Sashe 62
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" kinsa Allah idan baki daidaita kanki da kyau ba zan iya ra.....
Ummi ta katseshi ta hanyar taga masa hannu ,ya isa haka bana son jin komai .
km ni ai baita ce tasani kuka ba, Tayi missing din kwanakin period dinta ne so shine da shirmenta ta dauka ko ciki ne da Ita ,sai km Ga period din Ta yazo .
" kasanta da shririta shine ta zauna Tana kuka ,ni km tausayi tabani ,Ummi na kaiwa karshen maganarta , DEENI ya watsawa zeenat din harara ,yanzu ne kika damu da haihuwa ko da kika ji zance abinda kika fi tsana a rayuwarki ?
Kinsa Allah zeenat ki fita daga idona kada ki kashe min uwa da matsalarki .
,kikasa wasa ma wlh me gabadaya zanyi in yaso ki mutu gabadaya na huta da matsalarki , km bbu abinda zai faru Dan duniyata zan cigaba da ci hankali kwance byn baki raye .
kinga karshen kishi kennan.... zeenat najin haka ta fashe da wanj sabon kukan Ummi kina jinsa ko .....so yake na mutu yakara aure sbd ya daina sona ...sai km Hawaye sharrrrrr .
Dakuwa Ummi Tayi masa da hannuta ungo nan DEENI wani irin rashin imani ne haka ,kake nuna mata , rashin son nata har yakai ka dinga yi mata fatar mutuwa km a gabana DEENI... ko kunya idanuna bakaji ba .
To inshallahu ta Allah bataka ba km bbu wata mutuwa a fuskar diyata km haihuwa zatayi shi da yarda Allah .
Zeenat fa tashiga neman haihuwa zanga zabga tamkar zatayi hauka duk inda taji ana bada maganin haihuwa sai karfa taje ba .
har gurin wata sabuwar malama datazo Lagos wacce ake Kira da malama shema,u taje neman magani haihuwa.
wanda mutune sukayi ittifaki akanta muguwar Yar damfara ce daga Yola take ,da farko Kano ta fara zuwa tana Dan farar mutane mlm aminu Ibrahim daurawa ya fatattakota ,shine tayo garin Lagos . Nan ma dai zeenat taje bbu wata nasara data samu sai kudinta data kashe .
Cikin haka maganar da mama ta abuja Tayi akan kara auren DEENI taje Ga kunne big Dady , musamman yasa tazo daga abuja km ya nuna mata sam Bai ji dadin abinda Tayi ba.
,inda ma shi DEENI din ne da kansa yaso kara aure wannan dadan bbu may hanashi amman tace lallai sai ya kara aure akan wata lalura ta matasa ko wani dalili na dabam , hakan baiyi ba dan haka bayason a km tadda zance .
Wannan batu da big Dady yayi da km daurin gidin Ummi da take dashi yasa hankalin zeenat din kwanciya .
Cikin dan kankani lokacin ta maida kibarta Tayi fes daita ta dawo da gayunta kmr da.
A cikin wannan lokacin ne latifa takira Ummi tasanar daita cewa an samu mai aiki karama Yar shekara gamo shabakwai ... yanzu haka jakar kayanta a gidanta ya kwana Amma ita bazata samu damar zuwa ba ,sai dai zata turo mata da number yayar yarinyar takira ta ,tabata address din estate din murna fall cike da zuciyar ummi tace badamuwa turo min yanzu yanzu ,kinji diyarta....ummi na sauke wayar sako yashigo tana dubawa taga suna kmr salmah Tare da number .
Uhmmmm muje zuwa
Fans 😃😃😃😃😃😃😃
*Please kuyi hakuri da rashin jina two days uzurirrika gareni ,da suka Sha kaina amman karka danu zuwa anjima nasamu time zan suburbudo muku one page more kusha sha'aninku, dashi lov you ol gyus*😍😍😍😍😍
MMN SUDAIS CE
[7/1, 9:15 PM] 0mmer Farouk: 💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 59
Al'amarin gidan kuwa gabadaya ya sake canzawa tun daga kan mutane dake rayuwa a cikin gidan har zuwa Ga gidan karan kansa .
Dan gabadaya DEENI ya gyara kowa Ina a gidan inda ya sake fadada girman dakunan dake kasa tare da kawatasu da ado .
Wanda ,a halin yanzu yakoma amfani da dakin sama da kasa .kallo daya zakawa gidan ya birgeka km kasan ya fita daban da sauran gidanjen dake cikin estate din.
