Sashe 118
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ita kuwa tsoro ne yakamata domin ita kanta ji tayi kawai sunan nashi ya fito daga bakinta batare data shiriyawa hkn ba.yawo yashigayi da hannushi a sansar jikinta batare da Yayi la'akari da irin raunin dake kafarsa ba .
rasa yadda zatayi dashi ne yasa tasoma mutsun mutsun ajikinshi tare da ce masa tana jin yunwa ,tasan yanzu zai kyaleta.
Hk kuwa ta faru dan sausauta rungumarta Yayi yana sakin numafashi da kyar.
ya juyo da fuskarta daidai tashi suna fuskantar junansu sosai yayinda kowanensu Na shakar numfashin juna atare suka lumshe idanuwansu take km zuciyoyiinsu suka shiga bugawa atare muryarsa cike da shaukinta.
yace a Ina kika San sunana hk ?
Tayi shr tana tunanin inda taji sunan yayinda gabadaya zuciyarta ta cika da frigici da tsoron tmbyr da Yayi mata idanunta suka soma ccikowa da wasu Hawayen.
Muryarsa a kasalance yace ba kuka nace ki min ba ,amsa kawai zaki bani . Ina kike San complete name din na ?
Muryarta cike da in ..inna tace uhm ammm daman ajikin hotonka dake manne a dakin sama nagani .
Ya lumshe rikitattun idanunshi yana cigaba yawo da hannuwanshi ajikinta yace Kinsa kuwa kin fi kowa iya sarrafa harshen gurin iya Kiran sunana ....yakarasa fadar hk yana bude rikitattun idanunsa masu kashewa Mata sansar jiki.
Ta tsurawa kwayar idanushi ,idanunta itama kawai Tana kallon yadda Ya dawo mata tamkar wani karamin yaron goye sannan ta bude bakinta da kyar .
,kowa fa kace ?
Ya kashe mata idonsa daya alamun hk abun yake "abinda ke sake narka da zuciyar nablah kennan har ta manta da Wanda take tare ,ta dinga jinsa ajikinta tamkar shi din nata ne na har abada.
Yayinda mgrsa Tasata jin kmr ana mata wanka da ruwan sanyi ne .
,har da ummi da aunty ze...cak ta katse harshenta gurin karasa mgnr take km gabanta ya yanke yashiga dukan uku uku sakamakon tunowa da zeenat din datayi .
da tuna ashe fa deeni datake tare dashi ahalin yanzu mijin wata ne, wanda tafi so da kauna fiyye da komai dake 'cikin rayuwar duniyar nan.
Shine ,take tare dashi har take rayuwa dashi tamkar wani mijinta .
Ya kika yi shr yarinya
kikarasa Kiran sunan matata man ?
Ta runtse idanunta Tana jin yadda bugun zuciyarta ke sake karuwa kirjinta Na mata wani irin zafi da radadi Wanda tarasa name ne ?
Ok bazaki iya karasawa ba ,sbd kin fara son mijinta ko ?
Ta bude shanyayyun idanunta da suka gama canzawa tsabar tashin hankali data tsinci kanta ciki ta watsa su 'cikin kwayar idanunshi kana ta girgirza masa kai wasu zafafan hawaye suka samu nasarar biyo kuncinta .
Ya dan yi murmushin gefen baki yana me kamo lips dinsa na kasa yanacigaba da ciccizawa ahankali, sannan ya sauke ajiyar zuciya da karfi.
Kina kishin matata ko nablah ?
Unexpected taji ya jiho mata tmbyr tun bata gama jimamin wancen ba ..
Muryarta a matukar sanyaye tace a'a wlh bana kishi matarka sannan km bana jin sonka 'cikin zuciyata Ni kaina bansan abinda yasani kasa karasa Kiran sunan nata ba .
ya girgirza Kanshi kawai domin sanin dalilin dayayi ,kana yace zaki sani ne inda lokacin hk Yayi .
dan kin rigada kin makaro yarinyar dan tuni soyayyata tagama da zuciyarki tsab "kin fada atafkin kogin son mijinta kin nutse kiris ya rage miki zuciyarki ta mace akan shaukin soyayyata ....Ya fadi hk yana me sakar mata killing smile dinsa me sake kashewa Mata ilahirin jikinta akanshi.
