Sashe 47
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
moris ko Sai kiran jisues Cris take tana karawa oh jisues have Marcy on me , hawayen suke shabe shabe gabadayansu sun rude .
gabadaya Zeenat hankalinta yasoma barin jikinta nishi take sama sama Muryata na rawa rawa Tace Dan Allah ya'ya kamin rai kayi hakuri wlh bazan sake ba,kima sake wlh yau Sai naga bayanki da duk ma wanda ya tsaya miki .
bazaki bude min kofar ba yakarasa maganar yana huci tamkar kumurcin zaki rahma da kusan tafi moris rudewa tace madam please help us to open door for him this ting is become big I won go home I kwn die now please... kijin rahma na rawa karasa xata bude kofar moris tayi sauri ta fixge key din tayi jefa dashi ta jingina bayanta da kofar tana kiran sunan jisues .
deeni Bai sake cewa komai yakoma dakinsa yana huci Zeenat ko na durkushe a dakin say kuka take tana juye juye Dan tasan yau karshenta yazo mutuwa zatayi gashi har lokacin jinin Bai tsaya ba say bulbuluwa yake duk kayan jikinta ya baci da jin haka dakin duk jinin takoina ka kalla gabadaya tagama sadaukarwa mutuwa zatayi yau.
shiyasa tasoma addu'ar neman sauki da tuba a gurin Allah kuka take tana dafe da cikinta wayyo ummina... wayyo babana ..wayyo kuna Ina yau ga Zeenat dinku zata mutu batare da saninku ba.
Ta soma narainarai da idanuwa wayyo nashiga uku mutuwa zanyi Sai kuka take tana mutuwa zatayi
aiko su moris suka sake tsorace da rudewa suma har da kukansu shebe shabe suna kiran sunan jisues Cris.
Bansa haka zata iya faruwa dani Allah na tuba astagfurka wa,atubu ilaik Allah na tuba Allah kasa zuciyar mijina tayi sanyi ya hakura da laifin dana aikata a gareshi .
cikinta ya sake wani irin murdawa ta saki kara .wanda yasa "
Jini ya sake ballewa tasoma Gani double wayyo ummina kina Ina ummi mutuwa zanyi moris takaraso Dan Allah madam karki mutu zaki samu cikin wahala..
suka ji deeni nakokarin zira key cikin kofar Zeenat Ta fasa ihu lura datayi bbu key din ajikin kofar jikinta na rawa taji kmr ta suma gurin tasamu sauki da sausaucin abubuwa dake shirin faruwa daita.
wayyo Allahna wayyo ummina Dan Allah Yaya kayi hakuri kamin rai kaji tausayina yau mutuwa zanyi karka kasheni da hannuka Dan mutuwa zanyi .
ya afkl dakin hannushi rike da kwalin table din data sha yau da wanda yagani kwanaki adakinta yana kallonta da idanunshi suka maga rikidewa tamkar jini aka zuba acikinsu.
kanta yayi ya fincikota su more's naganin haka suka soma kokarin arcewa daga dakin sakin Zeenat yayi tare da juyowa ya damko wuyansu da hannuwasa ya gara kansu waje daya tare da buga kan kowace da bango dakin sannan yayi flinging dasu suka koma can karshen dakin ,suka durkushe suna huci Dan kukan ma kin fitowa yayi .
yasake yin kan Zeenat ya cakumota.
muryasa na rawa wlh wlh baki gayamin wanda yabaki magungunan ba say na kashe ki km a yau....
MMN SUDAIS CE
[5/14, 9:02 PM] +234 906 414 7340: 💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 49
Wlh wlh baki gayamin wanda yabaki magungunan zubar da ciki ba ,zan kasheki inga uban da tsaya miki km zan Dan iskan da zai yi shari,a dani ya sake maimaitawa.
