Sashe 106
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bangaren nablah kuwa Bacci mai nauyi take dan koda gari ya waye kasa tashi tayi da wuri.
Dan gabadaya ilahirin jikinta ciwo yake mata ,most especial ciyoyinta da suka rike mata .
da kyar ta iya Mikewa zaune tana kallon celling dakin hade da yin salati tana son tuno mafarkin datayi jiya.
ahankali ta dinga hada pics din abubuwan da suka faru a tsakaninta da mutumin daya Kira kanshi da N. ALIYU Wanda bata San kowa waye ba ,mutun ne ko aljan ,amman a zuciyarta tafi bawa mafarkin nata mazauni da aljanine yayi nasarar aureta ,duk da addu'ar datakeyi kullun kafin tayi bacci .
,km yake yawon saduwa daita 'cikin baccinta.
a bin bai wani tsaya mata a rai ba
sai ma addu'ar ta dinga yi cikin zuciyarta Na neman tsari Daga sharrin su da kaidinsu , tunda tasan kusan hakan Na yawon faruwa Ga al,umma da dama .
tayi shr kawai tana son tuno face dinsa da yanayinsa ,duk iya tunani tayi akan son gano kamanin fuskarsa amman abin yagaya. domin kasa tuna komai tayi har ma taji kanta yasoma Sara mata alamun ciwo hkn ya sake tabbatar mata da tabbas aljanine yashigo 'cikin rayuwarta .
dan Haka kawai ta Mike tsaye da kyar ta nufi bathroom, abu biyu kawai tasan ta rike a memory dinta game dashi sunan shi da km yadda ya dinga having sex daita.
jikinta a sanyaye ta shige bayi tana mamakin mafarkinta .
Wanka tsarki tayi tare da dauro alwala gabadaya tazo ta gabatar da sallah.
Tana idarwa taje gaban mirrow as usual tana kallon kanta wani kyau takara Na ban mamaki bbu Wanda zai ganta ya yarda Daga inda ta fito komai Na jikinta ya cicciko tayi wani irin fresh daita .
Ta juya da sauri ta nufi kitchen sakamakon tuno may gidan datayi .
cikin sauri tasoma hada masa breakfast sbd lating datayi .
Shap shap ta hada masa abin kari taje tashirya dinning.
" sannan Tasoma da gyaran gidan Daga karshe tashiga dakinsa dan gyarawa .
zaune ta tadda shi a bakin gado kunnenshi manne da waya yana magana 'cikin tsanr farinciki sam bazakace shine mutumin nan may shegen girman kai tsiya bane da nuna isa da izza ,mutumin da ganin murmushi ma aiki ne indai batare da umminsa zaka ganshi ba.
km da alama shida umminsa ne ke mgn a wayar ,kallo daya tayi masa batare da bi takansa ba tasoma aikinta cikin tsanake .
Sun jima suna waya da ummi Daga karshe taji yace gata nan aiki take first love .
bangaren ummi kuwa dariya tayi tare da cewa deeni kennan.. Ok hadani daita tunda naxo banji lfyrta ba .
Lfyrta kalau fa first love sai ma sabon tsakanci data tsiro dashi wanda Ni ba dauka zanyi ba .
,naji nidai bani ita' ya Mikawa nablah wayar suka gaisa da ummi .
Nablah nayi fushi dake tunda nayi tafiyar nan hankalina ke kanki amman ke ko damuwa dani bakiyi ba ko ?
'Cikin muryar shagwaba tace Allah ummi ba Haka bane, wlh kina raina km Na damu dake sosai asalima idan Na tunaki har kuka nake.
Wlh ummi abun yayi min yawa Ga kewar gida .
,Ok ya gidan komai dai lfy ?
Lfy lau Ni ummi zaman gidan ne kawai ya dameni wlh koina shr bana jin dadi Komai . gashi aunty laraba ba ma, ba wani zaman gidan take ba .
Ayya karki damu zan dinga kiranki akai akai da landline din parlour,n domin na dinga jin abubuwan dake faruwa.
deeni yasanar min daya turawa sister dinki kudin salary dinki har da kari ma akai ,ta dago ido tana dubansa , kawai taga ya kashe mata idon daya .Tayi saurin Kai da fuskarta tana cigaba da sauraron ummi .
dan hk kada kisa damuwa a ranki kema zaki iya Kiran Yan gidanku da wayar kinji .
Muryarta can kasa kasa tace to ummi an gode da karamci Allah yabada Lada , uhm nablah kada ki damu Ina jinki har cikin jinina, km zan iya yi miki komai a rayuwa muddin bai fi karfina ba .
