Sashe 46
Auren Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta juyo tana kallon agogo dake manne a dakin taga karfe goma a zabure ta Mike tayi hanyar bayi Dan zubar da miyo tana fitowa ta hango magungunta a zube akan gadon .
.
da ganinta kasan batada gaskiya.
ya tsaya yana kallonta yace meya faru sanin cewa da Zar ya juya zay iya ganin magungunta yasa ta juya tayi cikin bayin da sauri ta tsugunna sananin datayi , tabbas zai biyo ,'yasa ahankali tasoma kakarin amai .
Har ya juya Ya kalli laidar maganin say km ya Mike da sauri yayo gurinta a rude yana mata sannu jikinta say rawa yake.
bbu wani amai datayi ta jingina bayanta tana maida numfashi tare da toshe hancinta wayo juwa nake Gani
a rude yace juwa km c km Zeenat ?
ta girgiza masa kai tace har da kaina .
Ya dauko zai kwantar daita akan gadonta tayi saurin sake toshe bakinta da hancinta da hannuwanta dukka uhmmmm karka kwantar dank kaini dakinki wari dakin yake shi yake sani ganin juwa .
jikinta na rawa Allah Allah take subar dakin
Kai tsaye dakinsa yayi daita .
"ya kwantar daita akan gadon shi tare da kunna mata AC da fan jin tace juwa take Gani .
ba iya jikinta kadai ke rawa ba har zuciyarta bugawa take da sauri .
Yace ya kike jin jikinki yanzu ?
tace daidai wunya kawai nake ji yanzu km abinci ummi nake son ci yace ok bari naje yanzu na karbo miki .
ya tashi da sauri ya fita daga dakin .
Tana ganin fitarsa ta Mike da gudun bala'i ta nufi dakinta tayi sauri ta dauki laidar maganin ta bude ta balli uku Tasha ta boye sauran cikin wordrob dinta .
Yana dawo daga gidan ummi ya nemeta ya rasa dakinta ya nufa ya isketa kwance akan gadonta .
da mamaki yake kallonta zai yi magana ta Mike zaune zata masa iyaye da yauki ya daka mata tsawa tare da ce mata munafuka may fuska biyu yaja tsaki ya dire mata coolar abinci juya yabarta.
'ahankali ta sauke ajiyar zuciya ,tare da cewa maseefaffen banza kawai .
Tayi shr har shabiyun dare tana jiran ko zata ji wani abu Amman shr bbu labari .
Washegari takasance weekend deeni na gida Dan haka bata samu wani sakewar shan maganita ba.
Dan sosai yasanya mata ido .
Har wata washegari garin Sunday yakasa ya tsare yaki fita koina . .
Dan haka itama tayi kwanciyarta a dakita .
tana kwance a daki abin duniya yasoma isarta dan har yanzu bataga komai ba .
,'ahankali ta Mike tasawa dakinta key ta dauko sauran maganin da doctor ta bata .
Ta zauna akan ta fito da magungun daga cikin kakinsu ,ta sha .
ya saura na gobe kadai kusan awa hudu da shan maganin na yau wanda shine second to the last Amman bataji komai ba jin bataji komai ba yasa ta dauko wayarta ta hau what's app Dan ragewa kanta damuwa .taji tasoma jin bacci km har lokacin bataji komai Dan haka ta diro daga kan godan wayyo nashiga uku kar dai cikin bazai zube ba.
, da sauri tashiga balbala maganin kennan tana kokarin janyo ruwa daga kan Mirrow dinta zata sake kara kora wani .
taji wani irin matsanancin ciwon mara da bata jin irinsa ba tayo waje da idanunta a tsorace gabanta na faduwa 'ahankali cikin ma ya dauki zafin ciwo ta dinga murkususu tana daurewa.
Tunda tasan hakan zata kasance daita .
jin irin wanna azabar ciwon yafita daBan da wancen yasa ta kankame cikinta waje guda tashiga mutsu mutsu daga zaune tana buga ties da hannuta taga zama ya gagareta ta kwanta kasa tana juye juye ita kam Tayi alkawari zata rike ciwon har yagama Cinta bbu mai ji .
Ai da mararta tayi wani irin murdawa ta daura hannuta akai taji tamkar mutuwartace tazo batasan lokacin da ta fasa wata razananniyar kara ba rike da cikinta wanda karan tasa gidan gabadaya ya dauki sautin muryarta.
lokacin guda ta hada zufa tashiga kwalla ihun wahala .
Agigice deeni ya nufo dakinta say yana murda kofa yajita a rufe gam.
