Sashe 148
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
narkewa tayi sosai ajikinshi , zanyi komai my hrt matukar yaran zasu zamo nawa Dan wlh wani irin mugu mugun son yaran nake ji 'acikin zuciyarta .
Nima sun shiga raina zeenat fiyye da ita kanta uwar data kawo su duniya.
Amman duk da hk ba zai yiwu muyi mata dole ba .
tana bukatar rarrashi da caring kema kinsa haihuwar nan is not easy ballanantana irin nata datayi kwana biyu tana abu daya sosai deeni ya kwantarwa da zeenat hankali har ta Dan samu natsuwar zuciya tare da sake jin kaunar yaran daram acikin zuciyarta ..
Kowajen wanka ma kememe nablah taki yarda ummi ta rufe kofa toilet tayi.
Dan kofar a bude aka barta tana hango wutsil wutsul din yaranta akan bed Dan gabadaya atsorace take dasu ummu.
yayinda zuciyar ummi tashiga watsi watsi datashin hankali anya kuwa ba wata maseefar ce ke shirin faruwa dasu ba.
duba Ga yadda nablah ke nuna son yayanta mura mutane da yin kafa kafa dasu ...
Daren ranar gabadayansu Daga ummi har oga deeni da zeenat adakin nablah suka kwanna sbd yaran a cewarsu .
bbu wanda ya runtse acikinsu.
yaran Sai kuka suke nablah zaune tana feeding din mazan duka biyu zeenat km tana tsaye tana hada abinci yara a fidda.
shi km deeni yana tsaye rungume da bby girl dinsa yana jijigata sbd kukan datake ya saka mata lips dinsa abakinta yana Dan jijjigata har takoma bacci ya mannata ajikinshi sannan ya koma ya zauna .
Ya jin yadda zeenat ke cigaba da rokon nablah Amman tayi mata banza taciga da feeding din yaranta tana jijiga kafa .zaune kawai deeni yake Dan Bai San me zaice ba .
ya kwantar daita zeenat ta karbi bby daya Daga hannu nablah tashiga bashi abincinsa.
ita dai ummi zuru tayi tana aikin binsu da ido kawai.
sbd al'amarin yarinyar ya daina bata mamakin ya dawo bata tsoro .
Haka 'cikin daren ummi da deeni sukayi ta mata naci da rarrashi akan yaran .
nablah kema tamkar diyata nake jinki 'cikin raina sannan km bazan iya takuriki ba Amman idan kinsa yadda yaran nan suke 'cikin zuciyarta dakin mallaka manasu Kai tsaye bazan taba gajiya gurin rokonki akan kibar mana su ba .
nablah tace uhmmmm azuciyarta , ummi kennan bazaki tabagane value din yaran nan a raina ba .
ni kaina bantabasani Haka yaya suke acikin zuciyar iyayensu ba Sai dayazo kaina .
wayan nan yaran sune duniya ahalin yanzu .. zeenat ma sake saka baki ciki nablah zan kular miki dasu Dan girma Allah kiyi hakuri kibar minsu wlh nafiki bukatarsu sannan Ina rokon ki Dan Allah kibari a dinga sauka da baby's din nan kasa sbd Yan zuwa barka ..
Wani irin mugun kallo nablah tabi zeenat din dashi sannan tace nifa wlh bazan wani bayar da ya'yana ba .
duk me son ganinsu yazo sama idan ya matsu Amman wlh idan kuka takurani zan ban bar muku gidanku Gobe goben nan , Dan nima wlh atakure nake daku.
gaban deeni ya buga da karfi ya tsurawa Dan karamin tsukaken bakinta ido .
Muryarsa a sanyaye yace nablah no duk zance Bai kai hk ba .
Ba Sai kinje koina ba ke zeenat gobe kiyi zamanki anan dakin kawai duk me son ganinki da bbys yazo nan yasameki. jikinta a sanyaye tace to shikennan my hrt.
Washegari gidan yacika tap da dangi tana ji yadda kowa yake fadar irin kyawun yaran Amman wai macce ce kawai bata biyo deeni ba suko mazan tamkar an tsaga kara ne dashi .
Ita ko nablah tana kwance su ummi gabadayan sun rasa gane kanta domin ranta a matukar bace yake taki yarda tayi magana da ummi ballanantana wata zeenat.
