Sashe 58
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
,ummi ta dubeta Tana mata kallon tsab ,batare da Tayi magana ba ,cike da natsuwa tacigaba'da abinda take yayinda zeenat ta haye saman gadon ummi Tayi kwanciyarta lamo tare kamkame jikinta wani irin kewar mijinta ce ke damunta , kuka take son yi Amman bbu dama ,damuwarta zata iya shafar ummi.
a dalilinta ummi zata iya muzgunawa DEENI , ita km abinda bazata so ba kennan, batasan abinda zai sake hassalashi akanta wani irin matsanancin son take masa wanda batasan tun lokacin data fara ba.
" yanzu ita Yaya zatayi da rayuwarta mayye rudeta da sha,awa cikin zubda ciki ,take zuciyarta Ta bata amsa da rashin hakuri da godiyar Allah ne yasa kika aikata kuskure may muni ,kin zubar da ya'ya da bakisa ba ko iya rabon ki kennan a duniya .a boye take goge Hawayen dake bin kuncinta ,har ummi tagama laziminta da sauran addu'o,inta.
bacci baiyi nasarar daukarta ba .
"Tana jin motsin mikewar ummi ta shanye kukanta Tare da goge Hawayen idanunta Amman hakan Bai hana ummi gane wani abu ,daidai inda take kwance ummi tazo ta zauna tare da kamo hannuta ,me kike tunanin km mamana ?
Kafin zeenat tace wani abu ummi ta km jiho mata wata tmbyr
Sai ma naga kmr kuka kika yi ko?
Zeenat ta Mike zaune suna fuskartan juna da ummi ,yayinda hawayen dake makale a idanunta suka yi nasarar zubowa sharrrrr....mayye km abin kuka tmbyrki kawai nayi fa, Sai km ki kama min kuka.
,menene yake damunki ko wani abu shi DEENI din yayi miki ,'ahankali take girgirwa ummi kanta da kyar ta iya bude bakinta ...Ummi na cuci kaina da kaina na ruguza rayuwar gidana da kaina bansan yadda zanyi abubuwa su dawo min daidai tamkar da ba. basani ba a she rayuwa bata da tabbas bansa abinda na aikata zai sa na tsinci kaina cikin ,kaka nakanyi ba.
,inda abubuwa dake faruwa suka cigaba bana tunanin zuciyata dake kirjina zata cigaba da bugawa ,ummi kiyi hakuri ban miki adalci ba arayuwa, duk tarin laifin dana aikata gareki baki gujeni ba ko canza min takarasa fadar haka tana zubda kwalla.
Ummi ta rungumeta ajikinta tana may tausaya mata , kukan ta,isa haka abinda ya faru ya wuce ki daina dawo da hannun agogo baya matsawar Ina raye ba zaki taba kasance cikin bakin ba , ke din diyata ce, Ina kallonki tamkar fareeda Yar,uwata , ganinki tamkar madadince a gurina abinda kika aikata kuskure ne ,km ya wuce tunda kinyi nadama ,Shima son zai sauko ,kinsa halin bakar zuciya irin tasa ,dan haka ki samu nutsuwa km kiyi hakuri da duk wani abinda zai nuna miki kinji diyarta Sosai ummi ta dinga rararshinta .
tana anan jikin ummi har tasoma gyangyadi sannan ummi ta dan bubuga bayanta kwanta kiyi bacci ,kinji , ummi ta Mike itama samu guri nan kusa da zeenat ta kwanta...
Abu kmr wasa Sai dasu zeenat suka share
Kwana biyu agidan ummi baTare da sun koma gidansu ba.
, kullun dare sai zeenat ta shirya takai kanta Ga DEENI Dan kar ummi tagane basu shirya ba Amman ,yadda take zuwa" haka take dawo da full gargadinsa may karfi .
ummi tasa a soma nemo mata masu aiki kafin zeenat ta koma gidanta .
A cikin kwana,n a ukun ne suka tattara suka koma gidansu har ummin kmr yadda Ta fada .
