Sashe 149
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
,kin tuna sanda kika yi 'cikin nan ban Kiki ba nayi rayuwa dake tamkar matata ,Na kula dake da abunda ke cikinki . please nablah kada ki canza ra'ayinki akan alkwarin dakika min akan zaki bani su . jikinsa Na rawa yacigaba da cewa wlh idan kika yarda kika amince kika bani baby's din nan nayi miki alkwarin zan mallaka miki gidan glass gabadayansa zan mallaka miki gidana dake ajawu estate zan maidake makaranta kicigaba da karantunki dakike buri .
zan taimakawa iyayenki Na canza musu rayuwa zan ingata rayuwarki data ahlinki gabadayansu .
haka ya dinga kwadaita mata abubuwan alkhari dazai mata .
nablah Ina son kisan wani abu ko matata ta sunnu bata taba zuwa sabon gidana Na glass ba Sai ke.
bantaba yin rayuwa da wata mace a duniya irin yadda nayi rayuwa dake ba .
Narasa tantancewar kaina da zuciyata shin sonki nake ko km tausayin ne ko km sabo ne Amman mutane da dama idan Na tmbyesu suna gaya min sonki nake.
which's kema kinsha gaya min haka.
Amman Ina karyata zuciyata nablah ki dubi Allah ki taimaka please ki bani yaran nan sake of me zuciyata tayi rauni dayawa gashi bata iya naci akan abu duk girma Amman yau tsawon kwana hudu Ina binki.
sanadiyar wayan nan yaran bbu abinda bazan iya miki ba arayuwa zan miki komai Na rayuwar duniya r nan .
jan jiyar dake dadin duniya zan saki daukaka acikin duniya.
bazan taba barin ki wulakanta ba.
Duk abinda deeni ya mallaka naki ne hk zuciyar deeni take ce please please nablah ki taimaka please Haka ya dinga gaya mata Ward's masu dadi da sanyaya zuciya as ended.
Ya zube kasa agabanta Yayi mata neildwon tamkar dai yadda zeenat tayi mata.
ya daura kanshi a saman cinyarta sannan ya sakala hannushi ya rungumeta gam ta baya muryarsa a raunane yace mata.
Dan girma Allah kiyi hakuri ki taimakeni ki rufa min asiri ni badan zeenat ba Dan ummi banason ki kunyata ummi sbd ta rigada tagama gayawa mutane zeenat haihu . Yanzu tunda abin yazama hk Kinfa sa kyautar mana da yaran shikennan ki ba r ya'ya kawai .
Amman Dan sbd dan kada mutane su farga su gane ba yaranmu bane .
Ki aro mana su Amman agurin ki zasu dinga kwana a lallaba mutane har ayi suna inyaso byn suna Sai a gayawa duniya da mutane abinda zeenat ta haifa sun mutu har an binnesu ke km kina iya tafiya da yaranki .
Gabanta ya fadi jikinta ya dauki rawa tace to.. to. shikennan Na yarda da wannan .
zan muku alfarma har ta wata daya a gama rurumar suna da barka Sai dai fa wlh da ya'ya zan dinga kwana kmr yadda kace.
zuciyarsa cike da farinciki samun nasara da Yayi yau yace Na amince .
to kira ummi da zeenat ka maimaita agabansu gabadayansu suka shigo dakin byn kiran da deeni Yayi musu ta waya.
Ahankali cike da natsuwa ya maimaita yadda sukayi da nablah ummi zatayi mgn da zeenat Yayi saurin yiwa ummi sigina da idonsa alamun kada suce komai take kuwa suka yi shiru.
suka hau cewa shikennan mun yarda da wannan tsarin ... gabadayansu da ummi da zeenat har deeni suka tabbatar mata da sun Yarda akan tsarin...
Uhmmmm to ko yazata kaya tsakanin deeni da zeenat har uwar gaya ummi 🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔Ku dai kucigaba da biyo Yar mutan bagudo
MMN SUDAIS CE
zan taimakawa iyayenki Na canza musu rayuwa zan ingata rayuwarki data ahlinki gabadayansu .
haka ya dinga kwadaita mata abubuwan alkhari dazai mata .
nablah Ina son kisan wani abu ko matata ta sunnu bata taba zuwa sabon gidana Na glass ba Sai ke.
bantaba yin rayuwa da wata mace a duniya irin yadda nayi rayuwa dake ba .
Narasa tantancewar kaina da zuciyata shin sonki nake ko km tausayin ne ko km sabo ne Amman mutane da dama idan Na tmbyesu suna gaya min sonki nake.
which's kema kinsha gaya min haka.
Amman Ina karyata zuciyata nablah ki dubi Allah ki taimaka please ki bani yaran nan sake of me zuciyata tayi rauni dayawa gashi bata iya naci akan abu duk girma Amman yau tsawon kwana hudu Ina binki.
sanadiyar wayan nan yaran bbu abinda bazan iya miki ba arayuwa zan miki komai Na rayuwar duniya r nan .
jan jiyar dake dadin duniya zan saki daukaka acikin duniya.
bazan taba barin ki wulakanta ba.
Duk abinda deeni ya mallaka naki ne hk zuciyar deeni take ce please please nablah ki taimaka please Haka ya dinga gaya mata Ward's masu dadi da sanyaya zuciya as ended.
Ya zube kasa agabanta Yayi mata neildwon tamkar dai yadda zeenat tayi mata.
ya daura kanshi a saman cinyarta sannan ya sakala hannushi ya rungumeta gam ta baya muryarsa a raunane yace mata.
Dan girma Allah kiyi hakuri ki taimakeni ki rufa min asiri ni badan zeenat ba Dan ummi banason ki kunyata ummi sbd ta rigada tagama gayawa mutane zeenat haihu . Yanzu tunda abin yazama hk Kinfa sa kyautar mana da yaran shikennan ki ba r ya'ya kawai .
Amman Dan sbd dan kada mutane su farga su gane ba yaranmu bane .
Ki aro mana su Amman agurin ki zasu dinga kwana a lallaba mutane har ayi suna inyaso byn suna Sai a gayawa duniya da mutane abinda zeenat ta haifa sun mutu har an binnesu ke km kina iya tafiya da yaranki .
Gabanta ya fadi jikinta ya dauki rawa tace to.. to. shikennan Na yarda da wannan .
zan muku alfarma har ta wata daya a gama rurumar suna da barka Sai dai fa wlh da ya'ya zan dinga kwana kmr yadda kace.
zuciyarsa cike da farinciki samun nasara da Yayi yau yace Na amince .
to kira ummi da zeenat ka maimaita agabansu gabadayansu suka shigo dakin byn kiran da deeni Yayi musu ta waya.
Ahankali cike da natsuwa ya maimaita yadda sukayi da nablah ummi zatayi mgn da zeenat Yayi saurin yiwa ummi sigina da idonsa alamun kada suce komai take kuwa suka yi shiru.
suka hau cewa shikennan mun yarda da wannan tsarin ... gabadayansu da ummi da zeenat har deeni suka tabbatar mata da sun Yarda akan tsarin...
Uhmmmm to ko yazata kaya tsakanin deeni da zeenat har uwar gaya ummi 🤔🤔🤔🤔🤔🤔🤔Ku dai kucigaba da biyo Yar mutan bagudo
MMN SUDAIS CE