Allah Ya tsareni da macewa akan sonka deeni ta fadi hkn muryarta cike da kuka tana mikewa tsaye ahankali yayinda wasu Hawayen takaicinsa suka sake biyowa kan kuncinta.
" kalli yaddda kike kuka nablah akan soyayyata da kishin matata Amman kice a'a , wlh Ni ba akanka da wani banzar kishin matarka nake kuka na ba.
Ni.. Ni ..abinda yasani kuka daban takarasa fadar hk muryarta cike da in inna ,yayinda wasu siraren Hawaye suka sake silalo mata .
ya Miko mata yatsun hannushi alamun ta taimaka masa ya Mike tsaye , bbu wani mutsu ta Miko masa tafin hannunta duka.
ya riko nata hannuwan cike da wani irin sabon shaukinta , ya Mike tsaye yana Kiran washhhhhh washhhhhh ita km ta damke yatsun hannushi sosai tana mishi sannu dan a tunaninta ko zafin ciwon ne yasakashi yin hkn .
Ya gyara tsayuwarsa da kyau yana rungumeta ajikinshi muryarsa can kasa kasa cike shaukin feelings yace ok gaya min abinda yasaka ki kuka yanzu ...?
Ni km idan kika gaya min wlh na miki alkwarin bazan sake aikata miki shi ba , ballanantana har yasa kiyi asarar hawayenki akanshi ..ta girgirza masa kanta kawai tare raba jikinta dana shi tana fezgo numfashi ..kana muryarta a shagwabe tace Ni muje yunwa nake ji...
Hannuta 'cikin nashi suka nufi parlour,n ta nufi kan kujera dashi da niyar zaunar dashi ,taji yace Kai Ni dinning ..
can din ta kaishi ya zauna da kyar yana sake Kiran washhhhhh Allah nah ... yayinda jini ya dinga diga tun Daga kitchen har zuwa dinning area ..har zata zauna ta tuna da bbu komai lullube ajikinta.
ta sake komawa cikin kitchen din ta dauko hijab dinta ta zira.
ta sake fitowa hannunta rike da wani dan karamin towel Wanda tagani a rataye kitchen din.
da moupystick tana goge jinin daya bata gurin .
tana kallon yadda Ya tamke fuskarshi tamau ya hade rai yana zabga mata harara tamkar bashi ba.
ko km Wanda aka aikowa da sakon mutuwa .
, har takaraso gareshi ta daga kafarsa mai ciwo ta tasaka towel din a karkashin kafarsa Bai ce daita komai ba ,dan yana jin wani irin mugun haushi ,da duk wani aikin wahalar dazatayi ahalin yanzu .yayinda yake jin zuciyarsa yanzu zai iya zamemeta tamkar bawanta akan cikin jikinta .
Ahankali ta zauna tasoma yin breakfast din 'cikin natsuwa tana dubansa da mamakin sauyawarsa alokacin.
Byn kmr minti shabiyar sai Ga wayar sule direbansa, yace gasu sun karaso, muryarsa a dake yace ok ,ya dan juyo yana kallon inda nablah ke zaune ta zuba masa shanyayyun idanunta ,ki tashi ki koma daki abinda ya iya ce mata Keenan .
,haushi da takaicin yadda yayi magana yasa ta Mike a zabure zata tashi yayi saurin runtse rikitattun idanunshi gammmm yana Kiran sunanta 'cikin sanyayyiyar muryarsa na..bee..lah .
Ta amsa da Na'am tana me zagayowa daidai indayake zaune .
ta tsaya itama tana dubansa ,har sanda ya bude idanunsa ya zube su 'cikin nata .