Kwana uku kennan da dawowar zeenat gidan DEENI. bbu laifi al'amura sun Dan canja kadan kasancewar ummi dake tsakaninsu .
addu'a dai ummi take sake yi kan Allah daidaita tsakaninsu yasa zaman lfy yaci gaba da wanzuwa fiyye da hakan har karshen rayuwarsu.
Kmr yau zeenat tun safe take aikace aikace gyaran cikin gidan, aiki kawai take kmr wacce Tasha kwaya domin koina yayi kura tunda tadawo kullum Sai tayi gyara ,,shr ,n da ummi taji yayi yawa ne yasa ta fitowa zuwa kitchen din a lokacin kuwa zeenat Tayi busy gurin aiki.
Ummi tace wai har yanzu baki gama aikin bane ?
Tun asuba dakika sauko ban sake jin duriyarki ba ki bar aikin nan haka man zeenat ki huta tunda muka dawo kike fama da aiki ki bar shi haka ,gobe ne za'a kawo miki masu aiki ,nayiwa hajiya turai magana km ta tabbatar min da gobe goben nan za'tasa akawo .
,hajiya turai aminyace Ga ummi, sun dade Tare tun farkon zuwan Ummi Nigeria suka sanadin mazajensu .
zeenat ta girgiza kai kawai ummi gara dai nasoma rage aikin nan kafin akawo masu aikin.
' kinsa bbu abinda ya'ya yafi tsana a rayuwa shi sama da kazanta ,ummi Tayi murmushi jin dadi to ai shikennan Allah yabada sa'a Amman kibari ki dan hutu haka. naga ko karya bakiyi ba ,ai yanzu nan zankarasa nama, Kusan gamawa.
,mamaki yacika ummi ganin irin aikin da zeenat din Tayi parlour ta koma abunta ta zauna tare da kunna TV tana kallo zeeyword daga nan inda take zaune suke hira da zeenat din ,kafin wani lokaci zeenat taci Rabin aikin gidan .
Koda dare yayi ma zagewa Tayi, tashiga kitchen tashiryawa ogo DEENI lafiyayen abinci da Miya kala biyu , farar shikafa ce da miyar pepesoup din kayan ciki ,sannan da miyar pepesoup din freshe fish dataji kayan gadi sai kamshin ke tashi .
sannan Taje ta shirya komai tsaf tsaf a dinning .ita km taje ta sheka wanka ta hade cikin daguwar rigar material datasha stone work Sai kalli take zuwa Ga wani kamshi na musamman dake tashi ajikinta karku manta zeenat akwai son kwalliya km taiya musamman kit gareta na kayan kwalliya , ahankali take saukowa zuwa parlour kasa tayi maseefar kyau dauu..sai kyali take kusa da Ummi samu guri ta zauna Sai dai idanunta na kallon tsaitin kofar shigowa ne ummi ta kalleta tana murmushi kai Kai manana kinyi kyau ,yau DEENI bazai ganeki ba zeenat tayi murmushi kai ummi har wani kyau nayi . sallamarshi suka jiyo ciki ciki yashigo cikin parlour, kunnenshi makale da waya yana magana , da saurinta ta Mike ta tarbeshi Tare da karbar briefcase din hannunsa Bai hanata ba sakamakon idanun umminsa dake kansu Amman suna hawa upstairs daidai bakin kofar dakinsa taja ta tsaya cak dan gudun tashiga dakinsa yayi mata maseefarsa.
'Ahankali yasa hannushi ya amshi jakarsa dake rike a hannuta ya shige dakinsa yabarta nan tsaye .
