Sashe 25
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wata irin tsawa ya daka mata take maganar ta makale "tun batakai ga karasa yin ta ba .
wanda hakan yasa ta mike tsaye da sauri batare da tashirya yin hakan ba.
jikinta yacigaba da kirma .
Ahankali ya bude rikitattun idanunshi "kasa kasa yake kallonta ji yake tamkar ya tashi ya shakota" tare da yaryarfa mata maruka" ko zai dan samu ya ragewa kansa tension din daya addabe shi tun shekaranjiya.
amman ina baya ji zai iyayi haka.
kodan "
,sanin halin Umminsa.
yasa muddin yayi haka ranta zai baci ,hakan kadai ne yasashi kasa aiwatar da komai akanta.
idanunshi ya watsa mata yana mai sake kafeta dasu wani irin kwarjini ya sake yi mata wanda hakan shi ya kawo katsewar duk wani kuzarin dake tattare daita .
Muryasa a sarke yace live dis room now before I skater you .Ai Bai kai ga rufe bakinshi ta kwasa "
da sauri ta soma kokarin barin dakin.
Hade da tabe baki a ranta Tace matsefafe banza kawai "anya zan iya daukar wulakancin nan naka kuwa ?
ta fice tana goge gumi duk da ba lokacin zafi bane jikinta sharkaf yake da gumi .
Tana fita ta dinga fidda numfashi sama sama tamkar mai cutar asma.
sai data goge gumin daya cigaba tsatsafo mata sannan ta shiga daki .
Zaune ta samu Ummi. Tana balle magani zata sha .
Ummi tabita da wani irin kallo tace ke km daga ina haka ? Tace yaya DEENi ne yakirani" Ummi tace yashigo ne ta girgiza mata kai" kawai " alamun Eh " to yana ganki duk a frigice kmr wacce tayi gudun tsire ,ko wani abun yayi miki.
zeenat tayi narainarai da idanuwa tace A'a Ba abinda ya min .
Ummi ta sake dubanta hade da tabe baki tace ke kika sani ma idan wani abun yayi miki .
,ba kinki tsayawa waje daya ba, sai wani rawar jiki kike yi akansa dan tsabar sakarci irin naki .
Zeenat dake tsaye tana duban Ummi taji tamkar ta zubda kwalla dan jin takaicin abinda Ummi tace mata .
, Tace to ni yanzu Ummi wani rawar kai nayi km ? tmbyta abu kawai yayi fa.
Tace to me Yace miki ko abinci zai ci zeenat ta sake girgizawa Ummi kai.
, baki da bakin ne da zaki dinga amsa minb da ka. cikin rawar murya zeenat tace Allah Ummi tmbyta kawai yayi.
tmby ce kawai zai saki kiyi hujiga hujiga haka kmr an kwatoki a bakin kura .
Ki sanar dani idan wani abu yayi miki.
Tukun na ma , how many hours dana dawo parlour na iske baki nan . Km nasan tun lokacin Kina dakinsa dubi yadda kike fidda gumi dan Allah .
a sanyaye zeenat din Tace to ni Ummi me kike so nace byn .....
sai km hawaye ya balle mata shar shar.
yasoma bin fuskarta . Tayi saurin tare da
sanya byn hannuta tana goge hawayen wasu na sake silalo mata.
Ummi ta zuba mata idanu kawai tana kallonta tare da nazarinta tabbas tasan duk yadda akayi akwai abinda deeni ,yayi mata .
Amman dan sakarci da kafiya irin tata gashi tski fadar gaskiya.
sai da ummi ta numfasa sannan ,tace meyye km na kuka ke da kika ce ba abinda aka miki .
,bakiyi kuka a can inda aka ritsa ki ba sai a nan ,dan kin rai nani ko..
kasa cewa komai zeenat din tayi illa sanya kai datayi cikin bathroom, tashige abunta tana kuka kasa kasa , abubuwan sun taru sun cakude mata .
goma da ashirin ga rashin samun kulawar DEENi gareta .
ga damuwar Ummi akan ta nacewa DEENI .
cikin dare ma sam kasa bacci tayi .
Sai faman juyi kawai take akan gado tare da tunanin iri iri ta jima kwance batare da bacci yayi nasarar dauketa ba .