Kina ji ko.. ki dinga bin jikinki ahankali please... so that maganin da kike Sha zaifi saurin yin aiki ajikinki ,ta yadda komai zaizo mana 'cikin sauki Amman idan kina zabura irin hk fa akwai matsala .
,taji dadin abinda yace sosai har haushinsa dataji, azuciyarta ya ragu ,ko bbu komai tana matukar jin dadin yadda yake nuna kulawarsa akanta shiyasa wani lokacin take manta kanta da mijin wacce take rayuwa har ta dinga jinsa 'cikin ranta, sbd Yadda yake tsananin yin kafa kafa da 'cikin jikinta , muryarta a sarke tace Nagode sosai da kulawarka gareni km inshallahu zan dinga yi ahankali ..
Ya lumshe rikitattun idanunshi tare da cewa Karki damu kije kisha magungunanki ,ki kwanta ki dan huta tace to tana me kokarin barin gurin.
ya juya ahankali yabi bayan da wani irin mayataccen kallo me cike da tsansar sha,awarta .
Byn kmr minti goma ya Mike tsaye da kyar yaje ya bude glass door din yana me baiwa Dr saira hanyar shigowa ciki waw tun bata karasa shigowa ba sbd Yadda tsarin gidan yayi matukar birketa .
Tashigo ahankali har da sule Wanda ya dawo shima tamkar wani bagidajen dan bakauye dashi tsabar kallon tsarin gidan ,duk da yasan sanda aka fara ginin gidan.da sanda aka ganashi Amman Bai dauka tsarin gidan zai kasance irin tamkar akasar turai ba . ahankali yashiga furta Masha Allah lakuwata illa billah
Deeni Bai bi takan yadda yaga sule ya rude yana kallo da wage wage gidan ba.
ya zauna rigingine akan two star yana nunawa doctor saira dake tsaye har lokacin gurin zama.
ta zauna tana gaishe shi tare da tmbyr me jiki ,yace taji sauki sosai.. sule ya juyo da sauri tare da cewa , boss waye km bashi da lfy ?
Deeni Ya yatsina fusaka yana watsa masa wata uwar harara kana yace ba'a sani ba .
"km wlh mlm kada ka sake ,kayiwa mutane wasu saqagogun shirmeka anan .
Sule yace sorry boss baza a sake ba da izinin Allah Amman fa gidan ya kero iya keruwa Allah sanya alkhari da zuria masu albarka.
deeni Bai San sanda yace Ameen sule Nagode sosai .
Ashe dai kana da hankali wani lokacin ?
Sule ya washe bakinsa yana dry jin dadi abinda boss dinsa yace .
Deeni ya bukaci dr saira ta fara duba mishi kafarshi tare da mata bayanin abinda yasame shi.
takaraso har inda yake zaune tana duba kafartashi .
tace garin Yaya hk ta faru Mr deeni ?
Sautsayi ne kawai doctor yayi mgnr a takaice .
Ok gsky ni yanzu banzo da wannan shirin ba ,Na dauka ma ko game da yarinyar nan ce ,yanzu abinda za'ayi kabini muje zuwa hospital sai ayi treating din gurin yace Ok babudamuwa ya Mike tsaye da kyar suka bar parlour,n sule Nata faman ratafa masa sannan bbu kaukautawa.
nablah Na tsaye jikin Window glass din dakin tana kallon yadda yake daga kafarsa daya da kyar.
taji wani irin abu ya caki tsakiyar zuciyarta tare da maseefar jin tausayinsa raunin dayaji a sanadiyarta . Yayinda zuciyarta ta shiga harbawa daf ..daf... daf..
ta runtse shanyayyun idanunta 'cikin sanyi jiki takai hannuta ta dafe saitin zuciyarta dashi Tana jin komai dake jikinta yana kokarin sauyawa akan deeni .
Ahankali ta furta oh! Allah Ni nablah meke shirin faruwa dani ne akan wannan bawa naka ?
Ko dai abinda yake yawan fada kullun akansa ne ke shirin faruwa dani ?
Kar dai Na fada tafkin soyayyarsa da gaske batare dana sani ba ?