Ummi bata Kira number Salmah ba sai byn data sallami shafa da kwana biyu sannan takirata
Ranar da shafa ta tarkata tabar gidan ranar itama Zeenat tashi da zumar dawowa dakinta na kasa wanda DEENI ya cire mata ,dan haka bata tsaya wani bata lokaci ba tasa laraba tayi mata komai ,tare da abubuwan ta masu mahimmanci sai abinda baza'a rasa ba tabari a dakin sama .itama takoma amfani da daki biyu a cikin gidan.
Matashiyar budurwa ce Tare da yayarta tsaye abakin titi .
suna jiran mota ' sun dauki sama da rabin awa tsaye a haka suna jiran abin hawa amman kowace mota tazo wucewa" cike take tap da mutane .
,sakamakon cunkoson ababen hawa da aka tashi dashi a garin Lagos.
, aunty me zai hana muhau machine ne , kinsa fa inda zamu da Nisa sosai .
, saboda ke da zaki dawo .
Dan naga yanayin garin yau sai a slow inji cewar nablah.....
, aunty Salmah ta dan juyo ta kalli gefen inda sisinta ke tsaye tare da cewa 'shikenan nablah muhau machine din kawai Dan nima bana son dadewa .
gaba kadan suka karasa wajen yan machina,
malam dan Allah lawansi bustop zaka kai mu, inji cewar aunty Salmah.
mai okada ya gyara tsayuwar machine dinsa ta yadda za su samu damar hawa ..
Kin hawa aunty salma tayi sai ma tmbyr mai okada take da nawa zamu bayar tukun.
, Atakaice dai muna kai mutun daya a naira dari mutun biyu dari da hamsi aunty Salma tace Shikenan ke nablah fara hawa.
" dayake kaidar Aunty salmah kennan.
muddin da kanneta zata hau machine bata yarda tafara zama a farko, sai dai tace su hau gaba ita km ta zauna a baya.
'Ahankali Suka dane machine"
dai dai bakin filling station din dake lawansi, suka sauka aunty Salmah ta bude jakarta tabawa Dan okada kudinsa .
tafiya suka soma yi zuwa inda zasu shiga motar da zata kai su surelere .
Suna tafi suna hirarsu abin sha'awa har suka isa wajen shiga motar Masha.
, daidai Bakin get din da zai kai ka ilori Street suka sauka , tafiya kadan sukayi suka isa inda zasu .
aunty Salma tasa hannu ta tura get din gidan wanda koda yaushe haka yake a bude, .
Da sallamarsu suka karasa bakin net din latifa . Aunty Salmah na kwalara mata Kira latifa latifa.. Amman shiru ba amsa yayinda kofar ma take a kulle .
Tsayuwar Minti goma sukayi kafin daga baya suka jiyo sautin muryar latifa .
ku biyo ta nan kofar kitchen,an kulle nan ne sbd yara .
" zagayawa sukayi ta kofar kitchen suka shiga.
Latifa naganin su tasaki murmushi ,kai kai gsky dai Salmah kunyi latti wlh kin kuwa san nisan unguwar da zaku kuwa ?
aunty Salma tayi dariya wlh kinsa halin mutumin naki hukuma ne sai da rarrashi .
duk shi ya bata mana lokaci , gashi Bai fita da wuri ba.
, to shikenan sai kuxo Ku tafi tun rana batayi ba . "ai ma hajiyar takirani tun sassafe tamin kwantance yadda zamuje can din " da ,na so mu wuce ta mushi ne saboda akwai mota mai zuwa can direct sai dai kinsa jakar nablah na nan shiyasa dole sai munbiyo tanan din .
Latifa tace ok ina zuwa ku shiga daga ciki bari na amso sako dana aika .
dan Allah kiyi sauri ba sai munshiga ba .
ina jakar take saboda kar lokaci ya wuce ?latifa ta kwallawa mai aikinta kira... ke uzaima ...
"uzaima ta amsa tare da karasowa ,Gani aunty jeki dauko jakar nablah a karkashin step yanzu .
Sannan taje tasamu yaron mijinta da ta aika tun dazu ATM tace ibrahim ya'akayi ne ,ya tura hannu ciki aljihun wandonsa ya ciro kudi masu yawa ya mikawa latifa Tare da ATM a saman kudin tace yauwa na gode.
har ya juya ta kiransa ya dawo , akwai wa'yanda nike son ka dan kai mun su inda zasu samu motar zuwa obalende .
