Sashe 68
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tsaye take a bakin kofar da zata shigar daita cikin part din mai gida.. hannuta rike da handle din kofar .
"takasa murdawa tashiga a dalilin zuciyarta da tasoma wani irin harbawa da sauri .
ta dinga jin wani irin ajikinta wani irin yanayi ne na daban ta tsinci kanta ciki .
,yayinda wani part na zuciyarta ke bata umarni tashiga kawai batare da wani tsoro ko fargaban ba , a tunaninta may be ma yafita ,duk dai tasan week end ce bai zama lallai yazanmato yana ciki ba.
Amman kwata kwata fargaba datake ciki ta hanata yunkurin kusawa cikin dakin ..
,sai da ta runtse idanunta tare da tattaro jaruntar ta sanyawa gangar jikinta , sannan ta iya murda handle din a natse tashiga dakin ,da idanun take bin dakin da kallo Sha,awa.
koina tsab tsab tamkar an gyara bbu wata alamun da zai nuna mutun na rayuwa a cikin dakin , ahankali ta kamo gefen lip's din bakinta ta Dan ciza kadan kana ta soma abinda ya kaita .
Daki daya ya rage a cikin part din da bata gyara ba Dan haka ta kutsa ciki ta soma da wanke toilet ta zo kan royar bed dinshi, ahankali tasa hannuta kan blanket din dake rufe da gado da niyyar cirewa ta nike Dan kwata kwata batayi tunanin zata samu bil ,adama kwance cikinsa ba" a tsorace Tayi sauri sakin blanket din
' tana zare idanu waje tare da furta wayyo Allah nah a kasan ranta , take jikinta ya dauki kirma ta gigice tama rasa hanyar fita dan neman tsira daga cikin dakin.
tsabar rikecewa batasan sanda ta kama handle din kofar bathroom ba ta afka ciki ... Ai ko tana ganin ba kofar fita bace ta sake juyo da sauri ,bbu inda baya rawa ajikinta tare da tattara kayan moupystick dinta tabar dakin da saurin bala'i tana haki sama sama tare da fidda numfashi .
A can bakin corridor din dake tsakanin part din deeni da ummi taja ta tsaya ta sake fidda numfashi tare da addu'ar Allah yasota.. ..
shi kuwa deeni dake kwance ya sake lumshe rikitattun idanunshi kawai dan tun shigowarta dakin idanunshi ke bude ganin itace yasa shi sake lafewa jikin pillow , dan shi ko yaya akayi motse zai farka.
yadda yaga ta gigice ne ya fi tsaya masa arai .
Dan Haka a tsanake ya tmbyi kansa to me hakan yake nufi da wannan gigicewar dayaga tayi ?
tabe bakinsa yayi tare da jan tsaki sannan yacigaba da baccinsa .
Sai kusan azahar sannan yatashi ,yashiga bathroom yayi wanka hade da alwala yana fitowa ya goge jikinsa ya shafa lotion ya zira jallabiya long sleeve tare da fashe ilahirin jikinsa da turaruka masu mugun kamshi da daukar hankali....
ahankali yake saukowa daga step hannushi rike da gefen jallabiyarsa har ya iso babban falon gidan inda ya tarar da duk ahalin gidan zaune .
ya gaida ummi yayinda zeenat ta gaidashi .
nablah da tun
saukowarsa taji tana kiciniya da numfashinta dake namen barin gangar jikinta ta gaisheshi muryarta aciki.
Yana jinta Yayi banza daita tamkar bai jita ba Sai ma hankalinsa daya dauka kacokan yamayar kan ummi dake kallo, muryarsa a dake yace first lov ni zani masallaci ta juyo tana dubansa tare da ce wa To sai kadawo yarona , sa kai ya fice .
takasan idannu take kallon every step of him dab ..dab... kmr wani jinin sarauta yayinda duk takunsa daya ke daidai da bugun zuciyarta har ya bace wa ganinta idanunta nakansa km Sai lokacin tasamu natsuwar zuciyarta, dan gabadaya ilahirin jikinta bbu inda bayi sake ba .
Muryata Ummi ce tasa ta sake dawowa cikin natsuwarta . nablah ki dawo kan kujera man ki zauna kin wani je can kin rakube akasa... maza taso kidawo nan kusa dani kinji "ki saki jikinki damu nan ma tamkar gida ne , a sanyaye nablah ta Mike tayi kmr yadda ummi ta umarceta .
Ummi tacigaba da magana . kishirya zuwa anjima akwai doctor da zata zo ta miki test kinji nablah cikin sanyin muryarta tace to.....
