Sashe 137
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washegari garin ranar mlm salisu ya iske Nablah kwance a dakin mama ta lullube jikinta da bargo duk tunani duniya ya adabi ruhinta .tana ganin mahaifinta ne ta Mike Daga kwanciyar datayi ta zauna sosai kanta a sunkuye tana gaidashi ya amsa yana dubanta shi kansa yasan yana matukar sonta duk 'cikin yayansa km bayason damuwarta sannan ya zauna Yayi tunani sosai akanta Dan hk sbd jin dadin abinda tayi masa ahankali ya zauna abakin gadon ya kamo hannuta yana nazarinta muryarsa a kausashe mlm salisu yasoma mgn 'cikin natsuwa nabeelah duk 'cikin yayana bbu me mun biyayya kmr ki ba me son farincikina kmr ki dole nima naso farincikinki tamkar yadda kike son farincikina a bisa biyayyar da kika min na auren dana miki baki min gardama ba ko nuna min kinki ko ki mutsa min ko kin kangare min ba shiyasa nima zanyi kokari naga Na faranta miki.
kije byn wata uku ki dawo ubangiji Allah Yayi miki albarka duniya da lahira ubangiji Allah Ya tsareki da tsarewarsa ubangiji ya kareki daga dukkanin wani sharri ko wani abin ki .
Allah yakaiki lfy ya dawo min dake lfy sannan kitsare min mutunci ki da martabarki kin dai Ga yadda mahaifinki yake bakowa bane facce mlm salisu da Allah Ya rufa masa asiri yanzu .. nabeelah kimin alkwarin byn wata uku zaki dawo gareni kada kisani jin kunya ..tana kuka muryata rawa zuciyarta bugawa tace Nagode banana km inshallahu zan dawo kmr yadda kace ..kibar kukan nan hk yanzu yaushe zaki koma can din ?
Inshallahu zuwa jibi to to shikennan Allah Ya nuna mana naga tsabar da hjyr tace akawo Masha Allah idan Kin koma kiyi mata godiya sosai ya Mike tsaye jikinshi a sanyaye ya fita Daga dakin ..
Nablah tasamu natsuwa ta kwantar da hankalinta tashiga 'cikin yan'uwanta anata shan shafta daita ko yau din nan sai da Kule yazo Sau biyu tace mishi ita batashirya ba sai gobe hk ya juya ya koma ya sanarwa ummi hankalinta Yayi matukar mugun tashi sosai ,ZUCIYAR deeni kuwa kadan ya rage ta buga , tun sanda ummi tasoma sanar masa da abinda Nablah tace yakasa mgn da kwakwaran motsin sai ma runtse idanunshi da Yayi.
yana jin yadda kirjinshi kemasa zafi da radadi ya dinga aiyanawa aranshi Anya kuwa *AUREN SIRRI* bazai tashi ba ya dawo AUREN BAYYANE ba? Shiru kawai Yacigaba dayi batare da yace komai ba domin idan yace zai yi mgn komai zai tabarbare , umminsa ce zatashiga damuwa da tashin hankali bashi ba hatta uwar gayya zeenat hankalinta atashe yake matuka sai surutai take xubawa tana tsinewa Nablah a kasan zuciyarta ganinta nablah kawai tana neman rusa masu shirinsu ne .
byn yanzu kowa yagama sanin ciki gareta ..
Washegari daga gurin aiki Kai tsaye unguwarsu nablah deeni ya nufa yasamu guri nesa kadan da gidansu Yayi parking batare da ya fito Daga 'cikin motar ba Yayi waning din glass din motarsa yasamu wani matashin yaro da baifi shekara goma xuwa Sha biyu ba ya aika 'cikin gidan yaje yace ana kiran nablah .
byn kmr minti biyar yaron ya fito yasanar masa wai bata nan take yaji zuciyarsa ta buga da karfi gaske .