Wani tunanin ne yazo gara ta tashi takai kukanta gurin mai duka.
dan haka ta mike cikin sanyi jiki " taje tayo alwala .
sallah nafila ta dingayi ba kaukautawa tare da neman zabbi Allah akan aureta da DEENi.
dan ita kanta tasan zuwa yanzu tabbas tayi kuskuren saurin amincewa da aurensa datayi .
Domin shine musababbabin abinda yasa wulakancinsa ya sake nunkuwa gareta. wanda ita kanta tasan hukuncita abinda yafi dacewa daita kennan .
na saurin amincewa datayi da auren DEENi cikin gaggawa batare da ta neman zabin Allah ba .
hankalinta kan tashi.
a duk sanda ta tuna da maganganu ummi. A Ranta tace anya kuwa bazan hakura da auren nan na DEENi na hutawa rayuwata ba .
wai ace mijin da zaka aura ne" ya zame maka tamkar wani ma'alaikan daukar rai ko wani dodo .
Kuka take sosai tana , addu'a neman Zabin Allah a game da auranta dashi .
darajar nafilar data kwana tana yi ne .
yasa washegari ta tashi sakayau daita cikin nishadi da farinciki "
ba kmr ko wace safiya ba .
duk da bata da wani kuzari da walwala. Amman hakan bai hana jin dadi ba.
kitchen ta nufa kai tsaye dan hada masa breakfast kasancewa weekend ce .
" byn wasu yan mintina ta kamla da komai na break tashirya dining . Cikin haka ummi ta iso parlour ta zauna kan dinning table tana yi mata sannu , murmushi tayi tare da koma kusa ummi ta zauna" ta sheida mata ta gama komai .
tana jinsa yashigo yana gaida ummi fuskasa a daure kmr kullum.
Sanye yake cikin dark blue t shirt da wando jeans . ummi ta amsa masa cike da fara'a ka tashi lfy ya dan saki fuska kadan Yace lfy lau na tashi first lov kujera ya zauna . a tsorace itama zeenat din ta gaishe shi ,ya amsa mata a ciki batare daya kalli inda take ba.
,ummi Tace ya..ya .ayi serve din ka ne ? Ya hade rai yaki yin magana .
da kai fa nake a zubo maka abinci ne ta sake maimaita wa ?
Ya dan dubi ummi a shagwabe Yace bana ci.
ummi ta Gane tmbyrta da tayi masa ce ta hassala shi .
dan haka sake bi takansa ba da kanta ,ta zuba mishi komai da'aka girka ta turo plate din gabansa ,tare da dungure masa kai " gashi nan miskilili sarkin zuciya Yace to ni ta yaya za'a tmbye ni ko zanci abinci " byn ansa zanci din "
ummi tayi murmushinsu irin na manya Tace uhmmmm DEENi kennan halinka sai kai "Allah ya canza maka wannan budadden halin naka " Ameen yace tare da kai spoon bakinsa .
parlour ya dauki shr baka jin motsin komai baya ga karar spoon din zeenat .
juyawa spoon din kawai take takasa kai ko loma daya bakinta sakamakon cika wajen da DEENi yayi" duk da tasan hankalinsa da idanunshi ba'akanta suke ba .
tayi shr ta fada cikin duniyar tunanin abinda ya shafeta km yafi damunta.
Wanda a halin yanzun Bai wuce aurenta da DEENi ba .
domin kuwa tana matukar jin tsoron zama dashi ba dan komai ba sai dan tsoron azabar da zai dinga gana mata a gidansa.
hankalinta kan tashi a duk sanda ta tuna da hakan.
Ahankali Ummi ta ajiye spoon din hannuta tare da zuba mata ido kawai tana binta da kallo tarasa meke damun Brain dinta a cikin kwanakin nan .
kusan minti goma ta dauka tana kallonta batare da ita zeenat din tasani ba .
Zeenat .....ummi takira sunanta a frigice ta juyo tana kallon ummi ,ci abinci abinda ummi ta iya cewa kennan .
DEENi dake zaune haushi kmr ya kashe shi tsaki ya dan ja ,ummi ta juyo bangaren sa Tace lfy kai km ?
Fuskarsa a dakune Yace babu , Sai da taga Ummi ta sake dubeta sannan tasoma cin abincin , shima bawani sosai .
Byn sati biyu
Shirye shiryen bikinsu zeenat aka soma sosai ba kama hannu yaro.