Jikinta na rawa tashiga girgiza masa kai hawaye nabin kuncinta gabadaya tagama fita haiyacinta ta dawo wata kala daban fuskar nan tata ta can kammanin da kyar take matso hawaye daga kumburarun idanunta .
yayinda moris tafi shiga tsaka mai wuya Dan bbu abinda jikinta ke Sai kirrrrrrma.
Ya shaketa da karfi idanunta sukayo waje cike da tsawa yace bazaki fadamin ba .
kai ni gurin ummi ,zan gaya maka ,a gabanta yana shake daita ,ya zuba mata barin makauniyya take hancinta da bakinta suka balle da jini .
A tsorace muryarta a shake Tace zan fada...Zan fada wlh zan fada ya sake zuba mata wani marin uban me kike jira ?
Ta fashe da wani gigitaccen kuka jinin ya sake ballewa ta baki ta hanci,w lh zan fada maka gaskiya Dan Allah kayi hakuri karka kasheni .
Jin ta kiyin magana Sai zan fada take maimaitawa yasa ya damki makogoronta idanunta suka kakkafe tana shirin sumewa yace bazaki fadi uban da yakai ki akabaki ganin zubar da ci ba .
ahankali ta dinga daga masa kanta alamun zata fada sannan ya sausauta rikon da yayi mata Amman say daya sake zuba mata wasu lafiyayyun maruka , hawaye masu dumi da zafi gyaraye da jikin suka shiga ambaliya a kuncinta ta dinga jan zaninta tana fizgar gashin kanta ,tana kuka ta dubi saitin da moris take tsugunne tana risgar kuka Dan say lokacin tasan akan me ogan nasu ke dukan matarsa .
Yacd ,ok itace tabaki maganin ?
tashiga girgiza masa kai uhmmmm baita bace sumy ce takaini ,ita km ita nake aika siyo min maganin tsorace moris tayo waje da idanu tare da dafe kirjinta.
,yayinda jikinta yacigaba da kirma aranta tace yeeeeeee mo daron' won madam Fe, pa romomi,o emiko.
deeni ya saki Zeenat sulale kasa ya juyo tana kallon moris da tazama kalar mara gaskiya duk ta rude Sai rawa bakinta yake takasa magana ganin yadda oga ke kallonta yasa ta fashe da kuka tace wlh karya madam take min ni dai tana aikana siyo mata tablet Amman kwata kwata bansan ko meye amfanin tablet din ba.
hawaye cike da idanunshi yace dake aka taru aka zubar min da cikina kennan?
wani kara yayi yakarasa kusa da moris kmr zaki ya' damki wuyanta ita da rahma da basan hawa ba ballanantana tasan asalin wainar da'ake toyawa ba sai yanzu,.
Hawaye cike da idanunshi yace daku aka samun damar zubar min da cikina ko.
me cikina yayi muku Bai jira mezasu ce ba yayi wani irin juyi tare buga kansu da bango ya shakesu yana huci Sai Ga jini da iya karfinshi yake jibgarsu yana kwallo dasu jikin bango dakin Sai daya musu dukan mutuwa ya tabbatar da ya sumar dasu sannan ya bar su kwance agurin .
juyawa yayi Bai ga kyallin Zeenat ba.
Ita ko Zeenat tana fitowa daga dakinsu moris hanyar waje tayi da Dan sauran karfin Da yayi saura .
gabadaya jikinta yayi week da kyar take iya jan kafarta tana isa gaf bakin get din gidan jiri ya kwasheta ta zube kasa takasa tashi km daidai na n deeni ya fito daga cikin gidan nemanta kmr an hankadoshi ,tana ganinsa tafasa gigitacciyar kara tana ihu tasoma kokarin mikewa tsaye Amman takasa cikin kuka ta dinga cewa no... please wayyo Yaya katausayamin ganin yayo kanta batare data shirya ba tace Dan Allah katausayamin zan fadi gaskiya wlh ba moris bace sumy ce tafara kai ni inda ake zubar min da ciki ,ya sauke da wani mahaukacin mari wanda yasa Zeenat tasoma ganin double Dan ko shi deeni tishi tishi take ganinsa , tun yaushe kike shan maganin hana daukar ciki ni da ban sani ba .