A hargitse ya sake tura yaro jeka please ka tmby Inda taje muryarsa Na rawa .
yaro yashiga ya sake fitowa wai ance ba'a San inda take ba .
gabansa ya km bugawa da matsanancin sauri ya rantse rikitattun idanushi ya budesu fesss akan yaro yace wa yace maka hk?
yayarta nuratu ce .
take deeni yagane amsar rainin hankali nuratu tabawa yaron 'cikin wannan halin sai Ga abba autansu nablah ..yazo shigewa
deeni yace yauwa abba zo nan ya, ya futoshi da hannushi dayake abba yasanshi km sun dan saba dashi tunda yana zuwa gurin mlm salisu time to time da murna yakaraso yazo ya tsaya jikin motar deeni yana gaisheshi deeni ya katse shi ta hanyar ce masa duba min 'cikin gidanku nablah Na ciki.. abba Yayi murmushi har gibinsa ya bayyana yace la......wai aunty kake nema Ai yanzun ma narakata jection zata shiga motar ko ina ni ma wlh nama manta Sunan gurin .
deeni ya zaro rikitattun idanunshi waje.
wasu zafa suka shiga karyo masa hankalinsa ya sake tashi yashiga jero addu'oi kala kala sannan yasoma yiwa motarsa key cike da hanzari ya tada motar Bai sake cewa abba komai ba Yayi gaba da mugun gudu .
abba da wannan yaron suka bi byn motar da kallo kafin Daga bisani suka kama gabansu ..
Abban nashiga gidan yake gayawa nuratu wannan mutumin da baba yake cewa mijin aunty nablah ne.
yazo yanzu yana tmbyr aunty nablah Amman nace masa yanzu narakata shiga mota.
nuratu ta juyo da wani irin mahaukaci sauri tana kallon Abba Dan Allah ?
Wlh .daxo da zanshigo gida naganta da jaka shine tace naraka . Yanzu km byn Na rakata km.... ubanka naji naji ba wannan dogon surunta naka nace kakaranto min ba, ai nasan da zance tafiyarta ,shi dai mutumin dakace yazo nemanta ne nace karya kakeyi .
mutumin da Bai San da dawowar Nablah ba ta ya'ya zaice maka kakirata masa ita.
Allah kuwa Aunty shine ya aiko musa sannan yace nima nakirata , ayya aiko wlh ban San shi bane ,ta fadi Haka tare da dafe goshinta har aika masa da bakar mgn nayi fa arashin sani .Na dauka wani ne wlh ....
Abba ya tabe bakinsa to ke aunty meyasa kike yin irin hk ne ?
Komai fada fada da bakar mgn yakarasa fadar mgnrsa tare da shigewa 'cikin dakin mama yana mata gunguni ta juya tabi bayansa da kallon tana mamakinsa sannan yace Dan rainin hankali kawai ni kake fadawa hk taja tsaki tacigaba da aikin gabanta. ,
Gudu sosai Deeni yake sulawa akan express din oshodi zuwa kan bridge din obalende gabadaya a rude yake addu'a kawai yakeyi a bayyane Allah Yasa estate dinsu ta nufa ba wani guri ba ji yake tamkar ya fly yaganshi a gida km yaganta wani irin tsalle zuciyarsa ke yi sakamakon rudanin daya shiga.
" jikinsa Yayi mugun yin sanyi tamkar ana masa wanka da ruwan kankara da kyar yake iya hadeye miyo makoshinsa.
dai dai 'bakin checking point din da zai Kai mutun zuwa jakonde first get ya hangota zaune gaban wata dalleliyar motar fuskarta dauke da murmushi har wushiryarta ta bayyana .da sauri ya runtse idanunshi tare da sa hannushi ya murzasu .
ya sake budewa tabbas ita din dai yagani zaune gaban motar wani shima mutumin ciki sai dariya yake bulbula mata yana shafa sumar kanshi da hannunshi.
Da sauri deeni ya bud'e murfin motarsa yana shirin fitowa, kafin ya gama fitowa aka basu hannu da hanzari ya koma cikin motor tamkar wani zarar re yayi mata key, yabi bayan su, aguje sosai Deeni yake zabga uban gudu akan titi, dan shi kanshi bai san gudun mutuwa yake ba.
Ajiyar zuciya ya sauke ganin sun nufi titin estate d'in su, ci gaba yayi da binsu baya , ahankali ahankali har suka k'arasa ko'far estate d'in daga can baya Deeni ya tsaya yana hangen su yana son yaga abinda zai faru a tsakaninsu .
Zuciyar sa ce ta buga da k'arfi gaske lokacin dayaga Nablah tana sake yiwa matuk'in motar murmushi, wanda har sai da dimple dinta ta bayyana, sai da ta kusan wajen 15mnts da tsayawar motar sannan ta fito, har ta fara tafiya, mutumin ya k'ara yi mata magana ta juya ta rufe motar ta sunkuya ta window motar.