Da karfi yashiga bubbuga kofar yana kiran sunanta da karfi Ta sake kwara wani ihun wayyo mutuwa ,zanyi .
Deeni yakoma dakinsa a rikece yashiga neman extra key din dakinta da kyar Allah Ya taimaka yagani .
Ya a frigice ya dawo jikin kofar jikinsa na rawa Allah Allah yake ya bude dakin.
' yana budewa ya afka can karshen gado yaganta kwance shame shame tana juye da kirawa kanta mutuwa.
da sauri ya tsugunna ya dago ta a rude yana tmbyta kasa cewa komai tayi sai juye juye take tana zan mutu Yaya mutuwa zanyi ..
A rikice yace Dan Allah zeenat kimin magana mana make damunki .Ina ke miki ciwo .
Ga maganin a zube akasa , hannuta na rawa tashiga tura maganin karkashin gado tana numfashi sama sama duk yana lura da abinda take ya rike hannuta da sauri yana kallon maganin yace meya wannan kike kokarin boyewa ?
girgiza masa tashigayi Dan zuwa lokacin bbu bakin magana a zabure ya zameta daga jikinsa tare dago maganin yana kallo yana karantawa instruction din maganin zuciyarsa yake ta buga alokaci guda wani gumi ya rufeshi Dan tabbatar da abinda yakaranta yasa yayi saurin zaro wayarsa daga aljihun wandonsa yakira doctor saira yana tmbyrta meyye amfanin maganin mestrogen. Ajiki ?
'Ahankali tace masa tablet ne na zubda ciki.
a rude yayi jifa da kwallin maganin yashiga furta innalillahi wa inna ilaihi rajiun da hannushi ya dinga nuna tsabar ya kasa magana
Wani ihun ta km fasawa .
MMN SUDAIS CE
[5/14, 9:02 PM] +234 906 414 7340: 💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 48
Da kyar ya iya furta sunanta Zeenat Zeenat ...meyasa kika min haka?
nace meyasa kika min haka?
Kuka take sosai tana juye juye hannuta dukka akan cikinta tana murkususu ciwo kmr ranta zai fita .
" Jini kuwa say malala yake ta kasanta.
Ya sake daka mata tsawa yana sake furta kalmar me namiki Zeenat?
Tamkar zaki ya' karaso gareta ya dagata tsaye ya kai mata wani gigitaccen mari .wanda yasa Zeenat Ta saki kara har su moris dake downstairs ,sukayo hanyar step suka yi cirko cirko jikinsu narawa .
Yasa hannushi daya ya shake mata wuya tare matseta da bangon dakin kika zubar min da cikina Zeenat.
" meyasa kika zubar min da ciki?
ta kamkame ajikinsa tace wayyo cikina mutuwa zanyi katamakamin" wasu marukan ya sake yaryarfa mata tare da buga kanta da bango dakin sannan ya saki wuyanta tayi kasa luuuuuuuu...Ta zube warwars a filin dakin tana sakin numfashin sama sama Ga azabar ciwon dake nukurkusanta.
" Ga azabar da deeni ke gana mata Tunda take bata taba ganinsa cikin yanayi makamancin na yau ba.
idanunshi sun kada sunyi jawur gabadaya jikinsa bbu inda baya kirma tsabar tashin hankali dayake ciki .
Muryarsa na rawa yace say kingaya min ubanwa yabaki maganin zubar da ciki" hade da yin kwallo daita sai da kanta ya bugi Bago dakin ta dawo ta sake xume kasa.
ta kwalla wata gigitacciyar kara woyyo...... nashiga uku kayi hakuri Dan Allah kabarni mutuwa zanyi .
Kafin ki mutu yau sai kin gayamin wani asibiti kike je ya sake daukarta da hannayeshi duka ya sake bugata da bango take goshinta ya balle da jini .
kan kace me jini ya rufe mata fuska , takoina jini ke siyaya ganin yana kokarin kwance belt din jikinsa tasoma kokarin fita daga dakin ya fixgota ya shake mata wuya yana huci Ina zaki gudu kije?
me cikina ya miki kika zubar min da abina "yau sai kin fadamin tsinannen daya kaiki asibitin da kika zubamin da cikina wlh ko na aunaki lahira.
Da kyar Tasamu ta riko hannuwansa duka biyu cikin kuku da tashin hankali tace Dan Allah Yaya kayi hakuri cikina mutuwa zanyi ya sake buga kanta da bango gara ki mutu kowa ya huta .
munafuka banza may kashe ya'yan da basu ji ba basu Gani ba .