Ummi tasa hannu ta dauki remut tana canza channel zuwa zeeword .
, zeenat ta dan juyo a wulakance tana kallon inda nablah ke zaune tare da watsa mata wata uwar harara .. bakinta ta tabe kawai cigaba da aikawa nablah da harara iri batare da tabari ummi taganta ba ita dai haka kawai take jin tsanar yarinyar har cikin ranta .
hirar ball ummi da Zeenat keyi jifa jifa har suka gangaro kan hirar duniya ummi ce ke kokarin saka nablah ciki hirartasu " yayinda ita km nablah Ido ne kawai nata ko murmushi Dan kwata kwata ita batasan ma me zata dasu ba' dan Haka tacigaba da sauraronsu har zuwa sanda mai gidan ya dawo daga masjid tare da wata mata suka shigo ..
byn sunyi shafta da wasa da dariya tare da mdm zeenat wanda hakan ya nuna alamun sun saba da junansu sosai ba tun yau ba ..
" ummi ta umarce doctor din data shiga da nablah ,hakan ce takasance domin bata tsaya wani tmbyr ummi ba Dan tasan abinda zatayi .
abinda yabawa nablah mamaki bai wuce ganin komai na aikin likitoci dake cikin dakin ba.
bbu abinda bbu har gadon kwanciyar marasa lafiya akwai shi a dakin.
, Doctor din ta umarce nablah data zauna" ta zaro sirinji acikin hand bag dinta .
ta zuki jininta wanda hakan bai sa hankalin nablah tashi ko daya ba saboda daman hakan yana daga cikin budget dinta.
byn doctor din ta dibi jininta tashiga wani daki still dai acikin dakin da suke ciki tare da bawa nablah umarnin Wuce wa.
Ta Mike jikinta bbu kwari Sai dai bbu wata alamun damuwa ko fargaba atattare daita .
direct hanyar step tabi " ta nufi dakinta" koda tashiga dakin ma rasa abinyi tayi domin kewar yan gidasu ne tattare da zuciyarta" tana ji kmr taje tasamu ummi ta roketa takirawo mata number auntyta su gaisa .
tunawa datayi Killa ma yanzu haka ummi na can tare da mutun da ko kafafunsa ta kalla zuciyata tamkar zata tarwatse takeji" yasa ta share kawai taki koma gurin ummi ..
Sannu ahankali Yau kusan kwanakin nablah goma kennan a gidan Amman bbu Wanda yayi mata bayanin komai dangane da jininta da a gwada.
duk da hakan bawai ya dameta bane illa rashin jin muryar daya daga cikin ah'linta ,tunanin hakan ne yasata .
Mikewa tsaye cikin hanzari da niyar zuwa tasamu ummi ta taimaka ta kiramata auntyta .
bude kofarta ke da wuya taga mutun tsaye abakin kofarsa yana kokarin yiwa kofar dakinsa da key .
Da sauri ta risinawa tana gaishe shi shiru yaki amsawa km bai da alamun zai amsa din sai ma dauke kansa dayayi yacigaba da abinda yake .
Jikinta yayi maseefar yin sanyi da abinda deeni yayi mata.
Dan haka 'ahankali ta dinga daga kafafunta yayinda Rainta yake a dagule tana jin wani irin ciwo mai radadi , duk da kasancewarta mai matukar hakuri da rashin sauri fushi akan abu. Amman abinda mai gidan yayi ya taba ranta .
domin a rayuwarta idan akwai abinda ta tsana da Gani bai wuce tsagwaron raini hankali da cin fuska tare da isgilanci ba dan zata iya dauka komai Banda su .
ahankali ta dinga daga kafafunta dasuka gama sagewa ta nufi hanyar da zata sadata da ummi . dan gurinta kadai take samun sausauci acikin gidan.
A tsanake yabita da Idanunshi tare da rike kungunsa da hannu daya yana bin bayata da wani irin matsiyacin kallo.
yayinda zuciyarsa ke harbawa ko kifta idanunsa bai da alamun yi " so yake ya tabbatarwa idanunsa abinda yake Gani a cikin mafarkinsa , hajabi dake sanye ajikinta bai hanashi yimata kallon kurulla ba " gabadaya idanunshi sun rufe ya shagaltu da kallon Surar jikinta a bayyane ... domin ganinta yake murarta ba tare da wani hijabi ba .