Tun shekara biyar Tare da nuna masa yatsunta biyar Sai km ta sulale wajen sumammiya .
'Ahankali ya zube gabanta tare sanya fuskarsa cikin tafukan hannushi yana kuka mai cin rai ,tare dayasanin auren Zeenat dayayi
da kyar ya iya cire tafin hannushi yana kallonta hawaye kwance a fuskarsa ya dagota ya rungumeta ajikinsa muryasa na rawa yace meyasa Zee...nat ..?
Meyasa kika zabi kimin haka?
Why me cikina yayi miki dakika gwammaci ki zubar min dashi alhalin kinsan Ina son abuna .
ganin har lokacin jini Bai tsaya ba yasan.
shikennan ya sake rasa abinda ke cikinta
ya sake jin haushinta yakamashi cike da tashi hankali yayi flinging daita tare da Mikewa yayi cikin gidan .
Ruwa ya dauko may maseefar sanyi yashiga siyaya mata ajiki Amman sam bata motsa ba.
yadauke yayi dakinsa daita .
Yana shiga dakinsa ya kwantar daita akan gadonsa ya dauki waya yakira doctor saira please doctor kizo yanzu gidana I need ur help tace ok am coming right now .
,sannan yakira faruk yace yazo yanzu yanzu gida yasame shi ,yayi hanging din kiran tare da ajiye wayar ,km har lokacin Zeenat na kwance bata motsa ba .
Ko minti 20 ba'ayi ba Sai Ga doctor da faruk A tare suka shigo cikin compound din gidan frigice suke kallon jinin tun daga compound din gidan har parlour,
kai tsaye faruk yashiga neman layin deeni HK ma doctor saira , kiran faruk ne yasoma shiga.
deeni Gani a parlour,n kasa ka hawo sama kasameni a dakina kafin fk yakatse wayar doctor jin da wanda yake wayar tace Dan Allah yace masa Ga doctor tazo fk yasanar masa yace su shigo tare .
Bbu abinda ya daga musu hankali kmr yadda ko Ina kaca kaca da jini a gidan.
Kasa karasawa cikin dakin fk yayi byn ya bude kofar dakin Sai doctor ce tayi karfin hali shiga km har lokacin Zeenat kwance bata farka ba .
Wani irin kallo fk ke bin deeni dashi Ga Zeenat kwance duk ilahirin jikinta jina jina da jini.
Da kyar faruk d doctor ke tmbyrsa abinda ya faru wanda oready tun kafin deeni yace komai jikin doctor saira yagama bata ainihin abinda ya faru . .
Deeni yakasa cewa komai Sai girgiza kai yake " say lokacin fk yayi karfin ya karasa dakin yana kallon Zeenat dake kwance rai hannun Allah.
zuciyar fk ce ta buga sakamakon ganin yadda gabadaya Zeenat din Ta sauya kwararen wanda yasanta ne kadai zai iya shedata.
Karo na biyu da fk ya sake tmbyr deeni yace Meka mata deeni ?
da kyar ya iya bude baki yace abortion tayi fk Zeenat ta zubar min da cikin Ga maganin hana daukar ciki datake ta faman dirkawa cikinta har tsawon shekara biyar hawaye yabiyo byn yagama maganar tasa.
ita dai doctor tana tsaye tana kallon Zeenat dake kwance sai yadda Allah yaso daita km tana sauraron duk abinda ke faruwa ,rashin ba'a bata damar taba Zeenat din bane yasa tacigaba da tsayuwarta .
