Sashe 96
Da Izzata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sha tara ta arziki mallam kamsusi ya musu na kayan amfanin gona, da sauri inna tace "A'a mallam mun gode Allah ya saka da alkhairi, wlh baza mu amsa ba Allah dai ya kara arziki." Ta fadi haka ne tuna azabar tafiyar dake gaban su, yoo da wanne zasuji da Kansu ko da tilin kaya, haka suka baro ta ko kofar gida ta kasa rakasu daga bakin kofar dakinta sukayi sallama, suna fita sai ga hawaye shar a idonta ji take kamar ta bisu da gudu su tafi tare amma kuma ko daga kafarta ta kasa dan ji take kamar an saka mari an daureta, bugu da kari soyayyar da take wa mallam kamsusi bazai barta ta iya barin garin ba, dan ji take kamar idan ta rabu da shi ta rabu da rayuwar ta ne baki daya.
Ranar a daki ta wuni a kwance kamar Mara lafiya, da rana sukayi abinci aka zubo mata ko kallon shi bata yi ba balle tasan wani iri ne, haka da dare, aka zubo mata shima nan ta hada su ta Jere, rabonta da mallam kamsusi kuwa tun jiya da suka iso, kewar shi takeji kamar tayi tsuntsuwa ta ganta a gabanshi.
Bashi ya shigo gidan ba sai gurin sha dayan dare, da kullin gasashen kazar shi a Leda, amarya kota buzuzu ce daraja gare ta, samun guri yayi ya zaune tare da sauke kayan uban rawanin dake kanshi ya ajiye gefe, kallonta yayi yana sakar mata murmushi, tare da cewa "amaryata beebaloo kenan, sannun ki da zuwa gidan kamsusi." Kallon fuskar shi tayi, da sauri ta dauke kai, harga Allah tsoro fuskar shi ke bata, amma kuma a zuciyar ta kaunar shi take.
Tura mata ladar kazar yayi tare da cewa, "ga tsarabar amare nan ki tashi kici ki more nima na more." Ya fada yana washe wakeken bakin shi mai dauke da jajayen hakora duk goro ya gama gwagwuye su, sa mun kanta tayi da kasa musa mishi, jiki na rawa ta dauki ledar kazar ta kwance ta shiga ci, tura wa kawai take yi badan dadi ba, sai dan mici micin idanunshi daya kafe ta dashi.
Tana gama ci baiyi kasa a gwuiwa ya mika fata fatan hannun shi ya janyo ta tare da fara kokarin tubeta, a ranta bàta so amma kuma baza ta iya hanawa ba, sai zazzare ido da takeyi kamar an tsoma ɓera a buta shiko ko a jikin shi ci gaba da abinda yayi niyya kawai yake yi, jikinta ne ya dauki rawa jin kausasan hannun shi akan nonuwanta yana matsawa, hankalinta bai kara tashi ba saida ya hade bakin shi da nata, innalillahi ji tayi kamar ta hankede shi amma kuma ba hali.
Tana ji tana gani mallam kamsusi ya shige ta, da gagjejiyar Abin shi kamar na doki, dan azaba bata San sanda ta saki ihu ba, uwar gidan shi da dakin ta ke manne dana beebaloo, tana jin ihun ta ta kwashe da dariya tare da cewa"har na tausaya miki yarinya, yau zakisan Allah daya ne, gara dai wasu su dan taba muma mu huta kwana biyu."
Iya azaba beebaloo ta shata, har addu'a ta shiga yi a zuciyar ta Allah ya dauki ranta ta huta, daker da sidin goshi ya kawo, jin haka ta shiga sauke ajiyar zuciya a tunanin ta ya gama kenan, saidai bata gama dawowa hayyacinta ba taji yana canza mata style zai koma, ai tunka ya saka ta fara yanka ihu, shiko ko a jikin shi, sai ma wani kara kaimi da yakeyi.
Aiko dai ranar kwana mallam kamsusi yayi akanta tun tana saka ran zai gama shiru shiru sai da garin Allah ya waye, alfijir ya keto.
Kasa tashi tayi daga kwance da take sai kuka take yi Abin tausayi, yana tafiya masallaci matar shi mai bima uwar gida mai suna kande ta fado dakin, cikin tausaya wa ta taimaka mata ta tashi zaune tanayi tana jero mata sannu.