Jin yadda idanunshi ke yawo a tsantsar jikinta ne " yasa Kirjinta ke wani irin harbawa da sauri tamkar wacce ake bugawa guduma a kahon zuwa .
Yanayin sanyita da tafiyarta yasake shagaltar dashi ba dan deeni yagaji da kallonta ba ,ya dauke idanunsa akan ba Sai Dan gudun juyowarta cikin sautsayi.
What lokaci tana kan step Dan ko rabi batayi ba dan kallon da kafe dashi ne ya sayayar mata jiki tare da rage mata kuzarin jikinta .. ahankali km tasoma jin kmr takun mutun abaya daidai ta kai rabin step din cak.... taja ta tsaya tare da rabe jikinta gefe daya .
alamun tana son bawa duk wani mai son wuce dama ,duk da oready jikinta yabata alamun mutumin data baro tsaye ke saukowa sakamakon kamshin turarensa mai tada hankali da ta keji ...
shr kusan two minutes sannan yazo ya wuce ta gefenta zuciyarsa na tacigaba da harbawa .duk da Bai bari jikinsu ya tabu da juna .
Tana nan tsaye har yazo ya wuceta tare da bude wata kofa ya shiga dan kusan har yanzu bata gama sanin kan dakun nan gidan ba.
,inda tasan zata samu ummi kai tsaye ta nufa zaune suke ita da Zeenat kmr koda yaushe suna kallo TV suna hira abunsu hankali kwance. Yayinda kayan fruit ke gabansu da sallmarta takarasa inda suke sannan tasamu guri kan Tia's ta zauna tana wasa da Zara zaran yatsun hannuwanta. ummi ta juyo ahankali tana duban nablah byn ta amsa sallamarta kallonta kawai take Tare da nazarinta .
yayinda zeenat tunda ta juyo ta mata kallo daya ta dauke kanta tare da mai hankalinta kan film da,akeyi .
Sai da ummi tagama nazarinta tsab sannan ta takira sunan nablah ..
Nablah ya'akayi ne ?
Nablah tayi kasa da kanta tana cigaba da yamutsa yatsun hannuta a atsorace muryarta cike da sanyi da in...inna.. tace dan... Allah daman ina..Ina. son nayi magana ne da auntyna ta fadi hakan idanunta suna masu cikowa da hawaye. domin daukarta ko baza su kiramata auntyta bane shiyasa duk takoma wani iri .
"takasa murdawa tashiga a dalilin zuciyarta da tasoma wani irin harbawa da sauri .
ta dinga jin wani irin ajikinta wani irin yanayi ne na daban ta tsinci kanta ciki .
,yayinda wani part na zuciyarta ke bata umarni tashiga kawai batare da wani tsoro ko fargaban ba , a tunaninta may be ma yafita ,duk dai tasan week end ce bai zama lallai yazanmato yana ciki ba.
Amman kwata kwata fargaba datake ciki ta hanata yunkurin kusawa cikin dakin ..
,sai da ta runtse idanunta tare da tattaro jaruntar ta sanyawa gangar jikinta , sannan ta iya murda handle din a natse tashiga dakin ,da idanun take bin dakin da kallo Sha,awa.
koina tsab tsab tamkar an gyara bbu wata alamun da zai nuna mutun na rayuwa a cikin dakin , ahankali ta kamo gefen lip's din bakinta ta Dan ciza kadan kana ta soma abinda ya kaita .
Daki daya ya rage a cikin part din da bata gyara ba Dan haka ta kutsa ciki ta soma da wanke toilet ta zo kan royar bed dinshi, ahankali tasa hannuta kan blanket din dake rufe da gado da niyyar cirewa ta nike Dan kwata kwata batayi tunanin zata samu bil ,adama kwance cikinsa ba" a tsorace Tayi sauri sakin blanket din
' tana zare idanu waje tare da furta wayyo Allah nah a kasan ranta , take jikinta ya dauki kirma ta gigice tama rasa hanyar fita dan neman tsira daga cikin dakin.
tsabar rikecewa batasan sanda ta kama handle din kofar bathroom ba ta afka ciki ... Ai ko tana ganin ba kofar fita bace ta sake juyo da sauri ,bbu inda baya rawa ajikinta tare da tattara kayan moupystick dinta tabar dakin da saurin bala'i tana haki sama sama tare da fidda numfashi .