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun fk ya dinga furtawa Hankalisa yayi matukar mugun tashi da jin abinda deeni yace abortion ...ya sake maimaitawa. Sannan yace mutuwa tayi kome?
deeni ya girgiza kai alamun Bai sani ba .
gabadaya Zeenat hankalinta yasoma barin jikinta nishi take sama sama Muryata na rawa rawa Tace Dan Allah ya'ya kamin rai kayi hakuri wlh bazan sake ba,kima sake wlh yau Sai naga bayanki da duk ma wanda ya tsaya miki .
bazaki bude min kofar ba yakarasa maganar yana huci tamkar kumurcin zaki rahma da kusan tafi moris rudewa tace madam please help us to open door for him this ting is become big I won go home I kwn die now please... kijin rahma na rawa karasa xata bude kofar moris tayi sauri ta fixge key din tayi jefa dashi ta jingina bayanta da kofar tana kiran sunan jisues .
deeni Bai sake cewa komai yakoma dakinsa yana huci Zeenat ko na durkushe a dakin say kuka take tana juye juye Dan tasan yau karshenta yazo mutuwa zatayi gashi har lokacin jinin Bai tsaya ba say bulbuluwa yake duk kayan jikinta ya baci da jin haka dakin duk jinin takoina ka kalla gabadaya tagama sadaukarwa mutuwa zatayi yau.
shiyasa tasoma addu'ar neman sauki da tuba a gurin Allah kuka take tana dafe da cikinta wayyo ummina... wayyo babana ..wayyo kuna Ina yau ga Zeenat dinku zata mutu batare da saninku ba.
Ta soma narainarai da idanuwa wayyo nashiga uku mutuwa zanyi Sai kuka take tana mutuwa zatayi
aiko su moris suka sake tsorace da rudewa suma har da kukansu shebe shabe suna kiran sunan jisues Cris.
Bansa haka zata iya faruwa dani Allah na tuba astagfurka wa,atubu ilaik Allah na tuba Allah kasa zuciyar mijina tayi sanyi ya hakura da laifin dana aikata a gareshi .
cikinta ya sake wani irin murdawa ta saki kara .wanda yasa "
Jini ya sake ballewa tasoma Gani double wayyo ummina kina Ina ummi mutuwa zanyi moris takaraso Dan Allah madam karki mutu zaki samu cikin wahala..
suka ji deeni nakokarin zira key cikin kofar Zeenat Ta fasa ihu lura datayi bbu key din ajikin kofar jikinta na rawa taji kmr ta suma gurin tasamu sauki da sausaucin abubuwa dake shirin faruwa daita.
wayyo Allahna wayyo ummina Dan Allah Yaya kayi hakuri kamin rai kaji tausayina yau mutuwa zanyi karka kasheni da hannuka Dan mutuwa zanyi .
ya afkl dakin hannushi rike da kwalin table din data sha yau da wanda yagani kwanaki adakinta yana kallonta da idanunshi suka maga rikidewa tamkar jini aka zuba acikinsu.
kanta yayi ya fincikota su more's naganin haka suka soma kokarin arcewa daga dakin sakin Zeenat yayi tare da juyowa ya damko wuyansu da hannuwasa ya gara kansu waje daya tare da buga kan kowace da bango dakin sannan yayi flinging dasu suka koma can karshen dakin ,suka durkushe suna huci Dan kukan ma kin fitowa yayi .
yasake yin kan Zeenat ya cakumota.
muryasa na rawa wlh wlh baki gayamin wanda yabaki magungunan ba say na kashe ki km a yau....
MMN SUDAIS CE
[5/14, 9:02 PM] +234 906 414 7340: 💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 49
Wlh wlh baki gayamin wanda yabaki magungunan zubar da ciki ba ,zan kasheki inga uban da tsaya miki km zan Dan iskan da zai yi shari,a dani ya sake maimaitawa.
Jikinta na rawa tashiga girgiza masa kai hawaye nabin kuncinta gabadaya tagama fita haiyacinta ta dawo wata kala daban fuskar nan tata ta can kammanin da kyar take matso hawaye daga kumburarun idanunta .
yayinda moris tafi shiga tsaka mai wuya Dan bbu abinda jikinta ke Sai kirrrrrrma.