,amman Ina son ki dan rage cin zakin nan dakike sbd lafiyarki ,
nablah tayi tsai da ranta tana tunanin yadda ummi tasan tana shan zaki .
kina jina nablah uhm Ina jinki ummi, inshallahu zan daina.
Ok me kike so nakawo miki idan zan dawo.
Nablah ,ta dan yi murmushi jin dadi sannan tace duk abinda kika kawo min Ina so.
murmushi ummi tayi itama to yayi zan taho miki da special tsarabarki ,to ummi Na gode Allah yakara girma sai kin dawo Allah dawo dake lfy ta tmbye safeena ummi tace sun fita tun safe da zeenat .
ok ummi ki gaishe min daita har da aunty zeenat ma takarasa fadar hk tana may yin sallama da ummi ta Mika masa wayar .
Firt love sai wani biyewa wannan yarinyar kike yi yarinyar da bata jin mgn Ga rashin kunyar tsiya .
bbu ruwanka son da yarinyar nan indai abinda nasaka shi zaka min bawani complain ba .
Haba first lov farinciki zeenat kawai kike so bakya tunanin Ni halin da zanshiga ... Ni kaga sai anjima mayi mgn ta kashe wayarta .
Ita km nablah ko kallon inda yake bata sake yi ba tacigaba da aikinta .
Ahankali 'cikin sanyi jikin nan nata Tagama gyara koina a dakin , yayi saura kan bed dinshi ne kawai ya saura wanda yaki tashi sai ma kwanciya da yayi flat yana shafa mararsa yana kallonta .
yayinda ita km taki ko kallon inda yake ballanantana tace masa ya tashi.
Haushinta ya Dan ji a rashin ganin taki yi masa mgn gashi shi km hanya yake nema dan yasamu damar ya latsata .
,ganin bashi da niyar tashi ta gyara bed din yasa ta juya abinta 'cikin sanyi jiki zata bar mishi dakinsa ...taji ya fixgota da karfin , ta dawo da baya da baya luuuuuuuu zata fade kasa Allah Ya takaita.
sai data bige gefen kugunta da abin gado ,sannan ta fada saman fadadden kirjinsa .
aiko agigice ta fashe da wani gigitaccen kuka may cin rai .
tana kallon kwayar idanunshi tamkar ta shake masa wuya Dan takaicin abinda Yayi mata .
atsorace ya Mike zaune tare daita ajikinshi ya rungumota yana kokarin kai hannushi gurin ciwon ta buge masa hannu wayyo cikina wayyo Allah sai murkususu gefen cikinta take tana kuka tana tsine masa .
,hakuri kawai yake son bata amman yakasa bude bakinsa sai cire hannuta da yayi wanda ta dafe gurin ciwon dashi ya maida nashi yana murza mata gurin ahankali .
Kusan minti Goma ta dauka rungume ajikinshi tana kukan radadin ciwon data ji.
ahankali Yasa hannushi ya dauko man zafi yana
faman shafa mata agurin .
ahankali ta dan soma rage jin zugin da ciwon nata kemata .
tasoma kokarin tutturesa da hannuta.
,dan Allah mlm ka sakar min jiki duk kabi ka kaneniye min jiki ko dole ne mugu kawai Allah Ya isa wlh .
Matseta yayi sosai ajikinshi yana Shiri hade bakinsu guri daya ..karar sautin wayarshi ne ya dakatar dashi Daga aikata abinda yayi Niyya Wanda tun dazu ake kiranshi yaki dagawa sbd ganin Wanda ke Kiran nashi .
Dan hk ya bige mata bakin tsiyawa ya sake rungume ajikinshi .
Ta fashe da wani sabon kuka ,yayinda shi km Yasa hannunsa daya ya dauki wayar tare da mannata a kunnenshi . muryarsa A hassale Yayi sallama yana cin magani .
Can bangaren kuwa ,
fk ne ya amsa sallamar 'cike da farinciki yana tmbyrsa ko yana gida .
deeni dake zaune rungume da nablah ya sake rungumota jikinsa da kyau sbd ganin Tana son subuce masa sannan yace Ina gida ya,akayi ne ?
nothing daman fahad ne yanzu yakirani wai yana kiran layinka kaki dagawa, gashi securities sun hanashi shigowa wai kai ne kace kada su sake barinsa ya shigo.
Muryar deeni a dake yace yes.. I said it ko akwai Wanda zai karya min doko ne ?
Fk yayi murmushi kawai sbd sanin halin taurin kan deeni .
kai fa Dan bazan yaro ne wlh .
idan iskancinka ya sauka akan mutun to km shikennan mutun yashiga uku .
to yanzu km me fahad din yayi maka daka yanke wannan danyen hukuncin akansa ?