A can bakin corridor din dake tsakanin part din deeni da ummi taja ta tsaya ta sake fidda numfashi tare da addu'ar Allah yasota.. ..
shi kuwa deeni dake kwance ya sake lumshe rikitattun idanunshi kawai dan tun shigowarta dakin idanunshi ke bude ganin itace yasa shi sake lafewa jikin pillow , dan shi ko yaya akayi motse zai farka.
yadda yaga ta gigice ne ya fi tsaya masa arai .
Dan Haka a tsanake ya tmbyi kansa to me hakan yake nufi da wannan gigicewar dayaga tayi ?
tabe bakinsa yayi tare da jan tsaki sannan yacigaba da baccinsa .
Sai kusan azahar sannan yatashi ,yashiga bathroom yayi wanka hade da alwala yana fitowa ya goge jikinsa ya shafa lotion ya zira jallabiya long sleeve tare da fashe ilahirin jikinsa da turaruka masu mugun kamshi da daukar hankali....
ahankali yake saukowa daga step hannushi rike da gefen jallabiyarsa har ya iso babban falon gidan inda ya tarar da duk ahalin gidan zaune .
ya gaida ummi yayinda zeenat ta gaidashi .
nablah da tun
saukowarsa taji tana kiciniya da numfashinta dake namen barin gangar jikinta ta gaisheshi muryarta aciki.
Yana jinta Yayi banza daita tamkar bai jita ba Sai ma hankalinsa daya dauka kacokan yamayar kan ummi dake kallo, muryarsa a dake yace first lov ni zani masallaci ta juyo tana dubansa tare da ce wa To sai kadawo yarona , sa kai ya fice .
takasan idannu take kallon every step of him dab ..dab... kmr wani jinin sarauta yayinda duk takunsa daya ke daidai da bugun zuciyarta har ya bace wa ganinta idanunta nakansa km Sai lokacin tasamu natsuwar zuciyarta, dan gabadaya ilahirin jikinta bbu inda bayi sake ba .
Muryata Ummi ce tasa ta sake dawowa cikin natsuwarta . nablah ki dawo kan kujera man ki zauna kin wani je can kin rakube akasa... maza taso kidawo nan kusa dani kinji "ki saki jikinki damu nan ma tamkar gida ne , a sanyaye nablah ta Mike tayi kmr yadda ummi ta umarceta .
Ummi tacigaba da magana . kishirya zuwa anjima akwai doctor da zata zo ta miki test kinji nablah cikin sanyin muryarta tace to.....
Ummi tasa hannu ta dauki remut tana canza channel zuwa zeeword .
, zeenat ta dan juyo a wulakance tana kallon inda nablah ke zaune tare da watsa mata wata uwar harara .. bakinta ta tabe kawai cigaba da aikawa nablah da harara iri batare da tabari ummi taganta ba ita dai haka kawai take jin tsanar yarinyar har cikin ranta .
hirar ball ummi da Zeenat keyi jifa jifa har suka gangaro kan hirar duniya ummi ce ke kokarin saka nablah ciki hirartasu " yayinda ita km nablah Ido ne kawai nata ko murmushi Dan kwata kwata ita batasan ma me zata dasu ba' dan Haka tacigaba da sauraronsu har zuwa sanda mai gidan ya dawo daga masjid tare da wata mata suka shigo ..
byn sunyi shafta da wasa da dariya tare da mdm zeenat wanda hakan ya nuna alamun sun saba da junansu sosai ba tun yau ba ..
" ummi ta umarce doctor din data shiga da nablah ,hakan ce takasance domin bata tsaya wani tmbyr ummi ba Dan tasan abinda zatayi .
abinda yabawa nablah mamaki bai wuce ganin komai na aikin likitoci dake cikin dakin ba.
bbu abinda bbu har gadon kwanciyar marasa lafiya akwai shi a dakin.
, Doctor din ta umarce nablah data zauna" ta zaro sirinji acikin hand bag dinta .
ta zuki jininta wanda hakan bai sa hankalin nablah tashi ko daya ba saboda daman hakan yana daga cikin budget dinta.
byn doctor din ta dibi jininta tashiga wani daki still dai acikin dakin da suke ciki tare da bawa nablah umarnin Wuce wa.
Ta Mike jikinta bbu kwari Sai dai bbu wata alamun damuwa ko fargaba atattare daita .
direct hanyar step tabi " ta nufi dakinta" koda tashiga dakin ma rasa abinyi tayi domin kewar yan gidasu ne tattare da zuciyarta" tana ji kmr taje tasamu ummi ta roketa takirawo mata number auntyta su gaisa .
tunawa datayi Killa ma yanzu haka ummi na can tare da mutun da ko kafafunsa ta kalla zuciyata tamkar zata tarwatse takeji" yasa ta share kawai taki koma gurin ummi ..