Mutumin yace " dan Allah ki bani phone number ki mana idan babu damuwa,sbd idan zanzo gurinki dariya tayi sosai dimple din ta ya sake lotsawa, muryarta a sanyaye tace " bani da waya wlh a gidan mu ba'a bari na rik'e phone, nagode sosai da taimakon dakayi min, ya bude motarsa ya fito ya tsaya agabanta yana gyara wuyar rigarsa tare da karemata kallon tsab sannan yace Ok to ko zan iya samun card din shiga estate din Ku .
Ta sake yin murmushi ai ba gidanmu bane aiki nake yi aciki ,can unguwar daka daukoni to anan gidanmu yake. yashiga yi mata wani irin kallo yana mamaki acikin ranshi yana maimaita aiki aiki nake yi anan .....kennan duk wannan kyawun nata a geto take rayuwa ? Take km
Wata zuciyarsa tace masa kada kayi mamaki daman mata masu tsantsar kyau da hankali suna geto km ya'yan talakawa ne ..... we'll shikennan yace babu damuwa koma dai menene naji nagani Ina sonki hk da fatan zaki karbeni ..... muryarta a shagwabe km a sanyaye tace uhm Nagode da soyayya ya dauko iPhone x ya Mika mata ki karbi wannan wayar so that idan zanzo sai Na Kira ki .
Ta girgiza masa kanta alamun bataso wayyohhhyyy kadan ya rage manager deeni Bai sume ba zaune 'cikin mota tsabar jarabar kishi mutumin Yayi ta karba taki karba sai daya matsa mata sosai tukun ta karba ta juya tasoma bada steps din tafiyarta me kashiwa mutun jikinshi ta shiga estate din .
Tunda Deeni yaga yadda Nablah keyiwa mutumin nan murmushi da dariya har fararen hak'onranta na bayyana, dimples d'inta suna lotsa, yaji kamar ya mutu, wani irin abu yaji ya tokare masa k'irjinsa, yana caccakar ruhinsa da tsokar jikinshi take km zuciyarsa ta shiga bugawa, idonsa suka dena gani sosai sai dishi-dishi, wani irin mugun zafi gami da d'aci yaji yana taso masa daga zuciyar sa zuwa k'irjinsa, nan da nan bak'in ciki gami da zafin zuciyarsa suka k'aro, yana ganin Nablah ta shiga gida ya fito da hanzari, ko motar bai tsaya rufewa ba, wata irin tafiya yake, ya nufi mutum dake shirin shiga motarsa .
A kansa Deeni ya tsaya cak yana k'are masa kallo tsana .
, iska ya furzar gameda yarfa hannunsa yace " kai mlm wannan yarinyar daga ina ka d'auko ta?
, wani irin wulak'antaccen kallo mutumin yayiwa Deeni sannan yace " malam lafiya dai?
Wata irin razananniyar Tsawa Deeni ya daka mishi yace " ban iskanci ba tamabayar ka nake ba.
cikin isa mutumin yace " daga gidan su, Deeni yace " meye tsakaninka da ita?
kije byn wata uku ki dawo ubangiji Allah Yayi miki albarka duniya da lahira ubangiji Allah Ya tsareki da tsarewarsa ubangiji ya kareki daga dukkanin wani sharri ko wani abin ki .
Allah yakaiki lfy ya dawo min dake lfy sannan kitsare min mutunci ki da martabarki kin dai Ga yadda mahaifinki yake bakowa bane facce mlm salisu da Allah Ya rufa masa asiri yanzu .. nabeelah kimin alkwarin byn wata uku zaki dawo gareni kada kisani jin kunya ..tana kuka muryata rawa zuciyarta bugawa tace Nagode banana km inshallahu zan dawo kmr yadda kace ..kibar kukan nan hk yanzu yaushe zaki koma can din ?
Inshallahu zuwa jibi to to shikennan Allah Ya nuna mana naga tsabar da hjyr tace akawo Masha Allah idan Kin koma kiyi mata godiya sosai ya Mike tsaye jikinshi a sanyaye ya fita Daga dakin ..
Nablah tasamu natsuwa ta kwantar da hankalinta tashiga 'cikin yan'uwanta anata shan shafta daita ko yau din nan sai da Kule yazo Sau biyu tace mishi ita batashirya ba sai gobe hk ya juya ya koma ya sanarwa ummi hankalinta Yayi matukar mugun tashi sosai ,ZUCIYAR deeni kuwa kadan ya rage ta buga , tun sanda ummi tasoma sanar masa da abinda Nablah tace yakasa mgn da kwakwaran motsin sai ma runtse idanunshi da Yayi.
yana jin yadda kirjinshi kemasa zafi da radadi ya dinga aiyanawa aranshi Anya kuwa *AUREN SIRRI* bazai tashi ba ya dawo AUREN BAYYANE ba? Shiru kawai Yacigaba dayi batare da yace komai ba domin idan yace zai yi mgn komai zai tabarbare , umminsa ce zatashiga damuwa da tashin hankali bashi ba hatta uwar gayya zeenat hankalinta atashe yake matuka sai surutai take xubawa tana tsinewa Nablah a kasan zuciyarta ganinta nablah kawai tana neman rusa masu shirinsu ne .
byn yanzu kowa yagama sanin ciki gareta ..