Ya shaketa da karfi idanunta sukayo waje cike da tsawa yace bazaki fadamin ba .
kai ni gurin ummi ,zan gaya maka ,a gabanta yana shake daita ,ya zuba mata barin makauniyya take hancinta da bakinta suka balle da jini .
A tsorace muryarta a shake Tace zan fada...Zan fada wlh zan fada ya sake zuba mata wani marin uban me kike jira ?
Ta fashe da wani gigitaccen kuka jinin ya sake ballewa ta baki ta hanci,w lh zan fada maka gaskiya Dan Allah kayi hakuri karka kasheni .
Jin ta kiyin magana Sai zan fada take maimaitawa yasa ya damki makogoronta idanunta suka kakkafe tana shirin sumewa yace bazaki fadi uban da yakai ki akabaki ganin zubar da ci ba .
ahankali ta dinga daga masa kanta alamun zata fada sannan ya sausauta rikon da yayi mata Amman say daya sake zuba mata wasu lafiyayyun maruka , hawaye masu dumi da zafi gyaraye da jikin suka shiga ambaliya a kuncinta ta dinga jan zaninta tana fizgar gashin kanta ,tana kuka ta dubi saitin da moris take tsugunne tana risgar kuka Dan say lokacin tasan akan me ogan nasu ke dukan matarsa .
Yacd ,ok itace tabaki maganin ?
tashiga girgiza masa kai uhmmmm baita bace sumy ce takaini ,ita km ita nake aika siyo min maganin tsorace moris tayo waje da idanu tare da dafe kirjinta.
,yayinda jikinta yacigaba da kirma aranta tace yeeeeeee mo daron' won madam Fe, pa romomi,o emiko.
deeni ya saki Zeenat sulale kasa ya juyo tana kallon moris da tazama kalar mara gaskiya duk ta rude Sai rawa bakinta yake takasa magana ganin yadda oga ke kallonta yasa ta fashe da kuka tace wlh karya madam take min ni dai tana aikana siyo mata tablet Amman kwata kwata bansan ko meye amfanin tablet din ba.
hawaye cike da idanunshi yace dake aka taru aka zubar min da cikina kennan?
wani kara yayi yakarasa kusa da moris kmr zaki ya' damki wuyanta ita da rahma da basan hawa ba ballanantana tasan asalin wainar da'ake toyawa ba sai yanzu,.
Hawaye cike da idanunshi yace daku aka samun damar zubar min da cikina ko.
me cikina yayi muku Bai jira mezasu ce ba yayi wani irin juyi tare buga kansu da bango ya shakesu yana huci Sai Ga jini da iya karfinshi yake jibgarsu yana kwallo dasu jikin bango dakin Sai daya musu dukan mutuwa ya tabbatar da ya sumar dasu sannan ya bar su kwance agurin .
juyawa yayi Bai ga kyallin Zeenat ba.
Ita ko Zeenat tana fitowa daga dakinsu moris hanyar waje tayi da Dan sauran karfin Da yayi saura .
gabadaya jikinta yayi week da kyar take iya jan kafarta tana isa gaf bakin get din gidan jiri ya kwasheta ta zube kasa takasa tashi km daidai na n deeni ya fito daga cikin gidan nemanta kmr an hankadoshi ,tana ganinsa tafasa gigitacciyar kara tana ihu tasoma kokarin mikewa tsaye Amman takasa cikin kuka ta dinga cewa no... please wayyo Yaya katausayamin ganin yayo kanta batare data shirya ba tace Dan Allah katausayamin zan fadi gaskiya wlh ba moris bace sumy ce tafara kai ni inda ake zubar min da ciki ,ya sauke da wani mahaukacin mari wanda yasa Zeenat tasoma ganin double Dan ko shi deeni tishi tishi take ganinsa , tun yaushe kike shan maganin hana daukar ciki ni da ban sani ba .