Sannu ahankali Yau kusan kwanakin nablah goma kennan a gidan Amman bbu Wanda yayi mata bayanin komai dangane da jininta da a gwada.
duk da hakan bawai ya dameta bane illa rashin jin muryar daya daga cikin ah'linta ,tunanin hakan ne yasata .
Mikewa tsaye cikin hanzari da niyar zuwa tasamu ummi ta taimaka ta kiramata auntyta .
bude kofarta ke da wuya taga mutun tsaye abakin kofarsa yana kokarin yiwa kofar dakinsa da key .
Da sauri ta risinawa tana gaishe shi shiru yaki amsawa km bai da alamun zai amsa din sai ma dauke kansa dayayi yacigaba da abinda yake .
Jikinta yayi maseefar yin sanyi da abinda deeni yayi mata.
Dan haka 'ahankali ta dinga daga kafafunta yayinda Rainta yake a dagule tana jin wani irin ciwo mai radadi , duk da kasancewarta mai matukar hakuri da rashin sauri fushi akan abu. Amman abinda mai gidan yayi ya taba ranta .
domin a rayuwarta idan akwai abinda ta tsana da Gani bai wuce tsagwaron raini hankali da cin fuska tare da isgilanci ba dan zata iya dauka komai Banda su .
ahankali ta dinga daga kafafunta dasuka gama sagewa ta nufi hanyar da zata sadata da ummi . dan gurinta kadai take samun sausauci acikin gidan.
A tsanake yabita da Idanunshi tare da rike kungunsa da hannu daya yana bin bayata da wani irin matsiyacin kallo.
yayinda zuciyarsa ke harbawa ko kifta idanunsa bai da alamun yi " so yake ya tabbatarwa idanunsa abinda yake Gani a cikin mafarkinsa , hajabi dake sanye ajikinta bai hanashi yimata kallon kurulla ba " gabadaya idanunshi sun rufe ya shagaltu da kallon Surar jikinta a bayyane ... domin ganinta yake murarta ba tare da wani hijabi ba .
Jin yadda idanunshi ke yawo a tsantsar jikinta ne " yasa Kirjinta ke wani irin harbawa da sauri tamkar wacce ake bugawa guduma a kahon zuwa .
Yanayin sanyita da tafiyarta yasake shagaltar dashi ba dan deeni yagaji da kallonta ba ,ya dauke idanunsa akan ba Sai Dan gudun juyowarta cikin sautsayi.
What lokaci tana kan step Dan ko rabi batayi ba dan kallon da kafe dashi ne ya sayayar mata jiki tare da rage mata kuzarin jikinta .. ahankali km tasoma jin kmr takun mutun abaya daidai ta kai rabin step din cak.... taja ta tsaya tare da rabe jikinta gefe daya .
alamun tana son bawa duk wani mai son wuce dama ,duk da oready jikinta yabata alamun mutumin data baro tsaye ke saukowa sakamakon kamshin turarensa mai tada hankali da ta keji ...
shr kusan two minutes sannan yazo ya wuce ta gefenta zuciyarsa na tacigaba da harbawa .duk da Bai bari jikinsu ya tabu da juna .
Tana nan tsaye har yazo ya wuceta tare da bude wata kofa ya shiga dan kusan har yanzu bata gama sanin kan dakun nan gidan ba.
,inda tasan zata samu ummi kai tsaye ta nufa zaune suke ita da Zeenat kmr koda yaushe suna kallo TV suna hira abunsu hankali kwance. Yayinda kayan fruit ke gabansu da sallmarta takarasa inda suke sannan tasamu guri kan Tia's ta zauna tana wasa da Zara zaran yatsun hannuwanta. ummi ta juyo ahankali tana duban nablah byn ta amsa sallamarta kallonta kawai take Tare da nazarinta .
yayinda zeenat tunda ta juyo ta mata kallo daya ta dauke kanta tare da mai hankalinta kan film da,akeyi .
Sai da ummi tagama nazarinta tsab sannan ta takira sunan nablah ..
Nablah ya'akayi ne ?
Nablah tayi kasa da kanta tana cigaba da yamutsa yatsun hannuta a atsorace muryarta cike da sanyi da in...inna.. tace dan... Allah daman ina..Ina. son nayi magana ne da auntyna ta fadi hakan idanunta suna masu cikowa da hawaye. domin daukarta ko baza su kiramata auntyta bane shiyasa duk takoma wani iri .