,anshirya komai na al'adar hausa kmr sabbabin dinkuna da gyaran jiki komai km tare akeyi musu ita da shemah km iri daya.
musamman ummi ta dauko kwararriyar mai gyaran jikin daga india domin ta gyara mata tilor diyarta da kyau.
duk wani gata da uwa zata yiwa diyarta "ummi tayiwa zeenat shi .
shima mahaifin zeenat din yayi iya bakin kokarin Sosai .
a nyi kamu amare idan aka feshe su da turare masu dadin kamshi na mutune India wanda duk wacce ummi ta dauko ta gyara zeenat din ce tazo dashi.
Anyi musu murzar lalle da kitso .
amman ansha fama da zeenat gurinyin kitso dan cewa tayi ita sam na attachment ,zatayi .
sai da ummi ta bude mata wuta sosai tare da cewa ,zata sanarwa DEENi tukun ta natsu .
Sau ran kwana biyu daurin aure mutane India suka iso , kusan mutum ashirin maza da mata sosai aka shiga hidimar da ,baki.ummi taji dadi Sosai dan kusan duk shakikanta ne suka zo wanda km shine zuwansu na farko Nigeria idan .
,gabadaya gidan nasu cike yake da baki dan haka ba kasafai zeenat din take zama a part dinsu ba ,tana can gidansu shemah .
Zeenat Tace dan Maryam muje kirani part dinmu ina son naga ummi yau duk banganta ba .
, Maryam Tace gaskiya na gaji da yawa wlh kije kawai . zeenat ta ja saki Tace dan Allah muje kiraki ni yanzu zamudawo.
shemah dake kwance ta mike zaune tace muje na rakaki kinsa halin Maryam da maseefar son jikin tsiya.
, Mikewa sukayi har sun fito sai ga Maryam Tace wlh baza kubarni ni kadai ba , zeenat tace ke km kika sani " idan zaki muje .
Tare , suka nufo part dinsu zeenat.
tafe suke suna hira irin tasu ta amare daga nisa zeenat ta hango motar DEENI parke a kofar part dinsu "daga gefe .
" can baya km motar fk ce sai wata motar daban wanda batasan ko ta waye ba .
wanda hakan yasa ta mike tsaye da sauri batare da tashirya yin hakan ba.
jikinta yacigaba da kirma .
Ahankali ya bude rikitattun idanunshi "kasa kasa yake kallonta ji yake tamkar ya tashi ya shakota" tare da yaryarfa mata maruka" ko zai dan samu ya ragewa kansa tension din daya addabe shi tun shekaranjiya.
amman ina baya ji zai iyayi haka.
kodan "
,sanin halin Umminsa.
yasa muddin yayi haka ranta zai baci ,hakan kadai ne yasashi kasa aiwatar da komai akanta.
idanunshi ya watsa mata yana mai sake kafeta dasu wani irin kwarjini ya sake yi mata wanda hakan shi ya kawo katsewar duk wani kuzarin dake tattare daita .
Muryasa a sarke yace live dis room now before I skater you .Ai Bai kai ga rufe bakinshi ta kwasa "
da sauri ta soma kokarin barin dakin.
Hade da tabe baki a ranta Tace matsefafe banza kawai "anya zan iya daukar wulakancin nan naka kuwa ?
ta fice tana goge gumi duk da ba lokacin zafi bane jikinta sharkaf yake da gumi .
Tana fita ta dinga fidda numfashi sama sama tamkar mai cutar asma.
sai data goge gumin daya cigaba tsatsafo mata sannan ta shiga daki .
Zaune ta samu Ummi. Tana balle magani zata sha .
Ummi tabita da wani irin kallo tace ke km daga ina haka ? Tace yaya DEENi ne yakirani" Ummi tace yashigo ne ta girgiza mata kai" kawai " alamun Eh " to yana ganki duk a frigice kmr wacce tayi gudun tsire ,ko wani abun yayi miki.
zeenat tayi narainarai da idanuwa tace A'a Ba abinda ya min .
Ummi ta sake dubanta hade da tabe baki tace ke kika sani ma idan wani abun yayi miki .
,ba kinki tsayawa waje daya ba, sai wani rawar jiki kike yi akansa dan tsabar sakarci irin naki .