No . please Yaya kamin rai dan Allah cikin zai kasheni "
da karfi ya km buga kanta da bango ya fice daga dakin.
tasan km Bai gama cin kaniyarta ba Ga azabar ciwon dake nukurkusan mararta,tayi karfin hali ta rarrafa ta fito daga dakin da kyar tana neman inda zata buya.
tun Bai zo yakarasa kasheta ba.
Dabin bango ta dinga jan jiki Ga jinin na tsiyaya ajikinta hannuta dafe da mararta dake mata wani azababen ciwo da kyar tasamu ta sauko parlour,n kasa .
Ya fito daga dakinsa yashiga nata dakin yaga Bai ganta ba .
Ya fito da sauri yana kallon kasa yaga yadda jinin danshi ko yarshi ke malale akasa , kwalkwaluwarsa kmr ta tarwatse tsabar tashin hankali cikin zafi nama yasoma taka step biyu biyu idanunshi sun sake kadawa Ga wani irin zafi da kirjinsa ke masa tamkar zuciyarsa zata buga .
a haukace yakarasa saukowa daga step daidai zata bude kofar fita daga gidan ya daka wata razananniyar tsawa wanda yasa , Zeenat ta gigice Ta afka dakinsu moris batare da tasani ba , tasakawa kofar key tare da barin key din ajikin kofar .
A tsaye ta iskesu sunyi cirko cirko da alamun sunji duk abinda ke faruwa acikin gidan , Zeenat zube kasa dakin tana Sakin numfashin wahala har lokacin jinin dake zuba a jikinta Bai tsaya .
Can wani tunani yazo ta Mike a zabure tana kuka ta kamo hannu moris cikin nata .
Muryarta da gangar jikinta duk rawa suke ,moris..moris please ki rufamin asiri koda ogo ya tmbye wani abu kice mishi bakisan komai ba kinji..
,ita dai moris say girgiza mata kanta kawai take sbd kwata kwata bata fahimci abinda madam dinta ke nufi ba .
gabadayansu a frigice suke har rahma jikinsu Sai rawa yake yana karkarwa .
Ga jinin nabin kafafun Zeenat .deeni yakaraso kofar kmr wani zautaccen mahaukaci yashiga buga kofar da iya karfinshi cikin tsawa yace Zeenat ki bude kofar nan tun ban ballata da kaina ba.
,aiko nan rahma da moris suka rude kowace na neman gurin boya yeeeee I don't bring my self inside double wahala oooo...inji cewar rahma .
.
da ganinta kasan batada gaskiya.
ya tsaya yana kallonta yace meya faru sanin cewa da Zar ya juya zay iya ganin magungunta yasa ta juya tayi cikin bayin da sauri ta tsugunna sananin datayi , tabbas zai biyo ,'yasa ahankali tasoma kakarin amai .
Har ya juya Ya kalli laidar maganin say km ya Mike da sauri yayo gurinta a rude yana mata sannu jikinta say rawa yake.
bbu wani amai datayi ta jingina bayanta tana maida numfashi tare da toshe hancinta wayo juwa nake Gani
a rude yace juwa km c km Zeenat ?
ta girgiza masa kai tace har da kaina .
Ya dauko zai kwantar daita akan gadonta tayi saurin sake toshe bakinta da hancinta da hannuwanta dukka uhmmmm karka kwantar dank kaini dakinki wari dakin yake shi yake sani ganin juwa .
jikinta na rawa Allah Allah take subar dakin
Kai tsaye dakinsa yayi daita .
"ya kwantar daita akan gadon shi tare da kunna mata AC da fan jin tace juwa take Gani .
ba iya jikinta kadai ke rawa ba har zuciyarta bugawa take da sauri .
Yace ya kike jin jikinki yanzu ?
tace daidai wunya kawai nake ji yanzu km abinci ummi nake son ci yace ok bari naje yanzu na karbo miki .
ya tashi da sauri ya fita daga dakin .
Tana ganin fitarsa ta Mike da gudun bala'i ta nufi dakinta tayi sauri ta dauki laidar maganin ta bude ta balli uku Tasha ta boye sauran cikin wordrob dinta .
Yana dawo daga gidan ummi ya nemeta ya rasa dakinta ya nufa ya isketa kwance akan gadonta .
da mamaki yake kallonta zai yi magana ta Mike zaune zata masa iyaye da yauki ya daka mata tsawa tare da ce mata munafuka may fuska biyu yaja tsaki ya dire mata coolar abinci juya yabarta.
'ahankali ta sauke ajiyar zuciya ,tare da cewa maseefaffen banza kawai .
Tayi shr har shabiyun dare tana jiran ko zata ji wani abu Amman shr bbu labari .