Bbu ruwanka da duk wani hukunci dana yanke ,fk yace yanzu hk zai ta tsayuwa a waje ?
Uhm kabarshi kawai idan yagaji zai kama gabanshi .
ta yaya zaka ce abarshi ?
Koma wani irin dalili ne Yasa zaka hanashi shigowa ,gsky bakayi daidai ba .
Kai ,kwata kwata ma hkn bai dace ba wlh .
ka dinga sara kana duba bakin gatari fa .
ba wai ka dinga abu ,bbu tunani ba .
A hassale Deeni yadakatar dashi Dan Allah ,Ni mlm ka sauraramin kar dameni da wani surutanka can Na bazan da wofi .
Ina ma ruwanka ciki naga Wannan ba matsalarka bace tsakaninmu ne nida shi km komai zai daidaita idan lokacin yin hk yayi bawai ka kirani kana kawo min kabli da ba,adi ba .
ok shikennan Allah Ya shirye ka deeni, Dan gsky kana bukatar addu'a wlh , Ameen idan da gaske kake. yakarasa fadar hk tare da yin hanging din Kiran ..yacigaba da wasa da jikin nablah yana romancing dinta.
hannuwanshi duka ya tura 'cikin hijab din dake sanye ajikinta ya diresu akan dukiyar fulaninta kadan ya rage bai sume a zaune ba .
Tsabar shauki daya dibeshi ,yana sakin numfashi da kyar tare matso daita jikinshi sosai suna jin dumin juna.
ranta yayi mugun baci da takaicinsa , fizge jikinta tayi tare da juyowa sosai suna fuskantar juna.
gabadaya Gani tayi kamaninsa sun sauya sai wani irin kallo yake aiko mata dashi masu kashe jiki da zuciya.
tsare shi tayi da shanyayun idanunta itama fuskar nan tata a hade tamkar hadari a fusace tasoma mgn 'cikin fushi da Daga murya .wai kai wani irin mutun ne sbd Allah ?
Meyasa kake min irin hk ne?
nifa gsky bana son abinda kake min haba sai ka dinga min wasu abubuwa tamkar wata matarka ta aure wlh zan dinga kai kararka gurin mahalicina ya saka min akan abinda kake min .
Dan gabadaya ilahirin jikinta ciwo yake mata ,most especial ciyoyinta da suka rike mata .
da kyar ta iya Mikewa zaune tana kallon celling dakin hade da yin salati tana son tuno mafarkin datayi jiya.
ahankali ta dinga hada pics din abubuwan da suka faru a tsakaninta da mutumin daya Kira kanshi da N. ALIYU Wanda bata San kowa waye ba ,mutun ne ko aljan ,amman a zuciyarta tafi bawa mafarkin nata mazauni da aljanine yayi nasarar aureta ,duk da addu'ar datakeyi kullun kafin tayi bacci .
,km yake yawon saduwa daita 'cikin baccinta.
a bin bai wani tsaya mata a rai ba
sai ma addu'ar ta dinga yi cikin zuciyarta Na neman tsari Daga sharrin su da kaidinsu , tunda tasan kusan hakan Na yawon faruwa Ga al,umma da dama .
tayi shr kawai tana son tuno face dinsa da yanayinsa ,duk iya tunani tayi akan son gano kamanin fuskarsa amman abin yagaya. domin kasa tuna komai tayi har ma taji kanta yasoma Sara mata alamun ciwo hkn ya sake tabbatar mata da tabbas aljanine yashigo 'cikin rayuwarta .
dan Haka kawai ta Mike tsaye da kyar ta nufi bathroom, abu biyu kawai tasan ta rike a memory dinta game dashi sunan shi da km yadda ya dinga having sex daita.
jikinta a sanyaye ta shige bayi tana mamakin mafarkinta .
Wanka tsarki tayi tare da dauro alwala gabadaya tazo ta gabatar da sallah.
Tana idarwa taje gaban mirrow as usual tana kallon kanta wani kyau takara Na ban mamaki bbu Wanda zai ganta ya yarda Daga inda ta fito komai Na jikinta ya cicciko tayi wani irin fresh daita .
Ta juya da sauri ta nufi kitchen sakamakon tuno may gidan datayi .
cikin sauri tasoma hada masa breakfast sbd lating datayi .
Shap shap ta hada masa abin kari taje tashirya dinning.