, yace to badamuwa ,ta koma ciki inda ta tarar har an dauko jakar nablah ,latifa taciro dubu biyar ta mikawa Aunty salmah gashi kikara kuyi kudin mota dashi ,saboda yanayin hanya .
aunty Salma ta amsa tayi godiya, hade da yi mata sallama .
bakomai sai kin dawo mayi waya duk abinda ake ciki Kya sanar min ni dai addu'ata Allah Yasa tayi musu ..
Kai tsaye inda zusu samu motar da zata kai su obalende ya, ajiye su .
, Suna tsaye cikin mota BRT dayake standing suka samu , Aunty salmah tace nablah ajiye jakar kayanki ki zauna akai .
Sannan kiciromin wayata a jaka ki duba dealing zakiga wata number MTN karshenta 12 kikiramin ,ki mikomin.
,haka kuwa nablah tayi tare da Mikowa Aunty salmah wayar .
ta manna wayar a kunneta tare dayin sallama. hello hjy gamu cikin motar obalende daga nan wace motar zamu shiga" daga can bangare ummi kuwa cewa tayi yauwa inkunzo ku hau motar mai zuwa aja sai ku sauka (a jakonde first get).
ai kinsa lekki ko?
" aunty Salmah tace A,a bansan side din ba , ina dai jin sunan waje.
Ok .. inda kun sauka a first get din kiyi flashing dina.
Aunty salam ta, ajiye wayar..
Bayan kmr awa daya da rabi sai gasu jakonde first get...
Kiran ummi suka sake yi kmr yadda tace .
ok kuyi crossing main road ta hannuku na daman zakuga sambord an rubuta lekki road hanyar zaku biyo layi na uku .
daga hannun hagunku in kun kai kikirani
,nan dai suka sakeyin tafiya minti goma suka sake kiranta byn ta dauka ne tace kuna kan layin ne?
Aunty salmah tace Eh to zakuga cona ta hannun hagunku zakuga wani babban church ,dan suna tafiya ne suna waya da ummi tana basu direction .
Aunty tace ga church din nan ma mungani to ku tsaya a wajen zaki ga get opposite din shi .aunty Salmah tayi saurin cewa shine.
PLASNUW ROWS FAMILY ESTATE ?
Ummi ta katseshi ta hanyar taga masa hannu ,ya isa haka bana son jin komai .
km ni ai baita ce tasani kuka ba, Tayi missing din kwanakin period dinta ne so shine da shirmenta ta dauka ko ciki ne da Ita ,sai km Ga period din Ta yazo .
" kasanta da shririta shine ta zauna Tana kuka ,ni km tausayi tabani ,Ummi na kaiwa karshen maganarta , DEENI ya watsawa zeenat din harara ,yanzu ne kika damu da haihuwa ko da kika ji zance abinda kika fi tsana a rayuwarki ?
Kinsa Allah zeenat ki fita daga idona kada ki kashe min uwa da matsalarki .
,kikasa wasa ma wlh me gabadaya zanyi in yaso ki mutu gabadaya na huta da matsalarki , km bbu abinda zai faru Dan duniyata zan cigaba da ci hankali kwance byn baki raye .
kinga karshen kishi kennan.... zeenat najin haka ta fashe da wanj sabon kukan Ummi kina jinsa ko .....so yake na mutu yakara aure sbd ya daina sona ...sai km Hawaye sharrrrrr .
Dakuwa Ummi Tayi masa da hannuta ungo nan DEENI wani irin rashin imani ne haka ,kake nuna mata , rashin son nata har yakai ka dinga yi mata fatar mutuwa km a gabana DEENI... ko kunya idanuna bakaji ba .
To inshallahu ta Allah bataka ba km bbu wata mutuwa a fuskar diyata km haihuwa zatayi shi da yarda Allah .
Zeenat fa tashiga neman haihuwa zanga zabga tamkar zatayi hauka duk inda taji ana bada maganin haihuwa sai karfa taje ba .
har gurin wata sabuwar malama datazo Lagos wacce ake Kira da malama shema,u taje neman magani haihuwa.
wanda mutune sukayi ittifaki akanta muguwar Yar damfara ce daga Yola take ,da farko Kano ta fara zuwa tana Dan farar mutane mlm aminu Ibrahim daurawa ya fatattakota ,shine tayo garin Lagos . Nan ma dai zeenat taje bbu wata nasara data samu sai kudinta data kashe .
