← Book details Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 57 OF 149

Sashe 57

Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

, Ummi tace karo na karshe da zan km baka hakuri akanta .
a matsayin na uwa a gareka Ina son ka manta da Duk wani abu dayashiga tsakaninku daita , ku koma shirya tamkar da ,ku runkugume junanku ku , zauna lfy shine farinciki na , kuudin mafi kusancin yan,uwan juna ne ,banason sake jin komai atsakaninku baya Ga alkhari, abinda ya faru ya rigada ya faru kum Ina bukatar wucewarsa har duniya ta nade.
idan har kana son farincikina da kwanciyar hankalina kmr yadda kasha fada to kabar zance .
,sabanin haka tashin hankali kawai zaka jefani aciki .
domin nasan sanka nasan halinka da taurin kai tsiya da zuciya.
ummi takarasa maganata Tana may zubda kwalla a afrigice DEENI ya mike zaune daga kwanciyar da yayi tare tari hanwayen da hannuwanshi duka hankalinsa a tashe yace haba firt lov meyyyyyyyyyy kuma kuka... Dan girman Allah kiyi hakuri ki rufamin asiri zubda hawayenki maseefa ce a tare dani ,da hannushi ya dinga goge mata hawayen idanunta. muryarsa a sarke ya sake cewa first love kiyi hakuri Dan abinda ya faru ya wuce amman may tsayawa ne rai manta da wahala km shi Sai 'ahankali komai zai goge a memory dina amman inshallahu zanyi kokarin naga komai wuce.

amman itama kiyi mata magana Dan wlh bazan dauki kalar iskanci zubda ciki ba, Dan bazai yiwu Ina shan walaha ana zubar min da cikina ba .
,ummi tayi murmurshi Tana may dungure masa kai .

,yanzu ni kake gayama haka DEENI ...
sbd baka kunya ko.... ya kashewa ummi idonsa daya.. Allah first love ba rashin kunya bane ,gsky ce kawai nafada .
aiko ummi ta dinga dariya Tana wlh DEENI karaina ni dayawa ko..idan baji kunyata ta matsayina na umminka ba .
Ai kaji kunyata ta matsayina na surukarka shi ma murmurshi yayi tamkar bashi ba hankali ummi takamo tafin hannun DEENI da Zeenat ta hadesu guri daya ta mayar rufe hannuwansa sannan ta mike tsaye ta fice daga dakin gabadaya Tare da rufo masu kofa .

Byn fitar ummi DEENI zaune rike da hannun yakasa cire hannunshi daga gareta sannan yakasa cewa komai tunani yake kawai ta yadda zai cigaba da zama da zeenat zuciyarsa ke bashi shawarar hakura Zeenat kawai ya zauna daita dai dai ya auri kaskantacciya km maragalihu kmr yadda ummi tace ,yayinda wani bangare na zucitarsa ke bashi karfin gwiwar gara kawai yayi aure koma wace iri ce jin saukar hawayenta a hannushi ne yasashi saurin dawo daga duniyar tunani daya Lula .
'ahankali yaja numfashi yana fesarwa tare sakin ajiye sannan 'ahankali ya zare hannushi daga cikin nata , yasoma yunkurin mikewa , yaji ta sake riko hannu gam cikin nata Tana murzawa dole tasa shi ya koma ya zauna yana dubanta.
Sai lokacin ya lura da muguwar ramar datayi.
Ya tsareta da idanunshi ganin yadda take son cika masa kunne da kuka .

Duk ke kika jawo matsalar nan km inshallahu akanki zata Kare ya fadi haka,a kasan rashi.
Sautin muryata yajiyo kasa kasa Tana bashi hakuri my hrt Dan Allah kayi hakuri da abinda ya faru wlh bazan sake ba .

hannushi ya sake zare ,tare da katseta da hannunshi "shiiiii.... ki rike hakuriki ko zai miki amfani a wani guri Dan bashi da wani amfani agareni.
maganar zaki sake ko bazaki sake ba Shima ba matsalata bane haka km wannan bazan ,my hrt ko me..me... Da kike kirana dashi ,Shima bana son jinsa Dan bana bukata sbd ni ba zuciyar ki bane .
,inda kin bani matsayina haka a zuciyarki kmr yadda kike fada .

,dabaki min muguntar da kike min ba ,yamike tsaye cikin sanyi jiki yashige bathroom ya dauro alwala sallah magariba sbd yasoma kin kiraye kirayen sallah a masallaci dake cikin gidan baifi minti 3 ba ya sake fitowa yazo ya tadda sallah.

Tana nan zaune tamkar wacce aka dasa ,har ya idar da sallah ya zare jallabiyar jikinsa ya saura daga shi Sai short niker ya kwanta a kan bed dinshi.
yaja blanket ya lullube rabbi jikinsa ,tare da juya mata baya.

tsawon lokacin Tana zaune a gurin batare tasan yadda zatayi ba har sanda tasoma jiyo Kira sallahr ishai ' sannan ta samu ta yunkura ta mike tashiga bathroom itama tayo alwala tazo ta hada magariba da isha'i Dan tuni jininta ya tsaya ,Shima 'ahankali ya km. mikewa ya gabatar da sallah ,ya km koma yayi kwanciyasa 'ahankali yasoma runtse idanushin sakamakon baccin daya dayasoma kawo masa xiyara yaji motsin mutun kwance abayansa ........

MMN SUDAIS CE.
[6/23, 6:02 AM] 0mmer Farouk: 💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖

💗💗💗💗💗

AYSHA A BAGUDO

Page 56

Kwanciya Tayi a bayansa ... byn ta cire ilahirin kayan jikinta lamo tayi Tana shakar dadeden kamshin jikinsa.