Washegari takasance weekend deeni na gida Dan haka bata samu wani sakewar shan maganita ba.
Dan sosai yasanya mata ido .
Har wata washegari garin Sunday yakasa ya tsare yaki fita koina . .
Dan haka itama tayi kwanciyarta a dakita .
tana kwance a daki abin duniya yasoma isarta dan har yanzu bataga komai ba .
,'ahankali ta Mike tasawa dakinta key ta dauko sauran maganin da doctor ta bata .
Ta zauna akan ta fito da magungun daga cikin kakinsu ,ta sha .
ya saura na gobe kadai kusan awa hudu da shan maganin na yau wanda shine second to the last Amman bataji komai ba jin bataji komai ba yasa ta dauko wayarta ta hau what's app Dan ragewa kanta damuwa .taji tasoma jin bacci km har lokacin bataji komai Dan haka ta diro daga kan godan wayyo nashiga uku kar dai cikin bazai zube ba.
, da sauri tashiga balbala maganin kennan tana kokarin janyo ruwa daga kan Mirrow dinta zata sake kara kora wani .
taji wani irin matsanancin ciwon mara da bata jin irinsa ba tayo waje da idanunta a tsorace gabanta na faduwa 'ahankali cikin ma ya dauki zafin ciwo ta dinga murkususu tana daurewa.
Tunda tasan hakan zata kasance daita .
jin irin wanna azabar ciwon yafita daBan da wancen yasa ta kankame cikinta waje guda tashiga mutsu mutsu daga zaune tana buga ties da hannuta taga zama ya gagareta ta kwanta kasa tana juye juye ita kam Tayi alkawari zata rike ciwon har yagama Cinta bbu mai ji .
Ai da mararta tayi wani irin murdawa ta daura hannuta akai taji tamkar mutuwartace tazo batasan lokacin da ta fasa wata razananniyar kara ba rike da cikinta wanda karan tasa gidan gabadaya ya dauki sautin muryarta.
lokacin guda ta hada zufa tashiga kwalla ihun wahala .
Agigice deeni ya nufo dakinta say yana murda kofa yajita a rufe gam.
Da karfi yashiga bubbuga kofar yana kiran sunanta da karfi Ta sake kwara wani ihun wayyo mutuwa ,zanyi .
Deeni yakoma dakinsa a rikece yashiga neman extra key din dakinta da kyar Allah Ya taimaka yagani .
Ya a frigice ya dawo jikin kofar jikinsa na rawa Allah Allah yake ya bude dakin.
' yana budewa ya afka can karshen gado yaganta kwance shame shame tana juye da kirawa kanta mutuwa.
da sauri ya tsugunna ya dago ta a rude yana tmbyta kasa cewa komai tayi sai juye juye take tana zan mutu Yaya mutuwa zanyi ..
A rikice yace Dan Allah zeenat kimin magana mana make damunki .Ina ke miki ciwo .
Ga maganin a zube akasa , hannuta na rawa tashiga tura maganin karkashin gado tana numfashi sama sama duk yana lura da abinda take ya rike hannuta da sauri yana kallon maganin yace meya wannan kike kokarin boyewa ?
girgiza masa tashigayi Dan zuwa lokacin bbu bakin magana a zabure ya zameta daga jikinsa tare dago maganin yana kallo yana karantawa instruction din maganin zuciyarsa yake ta buga alokaci guda wani gumi ya rufeshi Dan tabbatar da abinda yakaranta yasa yayi saurin zaro wayarsa daga aljihun wandonsa yakira doctor saira yana tmbyrta meyye amfanin maganin mestrogen. Ajiki ?
'Ahankali tace masa tablet ne na zubda ciki.
a rude yayi jifa da kwallin maganin yashiga furta innalillahi wa inna ilaihi rajiun da hannushi ya dinga nuna tsabar ya kasa magana
Wani ihun ta km fasawa .
MMN SUDAIS CE
[5/14, 9:02 PM] +234 906 414 7340: 💗💗💗💗💗
AUREN SIRRI
💖💖💖
💗💗💗💗💗
AYSHA A BAGUDO
Page 48
Da kyar ya iya furta sunanta Zeenat Zeenat ...meyasa kika min haka?
nace meyasa kika min haka?
Kuka take sosai tana juye juye hannuta dukka akan cikinta tana murkususu ciwo kmr ranta zai fita .
" Jini kuwa say malala yake ta kasanta.
Ya sake daka mata tsawa yana sake furta kalmar me namiki Zeenat?
Tamkar zaki ya' karaso gareta ya dagata tsaye ya kai mata wani gigitaccen mari .wanda yasa Zeenat Ta saki kara har su moris dake downstairs ,sukayo hanyar step suka yi cirko cirko jikinsu narawa .