Barta deeni ko kallo Bai isheta ba sbd magiyar dayake mata akan yaran aranta kuwa kwata kwata batason ta kara daidai da second daya agidan.
tunanin kawai yadda zata gudu take da yaranta 'cikin sauki batare anganta ba ..
Tundaga ranar duk yazo barka ya nemi ganin baby's Sai dai subada uzirin Doctor yace bbys din suna bukatar hutu yawan daukar da'ake musu yana saka su zazzabi dare wasu sun yarda da zance Sai dai wasu basu wani amince ba .
km suka dinga cewa iyayi ne kawai irin Na deeni Dan duk sunsa sharrinsa ne ...
Sosai ummi ke bawa nablah kulawa ita da yaranta .ta gasata sosai da sosai duk da kasancewar nabla irin matan ne masu tsukaken jiki wayan da da zarar anagama cinsu suke hadewa take Amman duk da ummi Na kula da kasanta .domin zuwa yanzu ta hade gam tamkar ba itace ta haifo Yan uku ba .sosai km take da nuna mata yadda zata kula da yaranta.
Itama nablah duk abinda ummi tasanar tana kiyayewa sbd daman ita can me kaunar yara ce nawasu ma ta bauta musu ballanantana nata .ita kuwa zeenat gabadaya fargaba da tunani hade da tashin hankali ya maidaita wata iri .
tayi wujiga wujiga daita tayi wata irin rama tayi duhu kallo daya zakayi mata kasan tana 'cikin taskon rayuwa da tsaka me wuya. Yayinda kullun kwana duniya take like da nablah tana yi mata naci da magiya akan tabar mata baby's din ta .ita km ta rufe idanunta taki wani lokacin idan abun ya isheta tasaka mata kuka .abu goma da ashirin Ga kewa gidansu datake Ga taushin hankali da fitinar zeenat.
Ta fanni deeni ma gabadaya ya susuce ya rame tsaye kawai yake da kafafunsa Amman zuciyarsa cike da rudani .
Tunda akayi haihuwar yagagara fita koina . abokansa sukayita zuwa taya Shi murna karuwar daya samu .
Yayinda ,gida da office takoina ka kalli fuskar jama'a murna haihuwar manager suke .
,sadaka kuwa deeni Yayi shi har bai San iyakacin abinda ya raba ba .hutu sati guda akabawa ma'aikata companies har sai byn suna .
Fk ma yazo ganin baby's da kyar deeni yasamu ya karbi a gurin nablah yakai masa km har yakai su ya dawo dasu kuka take .tana ganin ya dawo mata da yaranta ta bar kuka datake tana sakin numafashi da karfi da ajiyar zuciya 'cikin jikin nasa yakaraso gareta yana cizan lips dinsa yace yanzu har rashin yarda takai Haka nablah ?
Bazan cutar dasu domin nima sune duniyata kalli yadda kika dawo nablah akan yaran da nabaki ba .wata katuwar harara ta zabga masa sannan ta turo masa tsukaken bakinta gaba bangane yaran da banawa ba?
Kana ganin duk duniya akwai wanda ya isa Yayi claiming din yaran nan nashi ne ?
Ya Dan yi murmushin takaici ya zauna gabanta ya tsotse lips dinta cike da shaukinki kaunarta yace akwai ubansu km mahaifi ko ba dade zai bayyana kansa garesu Amman dai kafin zuwansa kiyi hakuri ki bar min su.
Ranar da bbys suka cika kwana hudu da haihuwa tafiyar gaugauwa taka ma deeni zuwa abuja tun safe deeni ya tafi abuja amman aranar zai dawo.
,tunda nablah taji zance tafiyar sa .
Ta kasa zaune ta kasa tsaye .
hankalinta Yayi matukar mugun tashi .
Duk ta frigice ..
taki sakarwa ruhinta salama .
Karfe shida daidai
deeni yashigo gidan kai tsaye dakin jikin nablah ya nufa yana bude kofar yayi turus jikinsa a sanyaye sbd ganin da Yayi nablah tsaye rungume da yaranta biyu akirjinta ,sannan km dayan na goye abayanta tana jijiga su tana kuka su ummi da zeenat tsaye akanta sunyi cirkocirko suna dubanta .Dan gabadaya sun rasa yadda zasuyi daita tun barin deeni gidan take a Haka .
baby's din ma kuka suke sosai tamkar sun San mamansu Na 'cikin tashin hankali.
ahankali deeni yakarasa shigowa dakin sosai yana bin su ummi da kallo.
kana jikinshi narawa da zuciyarsa gurin cewa lfy ummi naganku hk ?