Byn kmr minti talatin ya sauko jikinsa sanye da Riga blue shirt da wando jeans threeecutter Sai kamshin turaren Hamilton Ontario ne yake tashi ajikinsa , kai tsaye dinning area ya nufa inda ya hangi umminsa zaune da alamun zaman jiran fitowarsa suke .'
ahankali yakaraso gurin tare da samu guri ya zauna yana gaishe da umminsa ta amsa cikin sakin fuskar da kulawa ya aikin alhamdulilllahi ya cire wayarsa yana operating ahankali zeenat tayi wani irin Mikewa wanda yasa gabadaya santsar jikinta girgizawa most especial kirjinta dayake suna kusa da juna ,dagowa yayi da niyar sauke mata ruwan bala'i idanunshi yaci karo da kirjinta .... kallo daya yayiwa Rabin nonuwanta Ta saman rigarta ya dauke idanunshi Amman duk da haka say da yanayinsa yasoma sauyawa notice dinsa suka nemi kwacewa , kwalkwaluwarsa tashiga circulating ya dinga jin wani iri ajikinsa , cikin natsuwa Tayi serving dinsa.
bawani wani abinci yaci sosai ba ,ya Ture plate din gefe kasancewarsa Bai fiyye son cin abinci may nauyi ba
, 'ahankali ya maida bayansa ya jingina da kujerar da yake zaune akai Tare da Dan zamowa kadan yana duban umminsa itama ,ummi shi take kallo tana tabe baki ba dai har ka koshi ba ?
ya dage mata girarsa daya alamun haka ne ,kai dai bansan irinka ba wlh kwata kwata baka kaunar son cin abinci , DEENI yayi murmushi kawai batare da Yacewa umminsa komai ba .
murya a sanyaye zeenat tace to ko na hado maka coffee ne?
parlour ya dauki shr har kusan tsawon minti goma batare da ko Tari yayi ba , Sai da zeenat din ta km maimaitawa tmbyrta tukun muryarsa a dake Yace.
please....banason damuwa dan Allah aikinsa Ina bukata km mayye na takurani da questions.
jin haka yasa zeenat din Mikewa 'ahankali tana jujjuya mazaunanta har tashiga kitchen idanunshi kam a kanta abinda ya tsaya masa a makwashi ne ya samu ya hadiye da kyar.
,yana hango tahowarta da yadda take motsa kirjinta ,yasashi sake dimauce ,take ya wurgawa kansa tmby what's wrong with me ?'ahankali yakamo lip's dinshi na kasa yana cizawa da karfi har takaraso ta,aje masa coffee a gabansa baidana cizan lip's dinshi ba cikin dakiya da mazantaka yasoma sha , sosai yasha coffee din ,ummin ta zuba masa idanu kawai Tana kallonsa sak mahaifinsa kusan har ya so zarta muhd aliyu da komai. , Ya dubi yana murmushi ya,akayi first love ta hararesa ai nan kafi kauri Ga abinci baka , zauna kaci ba sai ruwa .tsam ya Mike, ya soma taku first love ni zanje na kwanta bacci bacci .....nake ji tare da sakar mata murmushi ,to Allah ya tashemu lfy.
Daren ranar sam DEENI kasa runtsawa yayi kwana yayi yana watsa jikinsa ruwa da kyar DEENI yasamu Ya runtsa sakamakon wani irin feeling da ya dinga tasoma masa hannunshi yasa duka ya dafe joystick dinsa dashi yana juyi , sai wuraren asuba bacci may nauyi yayi nasarar daukeshi.
Washegari da sassafe yabar gidan ya wuce office .
zaune yake a office dinshi aiki yayi masa yawa sakamakon matsowar karshen wata .
Kanshi Duke yake yana fama da aiki rubuce rubuce dake gabansa yaji nocking din kofa kansa na Duke ' yabada izinin shigowa batare daya dago kansa ba .
Manir abokinsa ne yashigo cikin office din da sallamarsa DEENI ya amsa batare da ya dago kansa ba ' yacigaba da abinda yake" ganin haka Yasa manir ya tsayawa abakin taga, yana kallon shukokin flowers din dake zagaye da surrounder din gurin .
dan yasan tunda ya iske DEENI kan aiki bazai taba sauraransa ba matsawar bagama yayi sanin da yayi masa na may matukar son aikinsa.