Washegari daga gurin aiki Kai tsaye unguwarsu nablah deeni ya nufa yasamu guri nesa kadan da gidansu Yayi parking batare da ya fito Daga 'cikin motar ba Yayi waning din glass din motarsa yasamu wani matashin yaro da baifi shekara goma xuwa Sha biyu ba ya aika 'cikin gidan yaje yace ana kiran nablah .
byn kmr minti biyar yaron ya fito yasanar masa wai bata nan take yaji zuciyarsa ta buga da karfi gaske .
A hargitse ya sake tura yaro jeka please ka tmby Inda taje muryarsa Na rawa .
yaro yashiga ya sake fitowa wai ance ba'a San inda take ba .
gabansa ya km bugawa da matsanancin sauri ya rantse rikitattun idanushi ya budesu fesss akan yaro yace wa yace maka hk?
yayarta nuratu ce .
take deeni yagane amsar rainin hankali nuratu tabawa yaron 'cikin wannan halin sai Ga abba autansu nablah ..yazo shigewa
deeni yace yauwa abba zo nan ya, ya futoshi da hannushi dayake abba yasanshi km sun dan saba dashi tunda yana zuwa gurin mlm salisu time to time da murna yakaraso yazo ya tsaya jikin motar deeni yana gaisheshi deeni ya katse shi ta hanyar ce masa duba min 'cikin gidanku nablah Na ciki.. abba Yayi murmushi har gibinsa ya bayyana yace la......wai aunty kake nema Ai yanzun ma narakata jection zata shiga motar ko ina ni ma wlh nama manta Sunan gurin .
deeni ya zaro rikitattun idanunshi waje.
wasu zafa suka shiga karyo masa hankalinsa ya sake tashi yashiga jero addu'oi kala kala sannan yasoma yiwa motarsa key cike da hanzari ya tada motar Bai sake cewa abba komai ba Yayi gaba da mugun gudu .
abba da wannan yaron suka bi byn motar da kallo kafin Daga bisani suka kama gabansu ..
Abban nashiga gidan yake gayawa nuratu wannan mutumin da baba yake cewa mijin aunty nablah ne.
yazo yanzu yana tmbyr aunty nablah Amman nace masa yanzu narakata shiga mota.
nuratu ta juyo da wani irin mahaukaci sauri tana kallon Abba Dan Allah ?
Wlh .daxo da zanshigo gida naganta da jaka shine tace naraka . Yanzu km byn Na rakata km.... ubanka naji naji ba wannan dogon surunta naka nace kakaranto min ba, ai nasan da zance tafiyarta ,shi dai mutumin dakace yazo nemanta ne nace karya kakeyi .
mutumin da Bai San da dawowar Nablah ba ta ya'ya zaice maka kakirata masa ita.
Allah kuwa Aunty shine ya aiko musa sannan yace nima nakirata , ayya aiko wlh ban San shi bane ,ta fadi Haka tare da dafe goshinta har aika masa da bakar mgn nayi fa arashin sani .Na dauka wani ne wlh ....
Abba ya tabe bakinsa to ke aunty meyasa kike yin irin hk ne ?
Komai fada fada da bakar mgn yakarasa fadar mgnrsa tare da shigewa 'cikin dakin mama yana mata gunguni ta juya tabi bayansa da kallon tana mamakinsa sannan yace Dan rainin hankali kawai ni kake fadawa hk taja tsaki tacigaba da aikin gabanta. ,
Gudu sosai Deeni yake sulawa akan express din oshodi zuwa kan bridge din obalende gabadaya a rude yake addu'a kawai yakeyi a bayyane Allah Yasa estate dinsu ta nufa ba wani guri ba ji yake tamkar ya fly yaganshi a gida km yaganta wani irin tsalle zuciyarsa ke yi sakamakon rudanin daya shiga.