Ina fa lfy deeni tun safe daka bar gidan nan nake fama daita taki cin taki Sha har zuwa yanzu.
Yanzu km mun shigo dakin munganta goye da ya'yan .
da alamun shirin guduwa take ya runtse rikitattun idanushi dake cike da rudani yana ambatar sunan Allah .
ya kamota ya zauna daita ya karbi yaya duka ya kwantar dasu ya riko hannuta'cikin nashi yana kallon ummi da zeenat tare da yi musu alamar su fita.
Byn sun fita gabadayansu ya Mike yaje ya rufe dakin tare da yiwa kofar key yana dawowa ya rungumeta gam ajikinsa kusan minti goma shabiyar suka dauka haka batare da yace komai ba suna sauke naunauyen ajiyar zuciya da shakar numfashin junansu.cike da tausayinta ya zareta Daga jikinsa yaje ya hado mata tea me zafi yakawo mata ta kar Tasoma sha ahankali Dan yanzu tafi yarda dashi akan zeenat da ummi .
muryasa'cik e da fargaba yace nablah ta dago shanyayyun idanunta tana kallonsa batare da ta amsa.
Meke damunki ?
Tayi shr taciga da kurbar tea .
Ko wani abu su ummi suka miki ?
Ta girgiza masa kanta .
Ya kamo tafin hannunta wanda yake empty yasoma murzawa ahankali ahankali tare da tsareta da rikitattun idanunshi.
Muryarsa cike da laushi ya sanyaya ta sosai sannan yasoma mgn a tsanake yace ba ki min alkwarin zaki bani bby
ba?
Ba gori ba ki tuna abubuwan alkhari dana miki nablah akanki Na mari matata ta sunana akanki Na kewa mahaifiyarta gardama Ya'yanki ba'a San usilinsu ba.
ba'a San tushensu ba Amman naji nagani nace karbi 'cikin jikinki domin Na rufa miki asiri sbd kar duniya ta zage ki .
Nima sun shiga raina zeenat fiyye da ita kanta uwar data kawo su duniya.
Amman duk da hk ba zai yiwu muyi mata dole ba .
tana bukatar rarrashi da caring kema kinsa haihuwar nan is not easy ballanantana irin nata datayi kwana biyu tana abu daya sosai deeni ya kwantarwa da zeenat hankali har ta Dan samu natsuwar zuciya tare da sake jin kaunar yaran daram acikin zuciyarta ..
Kowajen wanka ma kememe nablah taki yarda ummi ta rufe kofa toilet tayi.
Dan kofar a bude aka barta tana hango wutsil wutsul din yaranta akan bed Dan gabadaya atsorace take dasu ummu.
yayinda zuciyar ummi tashiga watsi watsi datashin hankali anya kuwa ba wata maseefar ce ke shirin faruwa dasu ba.
duba Ga yadda nablah ke nuna son yayanta mura mutane da yin kafa kafa dasu ...
Daren ranar gabadayansu Daga ummi har oga deeni da zeenat adakin nablah suka kwanna sbd yaran a cewarsu .
bbu wanda ya runtse acikinsu.
yaran Sai kuka suke nablah zaune tana feeding din mazan duka biyu zeenat km tana tsaye tana hada abinci yara a fidda.
shi km deeni yana tsaye rungume da bby girl dinsa yana jijigata sbd kukan datake ya saka mata lips dinsa abakinta yana Dan jijjigata har takoma bacci ya mannata ajikinshi sannan ya koma ya zauna .
Ya jin yadda zeenat ke cigaba da rokon nablah Amman tayi mata banza taciga da feeding din yaranta tana jijiga kafa .zaune kawai deeni yake Dan Bai San me zaice ba .
ya kwantar daita zeenat ta karbi bby daya Daga hannu nablah tashiga bashi abincinsa.
ita dai ummi zuru tayi tana aikin binsu da ido kawai.
sbd al'amarin yarinyar ya daina bata mamakin ya dawo bata tsoro .