Ita ta taimaka mata ta ririketa ta kaita Bayan gida, uwar gida kuma ta kawo katan baho da ruwan zafi, itama sannun take jero mata tanayi tana kumshe dariyar ta.
Koda ta gasa jiki ta fito tuni zazzabi ya rufeta, sai kuka takeyi, uwan gidan ta kalleta tace "amarya shawaran da zan baki in zaki, kama jikin ki kama domin kuwa aiki na gaban ki , dan yauma dakin ki zai kwana kuma ina mai tabbatar miki mutuwa kawai Zakiyi mallam ya daga miki kafa."
Jin haka tuni ta kara rushewa da kuka tare da daura hannunta akai tace "na shiga uku ni beebaloo Allah ka yafe min." Kande tace "aiko dai ko kukan jini zakiyi sai dai kiyi."
Kwana ukun da mallam kamsusi yayi a dakin beebaloo mutuwa ne kawai batayi ba, suma dai tayi shi yafi sau biyar a mabanban tan lokuta, gashi idan yazo bata iya hanawa, ko ture shi bata iya yi, ita kanta bata San dalili ba, ko musu bata iya yi mai komai yace mata jiki na rawa zatayi. Gashi a zuciyar ta dai bata so amma kuma baza ta iya hanawa ba.
Ranar da ta fita a girki ya Tara su da sauran matan yace ya raba girki, su kwana dadaddaya ita kwana biyu. Ma'ana idan yayi kwana daya dakin uwar gida, yayi kwana daya dakin kande, sai yayi kwana biyu dakin beebaloo sannan a zagayo dakin uwar gida.
Su kande dadi kamar ya kashe su yayin da ita kuma sai hawaye kebin idanunta bibbiyu, kallonta yayi ya washe baki tare da cewa"ko ba haka ba amarya ta, kinga sai mu samu muci amarcin mu sosai ko" da sauri ta gyada kai alamar eh haka ne, ya kyalkyale da dariyar mugunta kafin ya sa kai yabar gidan yana fita ta daura hannu akai ta fashe da kuka, kande ne ta shiga rarrashinta yayinda uwar gida ta shiga sheka dariya.
A ranar da girki ya dawo hannunta kuwa taga tashin hankali tun da sassafe aka kawo mata tsabar dawa da garin kuka, da daddawa da gishi wai shi zata girka, ta ina zata fara, kande dake ta dan fi uwar gida tausayi itace ta gwada mata yadda zata surfa dawan ta daka shi yayi laushi sannan ta to tuwo da miya, Wanda a ranar ake bukatar shi a matsayin abincin dare.
Aiko haka tayi shi babu Wanda ya saka mata hannu tana yi tana sharban hawaye da majina,kande na rarrashinta tana dan gyara mata idan tayi ba daidai ba.
Kafin sati biyu da auren su ta lalace gaba daya ta fice a kamanninta ta kode ta jeme ta rame, ga wahalar aiki indai ke keda girki aikin gidan ke fa Zakiyi ba mai taya ,ki sannan da daddre da zaki huta, miji yazo da nashi jidalin a kwana anayi kullum kuwa ba daga kafa, ga nata daya fi na kowa kwana biyu.
Wannan shine halin da beebaloo ta tsinci kanta, sakamakon son zuciya, taki zaman aure tace sai kyakkyawa mai kudi karshe Allah ya nuna mata aya, ta bige da auren mallam kamsusi ga muni, ga talauci ga shi a kauyen kayau, ga jidalin miji, ga aikin gida, Allah kasa mufi karfin zuciyar mu.
Da'ker zee ta iya driving zuwa gida Bayan ta gama sauraren labarin beebaloo daga bakin Dr bala, tayi kuka kamar ranta zai fita, kukan Abu biyu takeyi, na farko saboda tausayin kanta beebaloo taci amanarta,itace ta farraqa tsakanin ta da farin cikin ta wato Aslam, take taji wani irin shauki da kaunar mijinta ya taso mata, na biyu kuma kukan tausayin beebaloo ne, kwarai ta tausayawa beebaloo duk da adadalin cin amanar ta ne Allah ya nuna mata ikon shi reshe ya juye da mujiya.