Zeenat dake tsaye tana duban Ummi taji tamkar ta zubda kwalla dan jin takaicin abinda Ummi tace mata .
, Tace to ni yanzu Ummi wani rawar kai nayi km ? tmbyta abu kawai yayi fa.
Tace to me Yace miki ko abinci zai ci zeenat ta sake girgizawa Ummi kai.
, baki da bakin ne da zaki dinga amsa minb da ka. cikin rawar murya zeenat tace Allah Ummi tmbyta kawai yayi.
tmby ce kawai zai saki kiyi hujiga hujiga haka kmr an kwatoki a bakin kura .
Ki sanar dani idan wani abu yayi miki.
Tukun na ma , how many hours dana dawo parlour na iske baki nan . Km nasan tun lokacin Kina dakinsa dubi yadda kike fidda gumi dan Allah .
a sanyaye zeenat din Tace to ni Ummi me kike so nace byn .....
sai km hawaye ya balle mata shar shar.
yasoma bin fuskarta . Tayi saurin tare da
sanya byn hannuta tana goge hawayen wasu na sake silalo mata.
Ummi ta zuba mata idanu kawai tana kallonta tare da nazarinta tabbas tasan duk yadda akayi akwai abinda deeni ,yayi mata .
Amman dan sakarci da kafiya irin tata gashi tski fadar gaskiya.
sai da ummi ta numfasa sannan ,tace meyye km na kuka ke da kika ce ba abinda aka miki .
,bakiyi kuka a can inda aka ritsa ki ba sai a nan ,dan kin rai nani ko..
kasa cewa komai zeenat din tayi illa sanya kai datayi cikin bathroom, tashige abunta tana kuka kasa kasa , abubuwan sun taru sun cakude mata .
goma da ashirin ga rashin samun kulawar DEENi gareta .
ga damuwar Ummi akan ta nacewa DEENI .
cikin dare ma sam kasa bacci tayi .
Sai faman juyi kawai take akan gado tare da tunanin iri iri ta jima kwance batare da bacci yayi nasarar dauketa ba .
Wani tunanin ne yazo gara ta tashi takai kukanta gurin mai duka.
dan haka ta mike cikin sanyi jiki " taje tayo alwala .
sallah nafila ta dingayi ba kaukautawa tare da neman zabbi Allah akan aureta da DEENi.
dan ita kanta tasan zuwa yanzu tabbas tayi kuskuren saurin amincewa da aurensa datayi .
Domin shine musababbabin abinda yasa wulakancinsa ya sake nunkuwa gareta. wanda ita kanta tasan hukuncita abinda yafi dacewa daita kennan .
na saurin amincewa datayi da auren DEENi cikin gaggawa batare da ta neman zabin Allah ba .
hankalinta kan tashi.
a duk sanda ta tuna da maganganu ummi. A Ranta tace anya kuwa bazan hakura da auren nan na DEENi na hutawa rayuwata ba .
wai ace mijin da zaka aura ne" ya zame maka tamkar wani ma'alaikan daukar rai ko wani dodo .
Kuka take sosai tana , addu'a neman Zabin Allah a game da auranta dashi .
darajar nafilar data kwana tana yi ne .
yasa washegari ta tashi sakayau daita cikin nishadi da farinciki "
ba kmr ko wace safiya ba .
duk da bata da wani kuzari da walwala. Amman hakan bai hana jin dadi ba.
kitchen ta nufa kai tsaye dan hada masa breakfast kasancewa weekend ce .
" byn wasu yan mintina ta kamla da komai na break tashirya dining . Cikin haka ummi ta iso parlour ta zauna kan dinning table tana yi mata sannu , murmushi tayi tare da koma kusa ummi ta zauna" ta sheida mata ta gama komai .
tana jinsa yashigo yana gaida ummi fuskasa a daure kmr kullum.
Sanye yake cikin dark blue t shirt da wando jeans . ummi ta amsa masa cike da fara'a ka tashi lfy ya dan saki fuska kadan Yace lfy lau na tashi first lov kujera ya zauna . a tsorace itama zeenat din ta gaishe shi ,ya amsa mata a ciki batare daya kalli inda take ba.
,ummi Tace ya..ya .ayi serve din ka ne ? Ya hade rai yaki yin magana .
da kai fa nake a zubo maka abinci ne ta sake maimaita wa ?