Tayi saurin girgirza kanta tare da cewa hkn ma bazai taba faruwa ba domin nidashi bamu dace ba sannan zamu taba son junanmu ba .
rasa yadda zatayi dashi ne yasa tasoma mutsun mutsun ajikinshi tare da ce masa tana jin yunwa ,tasan yanzu zai kyaleta.
Hk kuwa ta faru dan sausauta rungumarta Yayi yana sakin numafashi da kyar.
ya juyo da fuskarta daidai tashi suna fuskantar junansu sosai yayinda kowanensu Na shakar numfashin juna atare suka lumshe idanuwansu take km zuciyoyiinsu suka shiga bugawa atare muryarsa cike da shaukinta.
yace a Ina kika San sunana hk ?
Tayi shr tana tunanin inda taji sunan yayinda gabadaya zuciyarta ta cika da frigici da tsoron tmbyr da Yayi mata idanunta suka soma ccikowa da wasu Hawayen.
Muryarsa a kasalance yace ba kuka nace ki min ba ,amsa kawai zaki bani . Ina kike San complete name din na ?
Muryarta cike da in ..inna tace uhm ammm daman ajikin hotonka dake manne a dakin sama nagani .
Ya lumshe rikitattun idanunshi yana cigaba yawo da hannuwanshi ajikinta yace Kinsa kuwa kin fi kowa iya sarrafa harshen gurin iya Kiran sunana ....yakarasa fadar hk yana bude rikitattun idanunsa masu kashewa Mata sansar jiki.
Ta tsurawa kwayar idanushi ,idanunta itama kawai Tana kallon yadda Ya dawo mata tamkar wani karamin yaron goye sannan ta bude bakinta da kyar .
,kowa fa kace ?
Ya kashe mata idonsa daya alamun hk abun yake "abinda ke sake narka da zuciyar nablah kennan har ta manta da Wanda take tare ,ta dinga jinsa ajikinta tamkar shi din nata ne na har abada.
Yayinda mgrsa Tasata jin kmr ana mata wanka da ruwan sanyi ne .
,har da ummi da aunty ze...cak ta katse harshenta gurin karasa mgnr take km gabanta ya yanke yashiga dukan uku uku sakamakon tunowa da zeenat din datayi .
da tuna ashe fa deeni datake tare dashi ahalin yanzu mijin wata ne, wanda tafi so da kauna fiyye da komai dake 'cikin rayuwar duniyar nan.
Shine ,take tare dashi har take rayuwa dashi tamkar wani mijinta .
Ya kika yi shr yarinya
kikarasa Kiran sunan matata man ?
Ta runtse idanunta Tana jin yadda bugun zuciyarta ke sake karuwa kirjinta Na mata wani irin zafi da radadi Wanda tarasa name ne ?
Ok bazaki iya karasawa ba ,sbd kin fara son mijinta ko ?
Ta bude shanyayyun idanunta da suka gama canzawa tsabar tashin hankali data tsinci kanta ciki ta watsa su 'cikin kwayar idanunshi kana ta girgirza masa kai wasu zafafan hawaye suka samu nasarar biyo kuncinta .
Ya dan yi murmushin gefen baki yana me kamo lips dinsa na kasa yanacigaba da ciccizawa ahankali, sannan ya sauke ajiyar zuciya da karfi.
Kina kishin matata ko nablah ?
Unexpected taji ya jiho mata tmbyr tun bata gama jimamin wancen ba ..
Muryarta a matukar sanyaye tace a'a wlh bana kishi matarka sannan km bana jin sonka 'cikin zuciyata Ni kaina bansan abinda yasani kasa karasa Kiran sunan nata ba .
ya girgirza Kanshi kawai domin sanin dalilin dayayi ,kana yace zaki sani ne inda lokacin hk Yayi .
dan kin rigada kin makaro yarinyar dan tuni soyayyata tagama da zuciyarki tsab "kin fada atafkin kogin son mijinta kin nutse kiris ya rage miki zuciyarki ta mace akan shaukin soyayyata ....Ya fadi hk yana me sakar mata killing smile dinsa me sake kashewa Mata ilahirin jikinta akanshi.