Mom na falo zee ta shigo ta wuce ta idanu jajur ko kula da ita batayi ba, ta shige dakin ta ɗan ta dauke a kafadar ta, hankalin mom ya tashi sosai rabon data ga zee a cikin irin wannan yanayin tun kafin ta haihu, lallai akwai matsala, take ta dauki waya ta danna ma Dad kira ta labatamai abinda ke faruwa, ko minti talatin bai kara ba ya shigo gidan hankali tashe, zee ta kasancewar itace weekness din iyayenta suna mata so bana wasa ba, basa wasa da farin cikin ta, akan Aslam suja fara samun sabanin ra'ayi da iyayenta Wanda tsananin kaunar da suke mata ne ya janyo suke ganin barin ta tare da Aslam cutuwa ne gareta.
Tare suka shiga dakin samun ta sukeyi ta kifa kai a bakin bed dinta ta ajiye little boy dinta a gefe tana ta risgan kuka, da sauri har suna rige rige suka karasa cikin dakin mom tayi nasaran dago ta ta rungume ta, ta shiga dan bunbbuga Bayan ta alamar rarrshi.
Shima dad zama yayi tare da daukar little Aslam ya rike, cikin sanyin jiki yace "daughter is OK, kukan ya isa haka nan, kiyi shiru ki gaya mana abinda ke damun ki,mune fa iyayenki mu muka haifeki, muna sonki daughter muna kaunar ki idan muka ganki cikin damuwa hankalin mu tashi yake yi,mukan shiga kunci zuciyoyin mu kanyi zafi, idan muka ganki cikin irin wannan hali, kiyi wa Allah ki gaya mana damuwar ki, ni kuma nayi miki alkawarin zan share miki hawaye ki indai hakan zai zama farin cikin ki,zaisa ki daina zubar da hawayen ki."
A hankali sauti kukan nata ya dauke dif, sai ajiyar zuciya ta shiga saukewa akai akai irin na Wanda ya yaci kuka ya koshi, ganin haka yasa dukkansu sukayi shiru suna sauraren ta, saida ta kwashe kusan 10 a haka kafin a hankali ta dago da jajayen idanunta ta sauke akan Dad, sannan tace"kayi min alkawarin idan na gaya kama damuwa zama share min hawaye na ko?" Da sauri ya gyada kai tare da cewa "kwarai daughter na miki wannan alkawarin" tace "Dad gidan mijina nake son komawa."..........
Oum Ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 120
Ranar a daki ta wuni a kwance kamar Mara lafiya, da rana sukayi abinci aka zubo mata ko kallon shi bata yi ba balle tasan wani iri ne, haka da dare, aka zubo mata shima nan ta hada su ta Jere, rabonta da mallam kamsusi kuwa tun jiya da suka iso, kewar shi takeji kamar tayi tsuntsuwa ta ganta a gabanshi.
Bashi ya shigo gidan ba sai gurin sha dayan dare, da kullin gasashen kazar shi a Leda, amarya kota buzuzu ce daraja gare ta, samun guri yayi ya zaune tare da sauke kayan uban rawanin dake kanshi ya ajiye gefe, kallonta yayi yana sakar mata murmushi, tare da cewa "amaryata beebaloo kenan, sannun ki da zuwa gidan kamsusi." Kallon fuskar shi tayi, da sauri ta dauke kai, harga Allah tsoro fuskar shi ke bata, amma kuma a zuciyar ta kaunar shi take.
Tura mata ladar kazar yayi tare da cewa, "ga tsarabar amare nan ki tashi kici ki more nima na more." Ya fada yana washe wakeken bakin shi mai dauke da jajayen hakora duk goro ya gama gwagwuye su, sa mun kanta tayi da kasa musa mishi, jiki na rawa ta dauki ledar kazar ta kwance ta shiga ci, tura wa kawai take yi badan dadi ba, sai dan mici micin idanunshi daya kafe ta dashi.
Tana gama ci baiyi kasa a gwuiwa ya mika fata fatan hannun shi ya janyo ta tare da fara kokarin tubeta, a ranta bàta so amma kuma baza ta iya hanawa ba, sai zazzare ido da takeyi kamar an tsoma ɓera a buta shiko ko a jikin shi ci gaba da abinda yayi niyya kawai yake yi, jikinta ne ya dauki rawa jin kausasan hannun shi akan nonuwanta yana matsawa, hankalinta bai kara tashi ba saida ya hade bakin shi da nata, innalillahi ji tayi kamar ta hankede shi amma kuma ba hali.