Kusan minti shabiyar yayi tsaye , sannan yasoma takowa 'ahankali izuwa bakin makeken tablet din da DEENI ke zaune ,yaja kujera daya ya zauna yana duban DEENI, Sai lokacin DEENI ya dago rikitattun idanunsa ya dubeshi manir dasu .
har kagaji da tsayuwar kennan inji cewar DEENI?
a dalilinta ummi zata iya muzgunawa DEENI , ita km abinda bazata so ba kennan, batasan abinda zai sake hassalashi akanta wani irin matsanancin son take masa wanda batasan tun lokacin data fara ba.
" yanzu ita Yaya zatayi da rayuwarta mayye rudeta da sha,awa cikin zubda ciki ,take zuciyarta Ta bata amsa da rashin hakuri da godiyar Allah ne yasa kika aikata kuskure may muni ,kin zubar da ya'ya da bakisa ba ko iya rabon ki kennan a duniya .a boye take goge Hawayen dake bin kuncinta ,har ummi tagama laziminta da sauran addu'o,inta.
bacci baiyi nasarar daukarta ba .
"Tana jin motsin mikewar ummi ta shanye kukanta Tare da goge Hawayen idanunta Amman hakan Bai hana ummi gane wani abu ,daidai inda take kwance ummi tazo ta zauna tare da kamo hannuta ,me kike tunanin km mamana ?
Kafin zeenat tace wani abu ummi ta km jiho mata wata tmbyr
Sai ma naga kmr kuka kika yi ko?
Zeenat ta Mike zaune suna fuskartan juna da ummi ,yayinda hawayen dake makale a idanunta suka yi nasarar zubowa sharrrrr....mayye km abin kuka tmbyrki kawai nayi fa, Sai km ki kama min kuka.
,menene yake damunki ko wani abu shi DEENI din yayi miki ,'ahankali take girgirwa ummi kanta da kyar ta iya bude bakinta ...Ummi na cuci kaina da kaina na ruguza rayuwar gidana da kaina bansan yadda zanyi abubuwa su dawo min daidai tamkar da ba. basani ba a she rayuwa bata da tabbas bansa abinda na aikata zai sa na tsinci kaina cikin ,kaka nakanyi ba.
,inda abubuwa dake faruwa suka cigaba bana tunanin zuciyata dake kirjina zata cigaba da bugawa ,ummi kiyi hakuri ban miki adalci ba arayuwa, duk tarin laifin dana aikata gareki baki gujeni ba ko canza min takarasa fadar haka tana zubda kwalla.
Ummi ta rungumeta ajikinta tana may tausaya mata , kukan ta,isa haka abinda ya faru ya wuce ki daina dawo da hannun agogo baya matsawar Ina raye ba zaki taba kasance cikin bakin ba , ke din diyata ce, Ina kallonki tamkar fareeda Yar,uwata , ganinki tamkar madadince a gurina abinda kika aikata kuskure ne ,km ya wuce tunda kinyi nadama ,Shima son zai sauko ,kinsa halin bakar zuciya irin tasa ,dan haka ki samu nutsuwa km kiyi hakuri da duk wani abinda zai nuna miki kinji diyarta Sosai ummi ta dinga rararshinta .
tana anan jikin ummi har tasoma gyangyadi sannan ummi ta dan bubuga bayanta kwanta kiyi bacci ,kinji , ummi ta Mike itama samu guri nan kusa da zeenat ta kwanta...
Abu kmr wasa Sai dasu zeenat suka share
Kwana biyu agidan ummi baTare da sun koma gidansu ba.
, kullun dare sai zeenat ta shirya takai kanta Ga DEENI Dan kar ummi tagane basu shirya ba Amman ,yadda take zuwa" haka take dawo da full gargadinsa may karfi .
ummi tasa a soma nemo mata masu aiki kafin zeenat ta koma gidanta .
A cikin kwana,n a ukun ne suka tattara suka koma gidansu har ummin kmr yadda Ta fada .
Kwana uku kennan da dawowar zeenat gidan DEENI. bbu laifi al'amura sun Dan canja kadan kasancewar ummi dake tsakaninsu .
addu'a dai ummi take sake yi kan Allah daidaita tsakaninsu yasa zaman lfy yaci gaba da wanzuwa fiyye da hakan har karshen rayuwarsu.