Allah Ya tsareni da macewa akan sonka deeni ta fadi hkn muryarta cike da kuka tana mikewa tsaye ahankali yayinda wasu Hawayen takaicinsa suka sake biyowa kan kuncinta.
" kalli yaddda kike kuka nablah akan soyayyata da kishin matata Amman kice a'a , wlh Ni ba akanka da wani banzar kishin matarka nake kuka na ba.
Ni.. Ni ..abinda yasani kuka daban takarasa fadar hk muryarta cike da in inna ,yayinda wasu siraren Hawaye suka sake silalo mata .
ya Miko mata yatsun hannushi alamun ta taimaka masa ya Mike tsaye , bbu wani mutsu ta Miko masa tafin hannunta duka.
ya riko nata hannuwan cike da wani irin sabon shaukinta , ya Mike tsaye yana Kiran washhhhhh washhhhhh ita km ta damke yatsun hannushi sosai tana mishi sannu dan a tunaninta ko zafin ciwon ne yasakashi yin hkn .
Ya gyara tsayuwarsa da kyau yana rungumeta ajikinshi muryarsa can kasa kasa cike shaukin feelings yace ok gaya min abinda yasaka ki kuka yanzu ...?
Ni km idan kika gaya min wlh na miki alkwarin bazan sake aikata miki shi ba , ballanantana har yasa kiyi asarar hawayenki akanshi ..ta girgirza masa kanta kawai tare raba jikinta dana shi tana fezgo numfashi ..kana muryarta a shagwabe tace Ni muje yunwa nake ji...
Hannuta 'cikin nashi suka nufi parlour,n ta nufi kan kujera dashi da niyar zaunar dashi ,taji yace Kai Ni dinning ..
can din ta kaishi ya zauna da kyar yana sake Kiran washhhhhh Allah nah ... yayinda jini ya dinga diga tun Daga kitchen har zuwa dinning area ..har zata zauna ta tuna da bbu komai lullube ajikinta.
ta sake komawa cikin kitchen din ta dauko hijab dinta ta zira.
ta sake fitowa hannunta rike da wani dan karamin towel Wanda tagani a rataye kitchen din.
da moupystick tana goge jinin daya bata gurin .
tana kallon yadda Ya tamke fuskarshi tamau ya hade rai yana zabga mata harara tamkar bashi ba.
ko km Wanda aka aikowa da sakon mutuwa .
, har takaraso gareshi ta daga kafarsa mai ciwo ta tasaka towel din a karkashin kafarsa Bai ce daita komai ba ,dan yana jin wani irin mugun haushi ,da duk wani aikin wahalar dazatayi ahalin yanzu .yayinda yake jin zuciyarsa yanzu zai iya zamemeta tamkar bawanta akan cikin jikinta .
Ahankali ta zauna tasoma yin breakfast din 'cikin natsuwa tana dubansa da mamakin sauyawarsa alokacin.
Byn kmr minti shabiyar sai Ga wayar sule direbansa, yace gasu sun karaso, muryarsa a dake yace ok ,ya dan juyo yana kallon inda nablah ke zaune ta zuba masa shanyayyun idanunta ,ki tashi ki koma daki abinda ya iya ce mata Keenan .
,haushi da takaicin yadda yayi magana yasa ta Mike a zabure zata tashi yayi saurin runtse rikitattun idanunshi gammmm yana Kiran sunanta 'cikin sanyayyiyar muryarsa na..bee..lah .
Ta amsa da Na'am tana me zagayowa daidai indayake zaune .
ta tsaya itama tana dubansa ,har sanda ya bude idanunsa ya zube su 'cikin nata .
Kina ji ko.. ki dinga bin jikinki ahankali please... so that maganin da kike Sha zaifi saurin yin aiki ajikinki ,ta yadda komai zaizo mana 'cikin sauki Amman idan kina zabura irin hk fa akwai matsala .