Tana ji tana gani mallam kamsusi ya shige ta, da gagjejiyar Abin shi kamar na doki, dan azaba bata San sanda ta saki ihu ba, uwar gidan shi da dakin ta ke manne dana beebaloo, tana jin ihun ta ta kwashe da dariya tare da cewa"har na tausaya miki yarinya, yau zakisan Allah daya ne, gara dai wasu su dan taba muma mu huta kwana biyu."
Iya azaba beebaloo ta shata, har addu'a ta shiga yi a zuciyar ta Allah ya dauki ranta ta huta, daker da sidin goshi ya kawo, jin haka ta shiga sauke ajiyar zuciya a tunanin ta ya gama kenan, saidai bata gama dawowa hayyacinta ba taji yana canza mata style zai koma, ai tunka ya saka ta fara yanka ihu, shiko ko a jikin shi, sai ma wani kara kaimi da yakeyi.
Aiko dai ranar kwana mallam kamsusi yayi akanta tun tana saka ran zai gama shiru shiru sai da garin Allah ya waye, alfijir ya keto.
Kasa tashi tayi daga kwance da take sai kuka take yi Abin tausayi, yana tafiya masallaci matar shi mai bima uwar gida mai suna kande ta fado dakin, cikin tausaya wa ta taimaka mata ta tashi zaune tanayi tana jero mata sannu.
Ita ta taimaka mata ta ririketa ta kaita Bayan gida, uwar gida kuma ta kawo katan baho da ruwan zafi, itama sannun take jero mata tanayi tana kumshe dariyar ta.
Koda ta gasa jiki ta fito tuni zazzabi ya rufeta, sai kuka takeyi, uwan gidan ta kalleta tace "amarya shawaran da zan baki in zaki, kama jikin ki kama domin kuwa aiki na gaban ki , dan yauma dakin ki zai kwana kuma ina mai tabbatar miki mutuwa kawai Zakiyi mallam ya daga miki kafa."
Jin haka tuni ta kara rushewa da kuka tare da daura hannunta akai tace "na shiga uku ni beebaloo Allah ka yafe min." Kande tace "aiko dai ko kukan jini zakiyi sai dai kiyi."
Kwana ukun da mallam kamsusi yayi a dakin beebaloo mutuwa ne kawai batayi ba, suma dai tayi shi yafi sau biyar a mabanban tan lokuta, gashi idan yazo bata iya hanawa, ko ture shi bata iya yi, ita kanta bata San dalili ba, ko musu bata iya yi mai komai yace mata jiki na rawa zatayi. Gashi a zuciyar ta dai bata so amma kuma baza ta iya hanawa ba.
Ranar da ta fita a girki ya Tara su da sauran matan yace ya raba girki, su kwana dadaddaya ita kwana biyu. Ma'ana idan yayi kwana daya dakin uwar gida, yayi kwana daya dakin kande, sai yayi kwana biyu dakin beebaloo sannan a zagayo dakin uwar gida.
Su kande dadi kamar ya kashe su yayin da ita kuma sai hawaye kebin idanunta bibbiyu, kallonta yayi ya washe baki tare da cewa"ko ba haka ba amarya ta, kinga sai mu samu muci amarcin mu sosai ko" da sauri ta gyada kai alamar eh haka ne, ya kyalkyale da dariyar mugunta kafin ya sa kai yabar gidan yana fita ta daura hannu akai ta fashe da kuka, kande ne ta shiga rarrashinta yayinda uwar gida ta shiga sheka dariya.
A ranar da girki ya dawo hannunta kuwa taga tashin hankali tun da sassafe aka kawo mata tsabar dawa da garin kuka, da daddawa da gishi wai shi zata girka, ta ina zata fara, kande dake ta dan fi uwar gida tausayi itace ta gwada mata yadda zata surfa dawan ta daka shi yayi laushi sannan ta to tuwo da miya, Wanda a ranar ake bukatar shi a matsayin abincin dare.