" jikinsa Yayi mugun yin sanyi tamkar ana masa wanka da ruwan kankara da kyar yake iya hadeye miyo makoshinsa.
dai dai 'bakin checking point din da zai Kai mutun zuwa jakonde first get ya hangota zaune gaban wata dalleliyar motar fuskarta dauke da murmushi har wushiryarta ta bayyana .da sauri ya runtse idanunshi tare da sa hannushi ya murzasu .
ya sake budewa tabbas ita din dai yagani zaune gaban motar wani shima mutumin ciki sai dariya yake bulbula mata yana shafa sumar kanshi da hannunshi.
Da sauri deeni ya bud'e murfin motarsa yana shirin fitowa, kafin ya gama fitowa aka basu hannu da hanzari ya koma cikin motor tamkar wani zarar re yayi mata key, yabi bayan su, aguje sosai Deeni yake zabga uban gudu akan titi, dan shi kanshi bai san gudun mutuwa yake ba.
Ajiyar zuciya ya sauke ganin sun nufi titin estate d'in su, ci gaba yayi da binsu baya , ahankali ahankali har suka k'arasa ko'far estate d'in daga can baya Deeni ya tsaya yana hangen su yana son yaga abinda zai faru a tsakaninsu .
Zuciyar sa ce ta buga da k'arfi gaske lokacin dayaga Nablah tana sake yiwa matuk'in motar murmushi, wanda har sai da dimple dinta ta bayyana, sai da ta kusan wajen 15mnts da tsayawar motar sannan ta fito, har ta fara tafiya, mutumin ya k'ara yi mata magana ta juya ta rufe motar ta sunkuya ta window motar.
Mutumin yace " dan Allah ki bani phone number ki mana idan babu damuwa,sbd idan zanzo gurinki dariya tayi sosai dimple din ta ya sake lotsawa, muryarta a sanyaye tace " bani da waya wlh a gidan mu ba'a bari na rik'e phone, nagode sosai da taimakon dakayi min, ya bude motarsa ya fito ya tsaya agabanta yana gyara wuyar rigarsa tare da karemata kallon tsab sannan yace Ok to ko zan iya samun card din shiga estate din Ku .
Ta sake yin murmushi ai ba gidanmu bane aiki nake yi aciki ,can unguwar daka daukoni to anan gidanmu yake. yashiga yi mata wani irin kallo yana mamaki acikin ranshi yana maimaita aiki aiki nake yi anan .....kennan duk wannan kyawun nata a geto take rayuwa ? Take km
Wata zuciyarsa tace masa kada kayi mamaki daman mata masu tsantsar kyau da hankali suna geto km ya'yan talakawa ne ..... we'll shikennan yace babu damuwa koma dai menene naji nagani Ina sonki hk da fatan zaki karbeni ..... muryarta a shagwabe km a sanyaye tace uhm Nagode da soyayya ya dauko iPhone x ya Mika mata ki karbi wannan wayar so that idan zanzo sai Na Kira ki .
Ta girgiza masa kanta alamun bataso wayyohhhyyy kadan ya rage manager deeni Bai sume ba zaune 'cikin mota tsabar jarabar kishi mutumin Yayi ta karba taki karba sai daya matsa mata sosai tukun ta karba ta juya tasoma bada steps din tafiyarta me kashiwa mutun jikinshi ta shiga estate din .
Tunda Deeni yaga yadda Nablah keyiwa mutumin nan murmushi da dariya har fararen hak'onranta na bayyana, dimples d'inta suna lotsa, yaji kamar ya mutu, wani irin abu yaji ya tokare masa k'irjinsa, yana caccakar ruhinsa da tsokar jikinshi take km zuciyarsa ta shiga bugawa, idonsa suka dena gani sosai sai dishi-dishi, wani irin mugun zafi gami da d'aci yaji yana taso masa daga zuciyar sa zuwa k'irjinsa, nan da nan bak'in ciki gami da zafin zuciyarsa suka k'aro, yana ganin Nablah ta shiga gida ya fito da hanzari, ko motar bai tsaya rufewa ba, wata irin tafiya yake, ya nufi mutum dake shirin shiga motarsa .
A kansa Deeni ya tsaya cak yana k'are masa kallo tsana .
, iska ya furzar gameda yarfa hannunsa yace " kai mlm wannan yarinyar daga ina ka d'auko ta?
, wani irin wulak'antaccen kallo mutumin yayiwa Deeni sannan yace " malam lafiya dai?
Wata irin razananniyar Tsawa Deeni ya daka mishi yace " ban iskanci ba tamabayar ka nake ba.
cikin isa mutumin yace " daga gidan su, Deeni yace " meye tsakaninka da ita?