Kmr yau zeenat tun safe take aikace aikace gyaran cikin gidan, aiki kawai take kmr wacce Tasha kwaya domin koina yayi kura tunda tadawo kullum Sai tayi gyara ,,shr ,n da ummi taji yayi yawa ne yasa ta fitowa zuwa kitchen din a lokacin kuwa zeenat Tayi busy gurin aiki.
Ummi tace wai har yanzu baki gama aikin bane ?
Tun asuba dakika sauko ban sake jin duriyarki ba ki bar aikin nan haka man zeenat ki huta tunda muka dawo kike fama da aiki ki bar shi haka ,gobe ne za'a kawo miki masu aiki ,nayiwa hajiya turai magana km ta tabbatar min da gobe goben nan za'tasa akawo .
,hajiya turai aminyace Ga ummi, sun dade Tare tun farkon zuwan Ummi Nigeria suka sanadin mazajensu .
zeenat ta girgiza kai kawai ummi gara dai nasoma rage aikin nan kafin akawo masu aikin.
' kinsa bbu abinda ya'ya yafi tsana a rayuwa shi sama da kazanta ,ummi Tayi murmushi jin dadi to ai shikennan Allah yabada sa'a Amman kibari ki dan hutu haka. naga ko karya bakiyi ba ,ai yanzu nan zankarasa nama, Kusan gamawa.
,mamaki yacika ummi ganin irin aikin da zeenat din Tayi parlour ta koma abunta ta zauna tare da kunna TV tana kallo zeeyword daga nan inda take zaune suke hira da zeenat din ,kafin wani lokaci zeenat taci Rabin aikin gidan .
Koda dare yayi ma zagewa Tayi, tashiga kitchen tashiryawa ogo DEENI lafiyayen abinci da Miya kala biyu , farar shikafa ce da miyar pepesoup din kayan ciki ,sannan da miyar pepesoup din freshe fish dataji kayan gadi sai kamshin ke tashi .
sannan Taje ta shirya komai tsaf tsaf a dinning .ita km taje ta sheka wanka ta hade cikin daguwar rigar material datasha stone work Sai kalli take zuwa Ga wani kamshi na musamman dake tashi ajikinta karku manta zeenat akwai son kwalliya km taiya musamman kit gareta na kayan kwalliya , ahankali take saukowa zuwa parlour kasa tayi maseefar kyau dauu..sai kyali take kusa da Ummi samu guri ta zauna Sai dai idanunta na kallon tsaitin kofar shigowa ne ummi ta kalleta tana murmushi kai Kai manana kinyi kyau ,yau DEENI bazai ganeki ba zeenat tayi murmushi kai ummi har wani kyau nayi . sallamarshi suka jiyo ciki ciki yashigo cikin parlour, kunnenshi makale da waya yana magana , da saurinta ta Mike ta tarbeshi Tare da karbar briefcase din hannunsa Bai hanata ba sakamakon idanun umminsa dake kansu Amman suna hawa upstairs daidai bakin kofar dakinsa taja ta tsaya cak dan gudun tashiga dakinsa yayi mata maseefarsa.
'Ahankali yasa hannushi ya amshi jakarsa dake rike a hannuta ya shige dakinsa yabarta nan tsaye .
Byn kmr minti talatin ya sauko jikinsa sanye da Riga blue shirt da wando jeans threeecutter Sai kamshin turaren Hamilton Ontario ne yake tashi ajikinsa , kai tsaye dinning area ya nufa inda ya hangi umminsa zaune da alamun zaman jiran fitowarsa suke .'