Aiko haka tayi shi babu Wanda ya saka mata hannu tana yi tana sharban hawaye da majina,kande na rarrashinta tana dan gyara mata idan tayi ba daidai ba.
Kafin sati biyu da auren su ta lalace gaba daya ta fice a kamanninta ta kode ta jeme ta rame, ga wahalar aiki indai ke keda girki aikin gidan ke fa Zakiyi ba mai taya ,ki sannan da daddre da zaki huta, miji yazo da nashi jidalin a kwana anayi kullum kuwa ba daga kafa, ga nata daya fi na kowa kwana biyu.
Wannan shine halin da beebaloo ta tsinci kanta, sakamakon son zuciya, taki zaman aure tace sai kyakkyawa mai kudi karshe Allah ya nuna mata aya, ta bige da auren mallam kamsusi ga muni, ga talauci ga shi a kauyen kayau, ga jidalin miji, ga aikin gida, Allah kasa mufi karfin zuciyar mu.
Da'ker zee ta iya driving zuwa gida Bayan ta gama sauraren labarin beebaloo daga bakin Dr bala, tayi kuka kamar ranta zai fita, kukan Abu biyu takeyi, na farko saboda tausayin kanta beebaloo taci amanarta,itace ta farraqa tsakanin ta da farin cikin ta wato Aslam, take taji wani irin shauki da kaunar mijinta ya taso mata, na biyu kuma kukan tausayin beebaloo ne, kwarai ta tausayawa beebaloo duk da adadalin cin amanar ta ne Allah ya nuna mata ikon shi reshe ya juye da mujiya.
Mom na falo zee ta shigo ta wuce ta idanu jajur ko kula da ita batayi ba, ta shige dakin ta ɗan ta dauke a kafadar ta, hankalin mom ya tashi sosai rabon data ga zee a cikin irin wannan yanayin tun kafin ta haihu, lallai akwai matsala, take ta dauki waya ta danna ma Dad kira ta labatamai abinda ke faruwa, ko minti talatin bai kara ba ya shigo gidan hankali tashe, zee ta kasancewar itace weekness din iyayenta suna mata so bana wasa ba, basa wasa da farin cikin ta, akan Aslam suja fara samun sabanin ra'ayi da iyayenta Wanda tsananin kaunar da suke mata ne ya janyo suke ganin barin ta tare da Aslam cutuwa ne gareta.
Tare suka shiga dakin samun ta sukeyi ta kifa kai a bakin bed dinta ta ajiye little boy dinta a gefe tana ta risgan kuka, da sauri har suna rige rige suka karasa cikin dakin mom tayi nasaran dago ta ta rungume ta, ta shiga dan bunbbuga Bayan ta alamar rarrshi.
Shima dad zama yayi tare da daukar little Aslam ya rike, cikin sanyin jiki yace "daughter is OK, kukan ya isa haka nan, kiyi shiru ki gaya mana abinda ke damun ki,mune fa iyayenki mu muka haifeki, muna sonki daughter muna kaunar ki idan muka ganki cikin damuwa hankalin mu tashi yake yi,mukan shiga kunci zuciyoyin mu kanyi zafi, idan muka ganki cikin irin wannan hali, kiyi wa Allah ki gaya mana damuwar ki, ni kuma nayi miki alkawarin zan share miki hawaye ki indai hakan zai zama farin cikin ki,zaisa ki daina zubar da hawayen ki."
A hankali sauti kukan nata ya dauke dif, sai ajiyar zuciya ta shiga saukewa akai akai irin na Wanda ya yaci kuka ya koshi, ganin haka yasa dukkansu sukayi shiru suna sauraren ta, saida ta kwashe kusan 10 a haka kafin a hankali ta dago da jajayen idanunta ta sauke akan Dad, sannan tace"kayi min alkawarin idan na gaya kama damuwa zama share min hawaye na ko?" Da sauri ya gyada kai tare da cewa "kwarai daughter na miki wannan alkawarin" tace "Dad gidan mijina nake son komawa."..........
Oum Ummeetarh
07041130088
Share
And
Comment
Fisabilillah🙏
💖DAMA TA BIYU💖
BY
~AYSHA NALADO~
FREE BOOK
{Nasadaukar da wannan book din ga duk wacce ta rasa mahaifiya, Allah kajiqan iyayen mu}
Page 120