Yasa hannushi daya ya shake mata wuya tare matseta da bangon dakin kika zubar min da cikina Zeenat.
" meyasa kika zubar min da ciki?
ta kamkame ajikinsa tace wayyo cikina mutuwa zanyi katamakamin" wasu marukan ya sake yaryarfa mata tare da buga kanta da bango dakin sannan ya saki wuyanta tayi kasa luuuuuuuu...Ta zube warwars a filin dakin tana sakin numfashin sama sama Ga azabar ciwon dake nukurkusanta.
" Ga azabar da deeni ke gana mata Tunda take bata taba ganinsa cikin yanayi makamancin na yau ba.
idanunshi sun kada sunyi jawur gabadaya jikinsa bbu inda baya kirma tsabar tashin hankali dayake ciki .
Muryarsa na rawa yace say kingaya min ubanwa yabaki maganin zubar da ciki" hade da yin kwallo daita sai da kanta ya bugi Bago dakin ta dawo ta sake xume kasa.
ta kwalla wata gigitacciyar kara woyyo...... nashiga uku kayi hakuri Dan Allah kabarni mutuwa zanyi .
Kafin ki mutu yau sai kin gayamin wani asibiti kike je ya sake daukarta da hannayeshi duka ya sake bugata da bango take goshinta ya balle da jini .
kan kace me jini ya rufe mata fuska , takoina jini ke siyaya ganin yana kokarin kwance belt din jikinsa tasoma kokarin fita daga dakin ya fixgota ya shake mata wuya yana huci Ina zaki gudu kije?
me cikina ya miki kika zubar min da abina "yau sai kin fadamin tsinannen daya kaiki asibitin da kika zubamin da cikina wlh ko na aunaki lahira.
Da kyar Tasamu ta riko hannuwansa duka biyu cikin kuku da tashin hankali tace Dan Allah Yaya kayi hakuri cikina mutuwa zanyi ya sake buga kanta da bango gara ki mutu kowa ya huta .
munafuka banza may kashe ya'yan da basu ji ba basu Gani ba .
No . please Yaya kamin rai dan Allah cikin zai kasheni "
da karfi ya km buga kanta da bango ya fice daga dakin.
tasan km Bai gama cin kaniyarta ba Ga azabar ciwon dake nukurkusan mararta,tayi karfin hali ta rarrafa ta fito daga dakin da kyar tana neman inda zata buya.
tun Bai zo yakarasa kasheta ba.
Dabin bango ta dinga jan jiki Ga jinin na tsiyaya ajikinta hannuta dafe da mararta dake mata wani azababen ciwo da kyar tasamu ta sauko parlour,n kasa .
Ya fito daga dakinsa yashiga nata dakin yaga Bai ganta ba .
Ya fito da sauri yana kallon kasa yaga yadda jinin danshi ko yarshi ke malale akasa , kwalkwaluwarsa kmr ta tarwatse tsabar tashin hankali cikin zafi nama yasoma taka step biyu biyu idanunshi sun sake kadawa Ga wani irin zafi da kirjinsa ke masa tamkar zuciyarsa zata buga .
a haukace yakarasa saukowa daga step daidai zata bude kofar fita daga gidan ya daka wata razananniyar tsawa wanda yasa , Zeenat ta gigice Ta afka dakinsu moris batare da tasani ba , tasakawa kofar key tare da barin key din ajikin kofar .
A tsaye ta iskesu sunyi cirko cirko da alamun sunji duk abinda ke faruwa acikin gidan , Zeenat zube kasa dakin tana Sakin numfashin wahala har lokacin jinin dake zuba a jikinta Bai tsaya .
Can wani tunani yazo ta Mike a zabure tana kuka ta kamo hannu moris cikin nata .
Muryarta da gangar jikinta duk rawa suke ,moris..moris please ki rufamin asiri koda ogo ya tmbye wani abu kice mishi bakisan komai ba kinji..
,ita dai moris say girgiza mata kanta kawai take sbd kwata kwata bata fahimci abinda madam dinta ke nufi ba .
gabadayansu a frigice suke har rahma jikinsu Sai rawa yake yana karkarwa .
Ga jinin nabin kafafun Zeenat .deeni yakaraso kofar kmr wani zautaccen mahaukaci yashiga buga kofar da iya karfinshi cikin tsawa yace Zeenat ki bude kofar nan tun ban ballata da kaina ba.
,aiko nan rahma da moris suka rude kowace na neman gurin boya yeeeee I don't bring my self inside double wahala oooo...inji cewar rahma .