Haka 'cikin daren ummi da deeni sukayi ta mata naci da rarrashi akan yaran .
nablah kema tamkar diyata nake jinki 'cikin raina sannan km bazan iya takuriki ba Amman idan kinsa yadda yaran nan suke 'cikin zuciyarta dakin mallaka manasu Kai tsaye bazan taba gajiya gurin rokonki akan kibar mana su ba .
nablah tace uhmmmm azuciyarta , ummi kennan bazaki tabagane value din yaran nan a raina ba .
ni kaina bantabasani Haka yaya suke acikin zuciyar iyayensu ba Sai dayazo kaina .
wayan nan yaran sune duniya ahalin yanzu .. zeenat ma sake saka baki ciki nablah zan kular miki dasu Dan girma Allah kiyi hakuri kibar minsu wlh nafiki bukatarsu sannan Ina rokon ki Dan Allah kibari a dinga sauka da baby's din nan kasa sbd Yan zuwa barka ..
Wani irin mugun kallo nablah tabi zeenat din dashi sannan tace nifa wlh bazan wani bayar da ya'yana ba .
duk me son ganinsu yazo sama idan ya matsu Amman wlh idan kuka takurani zan ban bar muku gidanku Gobe goben nan , Dan nima wlh atakure nake daku.
gaban deeni ya buga da karfi ya tsurawa Dan karamin tsukaken bakinta ido .
Muryarsa a sanyaye yace nablah no duk zance Bai kai hk ba .
Ba Sai kinje koina ba ke zeenat gobe kiyi zamanki anan dakin kawai duk me son ganinki da bbys yazo nan yasameki. jikinta a sanyaye tace to shikennan my hrt.
Washegari gidan yacika tap da dangi tana ji yadda kowa yake fadar irin kyawun yaran Amman wai macce ce kawai bata biyo deeni ba suko mazan tamkar an tsaga kara ne dashi .
Ita ko nablah tana kwance su ummi gabadayan sun rasa gane kanta domin ranta a matukar bace yake taki yarda tayi magana da ummi ballanantana wata zeenat.
Barta deeni ko kallo Bai isheta ba sbd magiyar dayake mata akan yaran aranta kuwa kwata kwata batason ta kara daidai da second daya agidan.
tunanin kawai yadda zata gudu take da yaranta 'cikin sauki batare anganta ba ..
Tundaga ranar duk yazo barka ya nemi ganin baby's Sai dai subada uzirin Doctor yace bbys din suna bukatar hutu yawan daukar da'ake musu yana saka su zazzabi dare wasu sun yarda da zance Sai dai wasu basu wani amince ba .
km suka dinga cewa iyayi ne kawai irin Na deeni Dan duk sunsa sharrinsa ne ...
Sosai ummi ke bawa nablah kulawa ita da yaranta .ta gasata sosai da sosai duk da kasancewar nabla irin matan ne masu tsukaken jiki wayan da da zarar anagama cinsu suke hadewa take Amman duk da ummi Na kula da kasanta .domin zuwa yanzu ta hade gam tamkar ba itace ta haifo Yan uku ba .sosai km take da nuna mata yadda zata kula da yaranta.
Itama nablah duk abinda ummi tasanar tana kiyayewa sbd daman ita can me kaunar yara ce nawasu ma ta bauta musu ballanantana nata .ita kuwa zeenat gabadaya fargaba da tunani hade da tashin hankali ya maidaita wata iri .
tayi wujiga wujiga daita tayi wata irin rama tayi duhu kallo daya zakayi mata kasan tana 'cikin taskon rayuwa da tsaka me wuya. Yayinda kullun kwana duniya take like da nablah tana yi mata naci da magiya akan tabar mata baby's din ta .ita km ta rufe idanunta taki wani lokacin idan abun ya isheta tasaka mata kuka .abu goma da ashirin Ga kewa gidansu datake Ga taushin hankali da fitinar zeenat.
Ta fanni deeni ma gabadaya ya susuce ya rame tsaye kawai yake da kafafunsa Amman zuciyarsa cike da rudani .
Tunda akayi haihuwar yagagara fita koina . abokansa sukayita zuwa taya Shi murna karuwar daya samu .
Yayinda ,gida da office takoina ka kalli fuskar jama'a murna haihuwar manager suke .