Tun shekara biyar Tare da nuna masa yatsunta biyar Sai km ta sulale wajen sumammiya .
'Ahankali ya zube gabanta tare sanya fuskarsa cikin tafukan hannushi yana kuka mai cin rai ,tare dayasanin auren Zeenat dayayi
da kyar ya iya cire tafin hannushi yana kallonta hawaye kwance a fuskarsa ya dagota ya rungumeta ajikinsa muryasa na rawa yace meyasa Zee...nat ..?
Meyasa kika zabi kimin haka?
Why me cikina yayi miki dakika gwammaci ki zubar min dashi alhalin kinsan Ina son abuna .
ganin har lokacin jini Bai tsaya ba yasan.
shikennan ya sake rasa abinda ke cikinta
ya sake jin haushinta yakamashi cike da tashi hankali yayi flinging daita tare da Mikewa yayi cikin gidan .
Ruwa ya dauko may maseefar sanyi yashiga siyaya mata ajiki Amman sam bata motsa ba.
yadauke yayi dakinsa daita .
Yana shiga dakinsa ya kwantar daita akan gadonsa ya dauki waya yakira doctor saira please doctor kizo yanzu gidana I need ur help tace ok am coming right now .
,sannan yakira faruk yace yazo yanzu yanzu gida yasame shi ,yayi hanging din kiran tare da ajiye wayar ,km har lokacin Zeenat na kwance bata motsa ba .
Ko minti 20 ba'ayi ba Sai Ga doctor da faruk A tare suka shigo cikin compound din gidan frigice suke kallon jinin tun daga compound din gidan har parlour,
kai tsaye faruk yashiga neman layin deeni HK ma doctor saira , kiran faruk ne yasoma shiga.
deeni Gani a parlour,n kasa ka hawo sama kasameni a dakina kafin fk yakatse wayar doctor jin da wanda yake wayar tace Dan Allah yace masa Ga doctor tazo fk yasanar masa yace su shigo tare .
Bbu abinda ya daga musu hankali kmr yadda ko Ina kaca kaca da jini a gidan.
Kasa karasawa cikin dakin fk yayi byn ya bude kofar dakin Sai doctor ce tayi karfin hali shiga km har lokacin Zeenat kwance bata farka ba .
Wani irin kallo fk ke bin deeni dashi Ga Zeenat kwance duk ilahirin jikinta jina jina da jini.
Da kyar faruk d doctor ke tmbyrsa abinda ya faru wanda oready tun kafin deeni yace komai jikin doctor saira yagama bata ainihin abinda ya faru . .
Deeni yakasa cewa komai Sai girgiza kai yake " say lokacin fk yayi karfin ya karasa dakin yana kallon Zeenat dake kwance rai hannun Allah.
zuciyar fk ce ta buga sakamakon ganin yadda gabadaya Zeenat din Ta sauya kwararen wanda yasanta ne kadai zai iya shedata.
Karo na biyu da fk ya sake tmbyr deeni yace Meka mata deeni ?
da kyar ya iya bude baki yace abortion tayi fk Zeenat ta zubar min da cikin Ga maganin hana daukar ciki datake ta faman dirkawa cikinta har tsawon shekara biyar hawaye yabiyo byn yagama maganar tasa.
ita dai doctor tana tsaye tana kallon Zeenat dake kwance sai yadda Allah yaso daita km tana sauraron duk abinda ke faruwa ,rashin ba'a bata damar taba Zeenat din bane yasa tacigaba da tsayuwarta .
Innalillahi wa inna ilaihi rajiun fk ya dinga furtawa Hankalisa yayi matukar mugun tashi da jin abinda deeni yace abortion ...ya sake maimaitawa. Sannan yace mutuwa tayi kome?
deeni ya girgiza kai alamun Bai sani ba .