Ya dan dubi ummi a shagwabe Yace bana ci.
ummi ta Gane tmbyrta da tayi masa ce ta hassala shi .
dan haka sake bi takansa ba da kanta ,ta zuba mishi komai da'aka girka ta turo plate din gabansa ,tare da dungure masa kai " gashi nan miskilili sarkin zuciya Yace to ni ta yaya za'a tmbye ni ko zanci abinci " byn ansa zanci din "
ummi tayi murmushinsu irin na manya Tace uhmmmm DEENi kennan halinka sai kai "Allah ya canza maka wannan budadden halin naka " Ameen yace tare da kai spoon bakinsa .
parlour ya dauki shr baka jin motsin komai baya ga karar spoon din zeenat .
juyawa spoon din kawai take takasa kai ko loma daya bakinta sakamakon cika wajen da DEENi yayi" duk da tasan hankalinsa da idanunshi ba'akanta suke ba .
tayi shr ta fada cikin duniyar tunanin abinda ya shafeta km yafi damunta.
Wanda a halin yanzun Bai wuce aurenta da DEENi ba .
domin kuwa tana matukar jin tsoron zama dashi ba dan komai ba sai dan tsoron azabar da zai dinga gana mata a gidansa.
hankalinta kan tashi a duk sanda ta tuna da hakan.
Ahankali Ummi ta ajiye spoon din hannuta tare da zuba mata ido kawai tana binta da kallo tarasa meke damun Brain dinta a cikin kwanakin nan .
kusan minti goma ta dauka tana kallonta batare da ita zeenat din tasani ba .
Zeenat .....ummi takira sunanta a frigice ta juyo tana kallon ummi ,ci abinci abinda ummi ta iya cewa kennan .
DEENi dake zaune haushi kmr ya kashe shi tsaki ya dan ja ,ummi ta juyo bangaren sa Tace lfy kai km ?
Fuskarsa a dakune Yace babu , Sai da taga Ummi ta sake dubeta sannan tasoma cin abincin , shima bawani sosai .
Byn sati biyu
Shirye shiryen bikinsu zeenat aka soma sosai ba kama hannu yaro.
,anshirya komai na al'adar hausa kmr sabbabin dinkuna da gyaran jiki komai km tare akeyi musu ita da shemah km iri daya.
musamman ummi ta dauko kwararriyar mai gyaran jikin daga india domin ta gyara mata tilor diyarta da kyau.
duk wani gata da uwa zata yiwa diyarta "ummi tayiwa zeenat shi .
shima mahaifin zeenat din yayi iya bakin kokarin Sosai .
a nyi kamu amare idan aka feshe su da turare masu dadin kamshi na mutune India wanda duk wacce ummi ta dauko ta gyara zeenat din ce tazo dashi.
Anyi musu murzar lalle da kitso .
amman ansha fama da zeenat gurinyin kitso dan cewa tayi ita sam na attachment ,zatayi .
sai da ummi ta bude mata wuta sosai tare da cewa ,zata sanarwa DEENi tukun ta natsu .
Sau ran kwana biyu daurin aure mutane India suka iso , kusan mutum ashirin maza da mata sosai aka shiga hidimar da ,baki.ummi taji dadi Sosai dan kusan duk shakikanta ne suka zo wanda km shine zuwansu na farko Nigeria idan .
,gabadaya gidan nasu cike yake da baki dan haka ba kasafai zeenat din take zama a part dinsu ba ,tana can gidansu shemah .
Zeenat Tace dan Maryam muje kirani part dinmu ina son naga ummi yau duk banganta ba .
, Maryam Tace gaskiya na gaji da yawa wlh kije kawai . zeenat ta ja saki Tace dan Allah muje kiraki ni yanzu zamudawo.
shemah dake kwance ta mike zaune tace muje na rakaki kinsa halin Maryam da maseefar son jikin tsiya.
, Mikewa sukayi har sun fito sai ga Maryam Tace wlh baza kubarni ni kadai ba , zeenat tace ke km kika sani " idan zaki muje .
Tare , suka nufo part dinsu zeenat.
tafe suke suna hira irin tasu ta amare daga nisa zeenat ta hango motar DEENI parke a kofar part dinsu "daga gefe .
" can baya km motar fk ce sai wata motar daban wanda batasan ko ta waye ba .