Lafewa tayi Sosai ajikinsa tamkar wata bby ' Tare da goga masa kirjinta a bayansa wani irin shork...... yaji a jikinsa tamkar an jona masa wutar electric yayinda sha"awarsa tasoma motsawa 'ahankali 'ahankali shr yayi kmr yana bacci batare da yayi wani kwakwaran , motsi ba ballanantana tagane ko yaji wani abu dangane daita , cikin kwarewa da yadda ya sabarmata wasannisa tasoma shafa kwantaccen gashin kirjinsa may matukar taushi , zuwa kan nipply dinsa " still shr ne ya sake biyowa baya .zuwa yanzu koina ajikinsa kirma yake yayinda zuciyarsa take dokawa da sauri da sauri . "gabadaya gabobin jikinsa sun sauya sun fara amsar sakonninta har wani shake jikinsa yasoma .
" ganin haka yasa zeenat tayo kasa da hannu daidai kasan mararsa , nan ne fa yaji bazai iya barinta taci galaba akansa ba" caraf ya cafke hannuta hade da zabura ya Mike zaune tamkar wani zaki.
itama mikewa Tayi ta zauna ,kmr yadda yayi. tsareta yayi da rikitattun idanunshi masu matukar kyau da tsoratawa .
take tsoron yanayin yadda yake kallonta ya mamaye zuciyarta . wanda tasan wannan kallon da yake mata na gargadi ne .
Amman tabarsa Tayi tamkar batasan abinda hakan yake nufi ba .
dan haka ta soma kokarin sake matsowa zuwa gareshi .
a tsawace ya dakatar daita ,da hannunshi tare da daka mata wata irin razananniyar tsawa ,data frigita zuciyar zeenat har ta sata , mannewa da jikin gadon dakin batare da san Tayi hakan ba .
"kallonshi take da bayyananen tsoro a saman fuskarta,take ya hadiye duk wani emotion din dayake ji a gangar jikinsa .

Fuskashi bbu walwala Ya sauke idanunshi cikin nata Yana may nunata da dan yatsansa ke... ...banaso iskanci da rainin wayo ,ko ance miki ni Dan iskane da bansan ciwon kaina ba da abinda nakeyi wato Gani jarabbabe ko?
kin wani kwaso jiki kina manne min" to jarabar tawa bata may dani Dan iska da bansan abinda nakeyi ba .

Kin ma rainawa kanki hankali wlh Gani stupid na dinga miki ciki ke km kina yawon zubarwa ko .

,to wlh baki isa ba ,bari ma kiji wannan shine zai zama last warning din da zan miki....... kar ki sake na km ganin kafarki a ,inda nake matsawar bani ne da kaina na bukaci hakan ba.
Bansan meyasa mu tunani ba da har na amince na zabeki
Amatsayin abokiyar rayuwata ba.
da ko zuciyata kin isa ki hango ballanantana har ki samu waje a cikinta da damar zubar min da jinina

Ke... koda kuwa mun koma gida ne bance kizo gareni ba ,kije ki rike mahaifarki.. ni km na rike joystick dina da Spam dina yakarasa maganar.. ... oya out from this room before now I finished you...Ya nuna mata hanyar fita da yatsanshi daya .

Hannu zeenat ta daura aka Tare da sabon tashin hankali ,inna lillahi wa inna ilaihi rajiun kawai take ambata akasan ranta wanna wacce irin maseefa ce tajefa kanta da mijinta ciki .

Gabadaya tashin hankali datake ciki ya hanata Ko gezau ballanantana Tayi yunkurin mikewa daga inda take zaune.
magana take son yi Amman Sam takasa furta kodaidai da kalma daya ce, numfashi kawai take ja ta bakinta Tana fitar dashi da kyar. al'amarin nasa yasoma girman tunaninta . Sai da taji ya sake buga mata wata razananniyar tsawa .sannan ta mike tsaye da sauri jikinta na kirma ta rarumo hijab dinta dake yashe a gefen gado tasoma kokarin zirawa ajikinta sannan ta kwashi sauran kayanta a hannu taja ta tsaya tana kallon yadda gabadaya yanayinsa ya sake canzawa ,ganin taki tafi ne yasa DEENI tattaro sauran kuzariinsa da yayi saura ya mike yakamo hannuta yana janta. mamaki da tsoro suka taru suka hanata cewa komai ,Sai ma binshi datake ,har yakai bakin kofa ya bude Tare da hankata waje ya maida kofarsa ya rufe da karfi ....,Banda bangon data dafe da hannunta bbu abinda zai hanata buguwa da bango .
wasu Hawaye ne masu dumi da ciwo suka zubo mata tasa bayan hannuta Tana gogewa yayinda wasu ke sake bin kuncinta.

A galabaice ya fada kan bed dinshi ya kwanta Tare da'runtse idanushin gam . 'Ahankali yaja laulausar bargo ya lullube jikinsa. wani irin tsuma jikinsa keyi tamkar zaki Ga sandar girma sai Mikewa take alamun Tana bukatar abincin ta tsaki yaja mtssss tare dasa duka hannunshi ya dafe saman joystick dinsa yana may sake jan tsaki akasan ranshi mt....

Daidai tsakanin bakin kofar dakinsa ta tsaya tana maida kayan jikinta Sai data tabbatar da natsuwarta ta dawo gangar jikinta sannan ta nufi hanyar dakin ummi sbd kwata kwata bata son ummi tadago wani abu a tattare daita .

Koda tashiga dakin ma ummi "zaune ta ummi ta idar da sallah isha'i Tana lazimi .
Chapter 57 · 0% Book details