ahankali yakaraso gurin tare da samu guri ya zauna yana gaishe da umminsa ta amsa cikin sakin fuskar da kulawa ya aikin alhamdulilllahi ya cire wayarsa yana operating ahankali zeenat tayi wani irin Mikewa wanda yasa gabadaya santsar jikinta girgizawa most especial kirjinta dayake suna kusa da juna ,dagowa yayi da niyar sauke mata ruwan bala'i idanunshi yaci karo da kirjinta .... kallo daya yayiwa Rabin nonuwanta Ta saman rigarta ya dauke idanunshi Amman duk da haka say da yanayinsa yasoma sauyawa notice dinsa suka nemi kwacewa , kwalkwaluwarsa tashiga circulating ya dinga jin wani iri ajikinsa , cikin natsuwa Tayi serving dinsa.
bawani wani abinci yaci sosai ba ,ya Ture plate din gefe kasancewarsa Bai fiyye son cin abinci may nauyi ba
, 'ahankali ya maida bayansa ya jingina da kujerar da yake zaune akai Tare da Dan zamowa kadan yana duban umminsa itama ,ummi shi take kallo tana tabe baki ba dai har ka koshi ba ?
ya dage mata girarsa daya alamun haka ne ,kai dai bansan irinka ba wlh kwata kwata baka kaunar son cin abinci , DEENI yayi murmushi kawai batare da Yacewa umminsa komai ba .
murya a sanyaye zeenat tace to ko na hado maka coffee ne?
parlour ya dauki shr har kusan tsawon minti goma batare da ko Tari yayi ba , Sai da zeenat din ta km maimaitawa tmbyrta tukun muryarsa a dake Yace.
please....banason damuwa dan Allah aikinsa Ina bukata km mayye na takurani da questions.
jin haka yasa zeenat din Mikewa 'ahankali tana jujjuya mazaunanta har tashiga kitchen idanunshi kam a kanta abinda ya tsaya masa a makwashi ne ya samu ya hadiye da kyar.
,yana hango tahowarta da yadda take motsa kirjinta ,yasashi sake dimauce ,take ya wurgawa kansa tmby what's wrong with me ?'ahankali yakamo lip's dinshi na kasa yana cizawa da karfi har takaraso ta,aje masa coffee a gabansa baidana cizan lip's dinshi ba cikin dakiya da mazantaka yasoma sha , sosai yasha coffee din ,ummin ta zuba masa idanu kawai Tana kallonsa sak mahaifinsa kusan har ya so zarta muhd aliyu da komai. , Ya dubi yana murmushi ya,akayi first love ta hararesa ai nan kafi kauri Ga abinci baka , zauna kaci ba sai ruwa .tsam ya Mike, ya soma taku first love ni zanje na kwanta bacci bacci .....nake ji tare da sakar mata murmushi ,to Allah ya tashemu lfy.
Daren ranar sam DEENI kasa runtsawa yayi kwana yayi yana watsa jikinsa ruwa da kyar DEENI yasamu Ya runtsa sakamakon wani irin feeling da ya dinga tasoma masa hannunshi yasa duka ya dafe joystick dinsa dashi yana juyi , sai wuraren asuba bacci may nauyi yayi nasarar daukeshi.
Washegari da sassafe yabar gidan ya wuce office .
zaune yake a office dinshi aiki yayi masa yawa sakamakon matsowar karshen wata .
Kanshi Duke yake yana fama da aiki rubuce rubuce dake gabansa yaji nocking din kofa kansa na Duke ' yabada izinin shigowa batare daya dago kansa ba .
Manir abokinsa ne yashigo cikin office din da sallamarsa DEENI ya amsa batare da ya dago kansa ba ' yacigaba da abinda yake" ganin haka Yasa manir ya tsayawa abakin taga, yana kallon shukokin flowers din dake zagaye da surrounder din gurin .
dan yasan tunda ya iske DEENI kan aiki bazai taba sauraransa ba matsawar bagama yayi sanin da yayi masa na may matukar son aikinsa.
Kusan minti shabiyar yayi tsaye , sannan yasoma takowa 'ahankali izuwa bakin makeken tablet din da DEENI ke zaune ,yaja kujera daya ya zauna yana duban DEENI, Sai lokacin DEENI ya dago rikitattun idanunsa ya dubeshi manir dasu .
har kagaji da tsayuwar kennan inji cewar DEENI?