" sannan Tasoma da gyaran gidan Daga karshe tashiga dakinsa dan gyarawa .
zaune ta tadda shi a bakin gado kunnenshi manne da waya yana magana 'cikin tsanr farinciki sam bazakace shine mutumin nan may shegen girman kai tsiya bane da nuna isa da izza ,mutumin da ganin murmushi ma aiki ne indai batare da umminsa zaka ganshi ba.
km da alama shida umminsa ne ke mgn a wayar ,kallo daya tayi masa batare da bi takansa ba tasoma aikinta cikin tsanake .
Sun jima suna waya da ummi Daga karshe taji yace gata nan aiki take first love .
bangaren ummi kuwa dariya tayi tare da cewa deeni kennan.. Ok hadani daita tunda naxo banji lfyrta ba .
Lfyrta kalau fa first love sai ma sabon tsakanci data tsiro dashi wanda Ni ba dauka zanyi ba .
,naji nidai bani ita' ya Mikawa nablah wayar suka gaisa da ummi .
Nablah nayi fushi dake tunda nayi tafiyar nan hankalina ke kanki amman ke ko damuwa dani bakiyi ba ko ?
'Cikin muryar shagwaba tace Allah ummi ba Haka bane, wlh kina raina km Na damu dake sosai asalima idan Na tunaki har kuka nake.
Wlh ummi abun yayi min yawa Ga kewar gida .
,Ok ya gidan komai dai lfy ?
Lfy lau Ni ummi zaman gidan ne kawai ya dameni wlh koina shr bana jin dadi Komai . gashi aunty laraba ba ma, ba wani zaman gidan take ba .
Ayya karki damu zan dinga kiranki akai akai da landline din parlour,n domin na dinga jin abubuwan dake faruwa.
deeni yasanar min daya turawa sister dinki kudin salary dinki har da kari ma akai ,ta dago ido tana dubansa , kawai taga ya kashe mata idon daya .Tayi saurin Kai da fuskarta tana cigaba da sauraron ummi .
dan hk kada kisa damuwa a ranki kema zaki iya Kiran Yan gidanku da wayar kinji .
Muryarta can kasa kasa tace to ummi an gode da karamci Allah yabada Lada , uhm nablah kada ki damu Ina jinki har cikin jinina, km zan iya yi miki komai a rayuwa muddin bai fi karfina ba .
,amman Ina son ki dan rage cin zakin nan dakike sbd lafiyarki ,
nablah tayi tsai da ranta tana tunanin yadda ummi tasan tana shan zaki .
kina jina nablah uhm Ina jinki ummi, inshallahu zan daina.
Ok me kike so nakawo miki idan zan dawo.
Nablah ,ta dan yi murmushi jin dadi sannan tace duk abinda kika kawo min Ina so.
murmushi ummi tayi itama to yayi zan taho miki da special tsarabarki ,to ummi Na gode Allah yakara girma sai kin dawo Allah dawo dake lfy ta tmbye safeena ummi tace sun fita tun safe da zeenat .
ok ummi ki gaishe min daita har da aunty zeenat ma takarasa fadar hk tana may yin sallama da ummi ta Mika masa wayar .
Firt love sai wani biyewa wannan yarinyar kike yi yarinyar da bata jin mgn Ga rashin kunyar tsiya .
bbu ruwanka son da yarinyar nan indai abinda nasaka shi zaka min bawani complain ba .
Haba first lov farinciki zeenat kawai kike so bakya tunanin Ni halin da zanshiga ... Ni kaga sai anjima mayi mgn ta kashe wayarta .
Ita km nablah ko kallon inda yake bata sake yi ba tacigaba da aikinta .
Ahankali 'cikin sanyi jikin nan nata Tagama gyara koina a dakin , yayi saura kan bed dinshi ne kawai ya saura wanda yaki tashi sai ma kwanciya da yayi flat yana shafa mararsa yana kallonta .
yayinda ita km taki ko kallon inda yake ballanantana tace masa ya tashi.
Haushinta ya Dan ji a rashin ganin taki yi masa mgn gashi shi km hanya yake nema dan yasamu damar ya latsata .
,ganin bashi da niyar tashi ta gyara bed din yasa ta juya abinta 'cikin sanyi jiki zata bar mishi dakinsa ...taji ya fixgota da karfin , ta dawo da baya da baya luuuuuuuu zata fade kasa Allah Ya takaita.
sai data bige gefen kugunta da abin gado ,sannan ta fada saman fadadden kirjinsa .
aiko agigice ta fashe da wani gigitaccen kuka may cin rai .
tana kallon kwayar idanunshi tamkar ta shake masa wuya Dan takaicin abinda Yayi mata .
atsorace ya Mike zaune tare daita ajikinshi ya rungumota yana kokarin kai hannushi gurin ciwon ta buge masa hannu wayyo cikina wayyo Allah sai murkususu gefen cikinta take tana kuka tana tsine masa .