,sadaka kuwa deeni Yayi shi har bai San iyakacin abinda ya raba ba .hutu sati guda akabawa ma'aikata companies har sai byn suna .
Fk ma yazo ganin baby's da kyar deeni yasamu ya karbi a gurin nablah yakai masa km har yakai su ya dawo dasu kuka take .tana ganin ya dawo mata da yaranta ta bar kuka datake tana sakin numafashi da karfi da ajiyar zuciya 'cikin jikin nasa yakaraso gareta yana cizan lips dinsa yace yanzu har rashin yarda takai Haka nablah ?
Bazan cutar dasu domin nima sune duniyata kalli yadda kika dawo nablah akan yaran da nabaki ba .wata katuwar harara ta zabga masa sannan ta turo masa tsukaken bakinta gaba bangane yaran da banawa ba?
Kana ganin duk duniya akwai wanda ya isa Yayi claiming din yaran nan nashi ne ?
Ya Dan yi murmushin takaici ya zauna gabanta ya tsotse lips dinta cike da shaukinki kaunarta yace akwai ubansu km mahaifi ko ba dade zai bayyana kansa garesu Amman dai kafin zuwansa kiyi hakuri ki bar min su.
Ranar da bbys suka cika kwana hudu da haihuwa tafiyar gaugauwa taka ma deeni zuwa abuja tun safe deeni ya tafi abuja amman aranar zai dawo.
,tunda nablah taji zance tafiyar sa .
Ta kasa zaune ta kasa tsaye .
hankalinta Yayi matukar mugun tashi .
Duk ta frigice ..
taki sakarwa ruhinta salama .
Karfe shida daidai
deeni yashigo gidan kai tsaye dakin jikin nablah ya nufa yana bude kofar yayi turus jikinsa a sanyaye sbd ganin da Yayi nablah tsaye rungume da yaranta biyu akirjinta ,sannan km dayan na goye abayanta tana jijiga su tana kuka su ummi da zeenat tsaye akanta sunyi cirkocirko suna dubanta .Dan gabadaya sun rasa yadda zasuyi daita tun barin deeni gidan take a Haka .
baby's din ma kuka suke sosai tamkar sun San mamansu Na 'cikin tashin hankali.
ahankali deeni yakarasa shigowa dakin sosai yana bin su ummi da kallo.
kana jikinshi narawa da zuciyarsa gurin cewa lfy ummi naganku hk ?
Ina fa lfy deeni tun safe daka bar gidan nan nake fama daita taki cin taki Sha har zuwa yanzu.
Yanzu km mun shigo dakin munganta goye da ya'yan .
da alamun shirin guduwa take ya runtse rikitattun idanushi dake cike da rudani yana ambatar sunan Allah .
ya kamota ya zauna daita ya karbi yaya duka ya kwantar dasu ya riko hannuta'cikin nashi yana kallon ummi da zeenat tare da yi musu alamar su fita.
Byn sun fita gabadayansu ya Mike yaje ya rufe dakin tare da yiwa kofar key yana dawowa ya rungumeta gam ajikinsa kusan minti goma shabiyar suka dauka haka batare da yace komai ba suna sauke naunauyen ajiyar zuciya da shakar numfashin junansu.cike da tausayinta ya zareta Daga jikinsa yaje ya hado mata tea me zafi yakawo mata ta kar Tasoma sha ahankali Dan yanzu tafi yarda dashi akan zeenat da ummi .
muryasa'cik e da fargaba yace nablah ta dago shanyayyun idanunta tana kallonsa batare da ta amsa.
Meke damunki ?
Tayi shr taciga da kurbar tea .
Ko wani abu su ummi suka miki ?
Ta girgiza masa kanta .
Ya kamo tafin hannunta wanda yake empty yasoma murzawa ahankali ahankali tare da tsareta da rikitattun idanunshi.
Muryarsa cike da laushi ya sanyaya ta sosai sannan yasoma mgn a tsanake yace ba ki min alkwarin zaki bani bby
ba?
Ba gori ba ki tuna abubuwan alkhari dana miki nablah akanki Na mari matata ta sunana akanki Na kewa mahaifiyarta gardama Ya'yanki ba'a San usilinsu ba.
ba'a San tushensu ba Amman naji nagani nace karbi 'cikin jikinki domin Na rufa miki asiri sbd kar duniya ta zage ki .