Cikin haka maganar da mama ta abuja Tayi akan kara auren DEENI taje Ga kunne big Dady , musamman yasa tazo daga abuja km ya nuna mata sam Bai ji dadin abinda Tayi ba.
,inda ma shi DEENI din ne da kansa yaso kara aure wannan dadan bbu may hanashi amman tace lallai sai ya kara aure akan wata lalura ta matasa ko wani dalili na dabam , hakan baiyi ba dan haka bayason a km tadda zance .
Wannan batu da big Dady yayi da km daurin gidin Ummi da take dashi yasa hankalin zeenat din kwanciya .
Cikin dan kankani lokacin ta maida kibarta Tayi fes daita ta dawo da gayunta kmr da.
A cikin wannan lokacin ne latifa takira Ummi tasanar daita cewa an samu mai aiki karama Yar shekara gamo shabakwai ... yanzu haka jakar kayanta a gidanta ya kwana Amma ita bazata samu damar zuwa ba ,sai dai zata turo mata da number yayar yarinyar takira ta ,tabata address din estate din murna fall cike da zuciyar ummi tace badamuwa turo min yanzu yanzu ,kinji diyarta....ummi na sauke wayar sako yashigo tana dubawa taga suna kmr salmah Tare da number .
Uhmmmm muje zuwa
Fans 😃😃😃😃😃😃😃
*Please kuyi hakuri da rashin jina two days uzurirrika gareni ,da suka Sha kaina amman karka danu zuwa anjima nasamu time zan suburbudo muku one page more kusha sha'aninku, dashi lov you ol gyus*😍😍😍😍😍
MMN SUDAIS CE
[7/1, 9:15 PM] 0mmer Farouk: 💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 59
Al'amarin gidan kuwa gabadaya ya sake canzawa tun daga kan mutane dake rayuwa a cikin gidan har zuwa Ga gidan karan kansa .
Dan gabadaya DEENI ya gyara kowa Ina a gidan inda ya sake fadada girman dakunan dake kasa tare da kawatasu da ado .
Wanda ,a halin yanzu yakoma amfani da dakin sama da kasa .kallo daya zakawa gidan ya birgeka km kasan ya fita daban da sauran gidanjen dake cikin estate din.
Ummi bata Kira number Salmah ba sai byn data sallami shafa da kwana biyu sannan takirata
Ranar da shafa ta tarkata tabar gidan ranar itama Zeenat tashi da zumar dawowa dakinta na kasa wanda DEENI ya cire mata ,dan haka bata tsaya wani bata lokaci ba tasa laraba tayi mata komai ,tare da abubuwan ta masu mahimmanci sai abinda baza'a rasa ba tabari a dakin sama .itama takoma amfani da daki biyu a cikin gidan.
Matashiyar budurwa ce Tare da yayarta tsaye abakin titi .
suna jiran mota ' sun dauki sama da rabin awa tsaye a haka suna jiran abin hawa amman kowace mota tazo wucewa" cike take tap da mutane .
,sakamakon cunkoson ababen hawa da aka tashi dashi a garin Lagos.
, aunty me zai hana muhau machine ne , kinsa fa inda zamu da Nisa sosai .
, saboda ke da zaki dawo .
Dan naga yanayin garin yau sai a slow inji cewar nablah.....
, aunty Salmah ta dan juyo ta kalli gefen inda sisinta ke tsaye tare da cewa 'shikenan nablah muhau machine din kawai Dan nima bana son dadewa .
gaba kadan suka karasa wajen yan machina,
malam dan Allah lawansi bustop zaka kai mu, inji cewar aunty Salmah.
mai okada ya gyara tsayuwar machine dinsa ta yadda za su samu damar hawa ..
Kin hawa aunty salma tayi sai ma tmbyr mai okada take da nawa zamu bayar tukun.
, Atakaice dai muna kai mutun daya a naira dari mutun biyu dari da hamsi aunty Salma tace Shikenan ke nablah fara hawa.
" dayake kaidar Aunty salmah kennan.
muddin da kanneta zata hau machine bata yarda tafara zama a farko, sai dai tace su hau gaba ita km ta zauna a baya.
'Ahankali Suka dane machine"
dai dai bakin filling station din dake lawansi, suka sauka aunty Salmah ta bude jakarta tabawa Dan okada kudinsa .
tafiya suka soma yi zuwa inda zasu shiga motar da zata kai su surelere .
Suna tafi suna hirarsu abin sha'awa har suka isa wajen shiga motar Masha.
