'a acikin zuciyata Allah Yasa idanuta suGane mata abinda dade take son kasancewarsa.
Kai tsaye dakin nablah zeenat ta nufa tare da bude dakin 'cikin isa da takama ido hudu tayi da abin mamaki da ban tsoro dan karamin 'cikin jikin nablah dayayi mata dan kurcici dashi taci karo dashi .
dasssssssss gaban ya yanke yashiga faduwa har yana duka uku uku .
da hanzarinta takarasa shigowa dakin sosai tana sake bin 'cikin da wani irin kallo .
ciki take ganin a jikin yarinya nan ko me ?
Tasa hannuta ta murza idanunta ta sake budesu fesss still the same thing take Gani ..
ta kwallara wata irin gigitacciyar kara wanda ya farkar da nablah daga naunauyen baccin dayayi nasarar dauketa tayi wall da shanyayyun idanunta ta budesu tana kallon zeenat tsaye a gabanta tana zaro idanu.
da sauri tasoma kokarin Mikewa tsaye tana janyo hijab dinta domin suturta jikinta .
da hannu zeenat ta dakatar daita alamun kada ta saka ..mamaki zeenat tashiga yi da alajabi ta rike bakinta takasa cewa komai da kyar ta iya bude bakinta gurin furta kalmar ..
Nashiga uku ni muzeenat .. mezangani hk ?
inna lillahi wa inna ilaihi rajiun 'cikin tashin hankali tashiga Kiran sunan ummi da karfi .ummi ta zabura ta Mike zaninta a hannu tayo habyar step da sauri .
a frigice zeenat tace wayyyyyoo nashiga uku dama nasan za'a Rina muryata cike da in ...inna..tace nab..lah.. 'cikin shige zaki haifar min acikin gida.
lallai kuwa zan miki dukan mutuwa tare da antayaki waje.
kije can gurin wanda Yayi miki ciki.
tayi kukan kura zata damkota wuyan nablah...
MMN SUDAIS CE
💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Dedicated to
HAUWA A USMAN
( JIDDARH)
Page 95
Kanta ta dago ta kalleshi taga duk ya birkice ya fita haiyacinsa ta hadiye abinda taji ya tasomata ya tsaya mata a kirji. sannan ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tace eh gidansu nace direba yakaita taga iyayenta kmr yadda nayi mata alkwarin .Amman
ummi Na dauka sai xuwa wani lokaci zata tafi yasoma mgn muryasa cike da zafin zuciya haba first love yazaki bari yarinya ta tafi wannan hargitsartsiyar unguwar tasu me cike da dowatsu alhalin kinsa halin datake ciki yakarasa fadar mgr muryarsa kmr zaiyi kuka .
Da kake wani fushin da daukar zabi akan yarinyar mutane .
diyata ce nablah ko taka?
Yadda kake tunanin kana son "dan" dazata haifa maka .
itama hk iyayenta suke sonta km suke bukatar ganinta kusa dasu dan hk kmr yadda nace maka nasa direba ya ka ita gida .
ahankali jikinsa Yayi mugun sanyi zuciyarsa tashiga harbawa da sauri da sauri ya runtse rikitattun idanunshi gam yana jin Babu dadi acikin ranshi ..
tare da kamo lips dinsa na kasa yasoma cizawa da karfi can ya bude idanunshi ya zubawa ummi dake zaune bisa gado tana kallon yaninyasa da nazarinsa .
Muryarsa a sarke yace first love to meyasa kika.
kwaso kayanta ?
Nakwashe km nayi hakane domin Na tabbatar da abinda nake zarge akanka deeni .
Wai meyasa Ku maza bakwa iya dannar xuciyarku akan abinda kuke so?
deeni tun ranar dana dawo daga india Na dira Daga airport Na tabbatar da ka kamu da matsanancin mugun son yarinyar nan nablah so km bana wasa ba , sosai ka nitse 'cikin kogin sonta .
" deeni kafi son yarinyar nan fiyye da zeenat sannan km kana yiwa yarinyar nan wani irin mahaukacin so .