,hakuri kawai yake son bata amman yakasa bude bakinsa sai cire hannuta da yayi wanda ta dafe gurin ciwon dashi ya maida nashi yana murza mata gurin ahankali .
Kusan minti Goma ta dauka rungume ajikinshi tana kukan radadin ciwon data ji.
ahankali Yasa hannushi ya dauko man zafi yana
faman shafa mata agurin .
ahankali ta dan soma rage jin zugin da ciwon nata kemata .
tasoma kokarin tutturesa da hannuta.
,dan Allah mlm ka sakar min jiki duk kabi ka kaneniye min jiki ko dole ne mugu kawai Allah Ya isa wlh .
Matseta yayi sosai ajikinshi yana Shiri hade bakinsu guri daya ..karar sautin wayarshi ne ya dakatar dashi Daga aikata abinda yayi Niyya Wanda tun dazu ake kiranshi yaki dagawa sbd ganin Wanda ke Kiran nashi .
Dan hk ya bige mata bakin tsiyawa ya sake rungume ajikinshi .
Ta fashe da wani sabon kuka ,yayinda shi km Yasa hannunsa daya ya dauki wayar tare da mannata a kunnenshi . muryarsa A hassale Yayi sallama yana cin magani .
Can bangaren kuwa ,
fk ne ya amsa sallamar 'cike da farinciki yana tmbyrsa ko yana gida .
deeni dake zaune rungume da nablah ya sake rungumota jikinsa da kyau sbd ganin Tana son subuce masa sannan yace Ina gida ya,akayi ne ?
nothing daman fahad ne yanzu yakirani wai yana kiran layinka kaki dagawa, gashi securities sun hanashi shigowa wai kai ne kace kada su sake barinsa ya shigo.
Muryar deeni a dake yace yes.. I said it ko akwai Wanda zai karya min doko ne ?
Fk yayi murmushi kawai sbd sanin halin taurin kan deeni .
kai fa Dan bazan yaro ne wlh .
idan iskancinka ya sauka akan mutun to km shikennan mutun yashiga uku .
to yanzu km me fahad din yayi maka daka yanke wannan danyen hukuncin akansa ?
Bbu ruwanka da duk wani hukunci dana yanke ,fk yace yanzu hk zai ta tsayuwa a waje ?
Uhm kabarshi kawai idan yagaji zai kama gabanshi .
ta yaya zaka ce abarshi ?
Koma wani irin dalili ne Yasa zaka hanashi shigowa ,gsky bakayi daidai ba .
Kai ,kwata kwata ma hkn bai dace ba wlh .
ka dinga sara kana duba bakin gatari fa .
ba wai ka dinga abu ,bbu tunani ba .
A hassale Deeni yadakatar dashi Dan Allah ,Ni mlm ka sauraramin kar dameni da wani surutanka can Na bazan da wofi .
Ina ma ruwanka ciki naga Wannan ba matsalarka bace tsakaninmu ne nida shi km komai zai daidaita idan lokacin yin hk yayi bawai ka kirani kana kawo min kabli da ba,adi ba .
ok shikennan Allah Ya shirye ka deeni, Dan gsky kana bukatar addu'a wlh , Ameen idan da gaske kake. yakarasa fadar hk tare da yin hanging din Kiran ..yacigaba da wasa da jikin nablah yana romancing dinta.
hannuwanshi duka ya tura 'cikin hijab din dake sanye ajikinta ya diresu akan dukiyar fulaninta kadan ya rage bai sume a zaune ba .
Tsabar shauki daya dibeshi ,yana sakin numfashi da kyar tare matso daita jikinshi sosai suna jin dumin juna.
ranta yayi mugun baci da takaicinsa , fizge jikinta tayi tare da juyowa sosai suna fuskantar juna.
gabadaya Gani tayi kamaninsa sun sauya sai wani irin kallo yake aiko mata dashi masu kashe jiki da zuciya.
tsare shi tayi da shanyayun idanunta itama fuskar nan tata a hade tamkar hadari a fusace tasoma mgn 'cikin fushi da Daga murya .wai kai wani irin mutun ne sbd Allah ?
Meyasa kake min irin hk ne?
nifa gsky bana son abinda kake min haba sai ka dinga min wasu abubuwa tamkar wata matarka ta aure wlh zan dinga kai kararka gurin mahalicina ya saka min akan abinda kake min .