, daidai Bakin get din da zai kai ka ilori Street suka sauka , tafiya kadan sukayi suka isa inda zasu .
aunty Salma tasa hannu ta tura get din gidan wanda koda yaushe haka yake a bude, .
Da sallamarsu suka karasa bakin net din latifa . Aunty Salmah na kwalara mata Kira latifa latifa.. Amman shiru ba amsa yayinda kofar ma take a kulle .
Tsayuwar Minti goma sukayi kafin daga baya suka jiyo sautin muryar latifa .
ku biyo ta nan kofar kitchen,an kulle nan ne sbd yara .
" zagayawa sukayi ta kofar kitchen suka shiga.
Latifa naganin su tasaki murmushi ,kai kai gsky dai Salmah kunyi latti wlh kin kuwa san nisan unguwar da zaku kuwa ?
aunty Salma tayi dariya wlh kinsa halin mutumin naki hukuma ne sai da rarrashi .
duk shi ya bata mana lokaci , gashi Bai fita da wuri ba.
, to shikenan sai kuxo Ku tafi tun rana batayi ba . "ai ma hajiyar takirani tun sassafe tamin kwantance yadda zamuje can din " da ,na so mu wuce ta mushi ne saboda akwai mota mai zuwa can direct sai dai kinsa jakar nablah na nan shiyasa dole sai munbiyo tanan din .
Latifa tace ok ina zuwa ku shiga daga ciki bari na amso sako dana aika .
dan Allah kiyi sauri ba sai munshiga ba .
ina jakar take saboda kar lokaci ya wuce ?latifa ta kwallawa mai aikinta kira... ke uzaima ...
"uzaima ta amsa tare da karasowa ,Gani aunty jeki dauko jakar nablah a karkashin step yanzu .
Sannan taje tasamu yaron mijinta da ta aika tun dazu ATM tace ibrahim ya'akayi ne ,ya tura hannu ciki aljihun wandonsa ya ciro kudi masu yawa ya mikawa latifa Tare da ATM a saman kudin tace yauwa na gode.
har ya juya ta kiransa ya dawo , akwai wa'yanda nike son ka dan kai mun su inda zasu samu motar zuwa obalende .
, yace to badamuwa ,ta koma ciki inda ta tarar har an dauko jakar nablah ,latifa taciro dubu biyar ta mikawa Aunty salmah gashi kikara kuyi kudin mota dashi ,saboda yanayin hanya .
aunty Salma ta amsa tayi godiya, hade da yi mata sallama .
bakomai sai kin dawo mayi waya duk abinda ake ciki Kya sanar min ni dai addu'ata Allah Yasa tayi musu ..
Kai tsaye inda zusu samu motar da zata kai su obalende ya, ajiye su .
, Suna tsaye cikin mota BRT dayake standing suka samu , Aunty salmah tace nablah ajiye jakar kayanki ki zauna akai .
Sannan kiciromin wayata a jaka ki duba dealing zakiga wata number MTN karshenta 12 kikiramin ,ki mikomin.
,haka kuwa nablah tayi tare da Mikowa Aunty salmah wayar .
ta manna wayar a kunneta tare dayin sallama. hello hjy gamu cikin motar obalende daga nan wace motar zamu shiga" daga can bangare ummi kuwa cewa tayi yauwa inkunzo ku hau motar mai zuwa aja sai ku sauka (a jakonde first get).
ai kinsa lekki ko?
" aunty Salmah tace A,a bansan side din ba , ina dai jin sunan waje.
Ok .. inda kun sauka a first get din kiyi flashing dina.
Aunty salam ta, ajiye wayar..
Bayan kmr awa daya da rabi sai gasu jakonde first get...
Kiran ummi suka sake yi kmr yadda tace .
ok kuyi crossing main road ta hannuku na daman zakuga sambord an rubuta lekki road hanyar zaku biyo layi na uku .
daga hannun hagunku in kun kai kikirani
,nan dai suka sakeyin tafiya minti goma suka sake kiranta byn ta dauka ne tace kuna kan layin ne?
Aunty salmah tace Eh to zakuga cona ta hannun hagunku zakuga wani babban church ,dan suna tafiya ne suna waya da ummi tana basu direction .
Aunty tace ga church din nan ma mungani to ku tsaya a wajen zaki ga get opposite din shi .aunty Salmah tayi saurin cewa shine.
PLASNUW ROWS FAMILY ESTATE ?