,taji dadin abinda yace sosai har haushinsa dataji, azuciyarta ya ragu ,ko bbu komai tana matukar jin dadin yadda yake nuna kulawarsa akanta shiyasa wani lokacin take manta kanta da mijin wacce take rayuwa har ta dinga jinsa 'cikin ranta, sbd Yadda yake tsananin yin kafa kafa da 'cikin jikinta , muryarta a sarke tace Nagode sosai da kulawarka gareni km inshallahu zan dinga yi ahankali ..
Ya lumshe rikitattun idanunshi tare da cewa Karki damu kije kisha magungunanki ,ki kwanta ki dan huta tace to tana me kokarin barin gurin.
ya juya ahankali yabi bayan da wani irin mayataccen kallo me cike da tsansar sha,awarta .
Byn kmr minti goma ya Mike tsaye da kyar yaje ya bude glass door din yana me baiwa Dr saira hanyar shigowa ciki waw tun bata karasa shigowa ba sbd Yadda tsarin gidan yayi matukar birketa .
Tashigo ahankali har da sule Wanda ya dawo shima tamkar wani bagidajen dan bakauye dashi tsabar kallon tsarin gidan ,duk da yasan sanda aka fara ginin gidan.da sanda aka ganashi Amman Bai dauka tsarin gidan zai kasance irin tamkar akasar turai ba . ahankali yashiga furta Masha Allah lakuwata illa billah
Deeni Bai bi takan yadda yaga sule ya rude yana kallo da wage wage gidan ba.
ya zauna rigingine akan two star yana nunawa doctor saira dake tsaye har lokacin gurin zama.
ta zauna tana gaishe shi tare da tmbyr me jiki ,yace taji sauki sosai.. sule ya juyo da sauri tare da cewa , boss waye km bashi da lfy ?
Deeni Ya yatsina fusaka yana watsa masa wata uwar harara kana yace ba'a sani ba .
"km wlh mlm kada ka sake ,kayiwa mutane wasu saqagogun shirmeka anan .
Sule yace sorry boss baza a sake ba da izinin Allah Amman fa gidan ya kero iya keruwa Allah sanya alkhari da zuria masu albarka.
deeni Bai San sanda yace Ameen sule Nagode sosai .
Ashe dai kana da hankali wani lokacin ?
Sule ya washe bakinsa yana dry jin dadi abinda boss dinsa yace .
Deeni ya bukaci dr saira ta fara duba mishi kafarshi tare da mata bayanin abinda yasame shi.
takaraso har inda yake zaune tana duba kafartashi .
tace garin Yaya hk ta faru Mr deeni ?
Sautsayi ne kawai doctor yayi mgnr a takaice .
Ok gsky ni yanzu banzo da wannan shirin ba ,Na dauka ma ko game da yarinyar nan ce ,yanzu abinda za'ayi kabini muje zuwa hospital sai ayi treating din gurin yace Ok babudamuwa ya Mike tsaye da kyar suka bar parlour,n sule Nata faman ratafa masa sannan bbu kaukautawa.
nablah Na tsaye jikin Window glass din dakin tana kallon yadda yake daga kafarsa daya da kyar.
taji wani irin abu ya caki tsakiyar zuciyarta tare da maseefar jin tausayinsa raunin dayaji a sanadiyarta . Yayinda zuciyarta ta shiga harbawa daf ..daf... daf..
ta runtse shanyayyun idanunta 'cikin sanyi jiki takai hannuta ta dafe saitin zuciyarta dashi Tana jin komai dake jikinta yana kokarin sauyawa akan deeni .
Ahankali ta furta oh! Allah Ni nablah meke shirin faruwa dani ne akan wannan bawa naka ?
Ko dai abinda yake yawan fada kullun akansa ne ke shirin faruwa dani ?
Kar dai Na fada tafkin soyayyarsa da gaske batare dana sani ba ?
Tayi saurin girgirza kanta tare da cewa hkn ma bazai taba faruwa ba domin nidashi bamu dace ba sannan zamu taba son junanmu ba .